Showing 24001 words to 27000 words out of 278032 words

Chapter 9 - JAMI'AR TSARO COMPLET by MRS SARAKIES.doc

23 Oct 2025

1018

doc Fatima tace da ruky ASP ki zauna magana xamuyi ,ruky tace ok doc,bayan ta xauna doc Fatima ta sauke numfashi,tace ASP yarinyar raping case ne koh, Ruky tace eh doc ,tace kece tsaye kan case din kenan ,ruky ta Jin jina mata kai,doc Fatima jinjina kai kafin tace abinda yasa nace su fita banaso ne na fadi. Abinda ba lallai ne su iya dauka ba, ruky ta xaro ido waje doc Fatima ta jinjina kai, tace ASP a gsky yarinyar nan ba karamin illata mata rayuwa akayi ba,domin anriga da an kashe mata gabanta Wanda xaiyi wuya ta moru, ruky ta mike jikinta na rawa tace doc kamar ya doc, me kike fadi haka ,doc Fatima tace sorry ASP but ki xauna ki nutsu muyi mgn,ruky da xufa ya gama jikata,tace ok I'm all ears,doc Fatima tace banyi expecting matsalar ya kai haka ba,Saidai bamuyi gwaje gwaje ba, wannan iya nawa ilimin na duba kenan Dan naga amma ta gwaje gwaje anrubuta cikin file din but abinda results din ke nunawa infection ne ,bayan shima vaxa a rasa Wani abinba,Wanda yay mata illa sosai,ahasshe da nake,Ina expecting duk Wanda yay aikinnan Yana anfani da dabbobi (Animals) wurin biyan bukatar sa,bayan matanma dayake using dasu , Wanda cutan anfi samunsa jikin animals,bana so na qara wani Abu harsai nayi gwaje gwaje na,doc tace Kuma haryanxu ruwan Yana xuba zan dauki sample din komai daga ruwan Dake xubah har blood dinta xa'a tura Lagos acan nake da tavvacin xamufi samun , results me kyau, .

Yanxu dai xamu riqeta ana treatment dinta svd halin da take ciki in Sha Allah,idan Kuma kinaso adinga mata allurar bayan 2,2 weeks toh,Dan yanxu allurar one months baxata karbeta ba,sbd ta Dade Bata samu kulawar ba,cutar ta yadu Sosai, Ruky was speechless,tama rasa Mai xatace Wani tunani xatai , lallai dole ma ta tsaya tsayin daka wajen ganin angano Wanda yay aikin nan, wannan mutumin ya cuci shafa ,yarinya karama da Saiyanxuma tai 14 years wannan wacce Irin rayuwa ce, haka tace,doc sai yaushe kike ganin results din xai xama ready,doc Fatima tace nan da one week to two weeks in Sha Allah, tomorrow xamu tura Lagos din, ruky tace nagode sosai doc, Allah ya Saka da Alkhairi,yasa adace doc Fatima tace babu komai Allah yasa adace,daga haka ruky ta fita daga dakin, Ganin ta fito Hanan data dawo tun daxu Jin shiru ta biyota Dan wlh ta gaji gashi shida Saura,tasamu babar shafa a xaune kawai saitaji kwalla ya Taru idan ta, ta daure taiwa babar shafa bayanin cewa xa'a kai results din shafa Lagos nan da sati Daya ko biyu in Sha Allah xai xama ready, xa'a cigaba da bawa shafa dukkan wata kulawa kafin akawo results din, babar shafa tace mungode sosai jami'a Allah ya Saka da Alkhairi da wannan kudi da kike kashe wa , Allah yasa a mixani , ruky tace babu komai baba, yanxu muje ku koma dakin,..


haka suka kaita har dakin Sannan suka fita, itadai Hanan magana ce abakinta so take ta kebe da Ruky tafada mata inda tasan mutanan San an me take aikatawa,haka ta shiga mota ibrahim Khalil yace ranki dade bari na Tari abin hawa saina wuce sai munyi waya,ruky tace haba malam Khalil ka shiga baya mana saina saukeka baiyi musu ba haka ya shiga,babu Wanda yay magana acikinsu harta kawo ibrahim Khalil tudun wada inda ya sauka,yay Mata godiya tareda Yi musu sallama ya tafi,ruky ta ansa masa sannan ta tada motar Saida suka hau kan hanya Hanan tace ruky suwaye wadannan na tabbata kaf danginku babu wadannan.mutanen, aciki, Ruky tai Banxa ta kyaleta,Hanan tace magana fa nake miki,ruky tace taima kon su nake Yi, Hanan tace Wani Irin tai mako,..

Ruky tana driving tace Bata da lpy ne shiyasa kawai nake te makonsu, Hanan tace Wani Irin jinya ,cikin kosawa da tambayar da Hanan take mata tace Dan Allah ki kyaleni kintamayeni na Baki ansa jinyar ma saina fadamiki wacce iri takeyi,Hanan tai Wani Irin murmushi tace hmmm ruky kenan yanxu abinnaki har ya kai kina boyemin abinda kike aikitawa, ruky tace babu abinda nake boye miki Hanan xaxxabi kawai take yi, Hanan ta dauko Wani file ta Bude ta nuna mata tace wannan meye wannan wannan shine xaxxabin raping case nefa, rapping case kika shiga,ruky tai sauri ta rike Styrian motar Jin xata kufcemata ta gangara kan titi tana duban Hanan da idanuwanta kamar xasu fado ta warce tace Hanan wayace kimin bincike,Hanan tace anan na gani daxu Dana dawo motar Dan na huta , a motar shiyasa na dauka naga meye Kuma sai idona ya Ganemin,...

Ruky tace Dan Allah Hanan banasan kowa yasan abinda nake shirin Yi ,bayan ke babu Wanda ya sani daga ni sai Allah , sai iyayen yarinyar nan sai wannan Wanda ya fita daga motar dominshi Dan jaridane, Hanan tace kina nufin bincike kikeyi kenan, sannan Kuma ke kadai xakiyi, ruky ta jinjina mata kai,Hanan tace Tayaya bayan wannan case din na hukumane gabadaya bake kadai ba,ruky tace ai sunkai division din hayin rigasa sukuma sun balla gaxar da maganar,Hanan tace no ruky aiba sukadai bane division ba, division nawa ne a Kaduna rape case Babban case ne kema kinsani, Saidai ki bawa Wani lvr,ki kai mana headquarter ku idan kikaga ba'a dauki mataki ba , ba saiki hakura ba tunda yanxu dai kinsan kowa ta kansa yakeyi, Ruky tai mata Wani kallo tace ni kadai nakeso nayi ,Hanan tace xakiyi kuskure ruky,ni anawa shawaran ki shige musu gaba kawai wajen ganin kin hadasu da hukuma,Amma shiga case dinnan ke kadai kin sabawa dokar aiki dole saikin sanar tukunna idan Kuma Basu dauki mataki ba , sai asan yadda ZA'A bullowa lamarin,ruky tai shiru tana jinta ita wlh da Bata kawo wannan tunanin ba aranta Saiyanxu da hanan ta fargar da ita,Kuma wannan shine dai dai idan suka shigar da qara idan ba'a dauki mataki ba sai Susan ya xasuyi, tace shikenan Hanan in Sha Allah hakanma xa'a Yi, Hanan ta ce yauwa Dear bani lvrin yadda abin yake, ruky tace bakiji a gidan TV na GADANGA ba,Hanan tace ni banjiba domin ban fiya kallan lvr ba, ruky tace Amma wlh baka ciki JAMI'AR TSARO ba,hanan tace kiji fa sai kace kedin ji kike,ruky ta qara gyara xama ta Bata lvrn komai tundaga abinda babar shafa ta Bada lvr har xuwa yau da akace an kashewa shafa gabanta,...

Da xuwan da xa'ayi Lagos kai gwaje gwajen, Hanan haka ta dinga share hawayen ta ,tace wannan wanne Irin xalinci ni Hanan a kasar nan a dinga aikata wannan mummunan laifin , shiyasa dole muna ganin masifu iri iri , yarinyar nan ma meta sani just 13 years, Allah dai ya tona masa asiri, kince kinsan inda akai raping din natako,Ina nufin gidan yarinyar ta kaiku kingani ko, Kinga wannan in Sha Allah zai sauka ka bincike,wato Dan yaga talakawa ne babu abinda xasu iya,wato har gidama yake kaita, wayasani ma division din datakai sunyi bincike sun ganoshi,kila kudi ya Basu suka bar maganan, ruky tace ni bana tunanin haka kila kawai , ra'ayi Yi sukai suka bar case din ko Kuma sunyi bincike sun ganoshi kila koya fi qarfin su, Hanan tace in Sha Allah Nima ruky xan tayaki wajen kwatowa yarinyar nan hakkin ta,xamu kai Karan nan in Sha Allah,ruky tace nagode sosai sis,Hanan tace babu komai sis ,yanxu dai qaran headquarter zaije,da DCP xamu fara Dan sune keda jahar in Sha Allah indai muka bi ta wajensa xamu samu yadda mukeso, Ruky tana kokarin ta-da motarta tace uhmm,Jin Hanan tace DCP Amma ya xatai tunda aikine ya biyo kai,taga haka suka kama hanyar gidansu Ruky,....


*GIDAN AMEENAH*

Assalamualaikum,Yaya Ameenah, Nana tace Jin tayi sallama shiru ta qara sallama tana Yaya Ameenah ko kina daki ne ta fada tana numfar hanyar dakin, Ameenah Dake kwance kan gado ta fito da gudu Jin murya kamar ta Nana,tana lekowa kwa tana ganin Nana tai sauri tai kanta ta rungumeta,haka suka rungumi juna,inda Ameenah ta saki Kuka Mai cin Rai saikuma ta sake ta kalleta,tace Nana kece, Nana Dake kallan ta daga sama har qasa ganin yadda Ameenah ta qara xuqewa kamar ka hureta ta fadi sbd rama dama gata ba jiki ba, cikin Sanyin jiki Nana tace ya Ameenah bakida lpy ne, Ameenah ta goge hawayen datake tayi,ta kama hannun Nana suka shiga dakin ta xunar ta bakin Gado ta tafi wajen randar ruwanta ta kawo mata ruwa a Kofi ,sai Kuma ta tafi kitchen ganin babu abinda xata Bata ta dawo ta xauna,itadai Nana kallan ta kawai take,saikuma Ameenah tace duk dan San ta boye damuwar ta ,tace inasu ummah, Nana tace lpyanta lau, Ameenah tace yasu baba ,da baba asabe da zaliha,Nana tai tsaki tace lallai Ma Yaya Ameenah ke yanxu har tambayar wannan matar kike matar da tasa baba ya Aura miki wannan jahilin mijinnaki ,sannan tajaki ta Kawoki har bakin kofa Dan kawai ki bishi shine Kuma kike tambayarta , Ameenah tace,duk Wanda ya cuci Wani shida Allah Nana, Nana tace aishikenan,gashi ma ummah tace na kawo Miki wannan kayan abincin ,ta fada tana tura mata buhun data xo dashi, Ameenah ta washe bakinta ta karba tana budewa Dan ganin meye aciki, kayan abinci ne sosai tunda kan shinkafa, wake, taliya, macroni, Mai fari da manja,magi,su yakuwa,kubewa kuka,kalwa,ke babu abinda babu Allah sarkie uwa me Dadi,wato duk Wanda ya rasa uwa yayi kuka (Allah ka sakawa iyayenmu da gidan Aljannah, wadanda iyayensu suke raye Allah ya qara musu lpy da tsawan kwana , wadanda Kuma suka rigamu gidan gsky Allah ya musu Rahma yabamu guxurin tadda su,mukuma da namu suke raye Allah ya bamu iKon kyauta ta musu>?2?)...


Ameenah ta share hawayen ta tace Nana Dan Allah idan kin Koma gida kiyiwa ummah godiya sosai, Nana tace in Sha Allah, sannan tace meya sameki naga duk kin rame ko bakida lpy ne, Ameenah tai murmushin yake tace eh xaxxabi nai Amma yanxu naji sauki Nana dai Bata yarda ba,taga tabo a goshin Ameenah tace yaya Ameenah meya sameki a goshi Ameenah tace bigewa nai Nana tace yaya Ameenah banyarda ba, Kabiru ne ya dakeki koh, Ameenah tace a'a, Nana tace yaya Ameenah, Wlh idan Baki fadawa ummah ba ta dauki mataki wlh Allah ni xan fada mata,gara tashiga xancen, Ameenah tace a'a Nana banaso auran ummah ya samu matsala akai na, kinsan baba asabe xata iya komai Dan taga ta Rava ummah da baba ni Kuma banaso,In Saka ummah a damuwa,in Sha Allah komai xai xama lbr,Nana ta mata kallon ta kaici,tace baba asaben Banxa bana asaben wofi idan kika mutu ita ai dariya ma xatai taji dadi , ummahn da bakyasan ki ganta Adamuwa, itace ma ko farkon shiga damuwa,Yaya Ameenah kidaina boyewa ummah abinda Kabiru yake Miki,wlh karyaje ya kasheki da duka wata Rana, Kinga idan ya kasheki wlh Allah mukeda asara bashi ba,Dan shima baba ai ba damuwa xaiyiba,tunda aiyasan me Kabirun yake Miki Amma yake sharewa,wlh ko Baki fadamin ba ,nasan Kabiru ne ya fasa miki goshinnan wlh saina fadawa ummah, Ameenah xatayi magana sukaga anbude labulan dakin,...



07066508376________
'?Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DC2ekqRnajZAQQvErdaWfD


*____JAMI'AR TSARO____*


*____THE WOMEN POLICE____*


Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DC2ekqRnajZAQQvErdaWfD


*NA*


*____NAJA'ATU UMAR FAROOQ____*


*____(MRS SARAKIES)____*


*=?1? QUEEN OF WRITERS ASSOCIATION (QUWA)=?1?*


*Bismillahirrahmanirrahim*


____season one ep 1?? 3??


_______
'?
'?

Suna tafiya ahanya aka kira magrib,suna hanya Amma Kiran lateef sai shigowa wayarta yake Yi, batai picking ba har suka qarasa gida,inda tai parking Hanan ta sauka bayan itama Ruky ta sauka direct suka shiga cikin gidan Basu tadda kowa a falon ba,may be ko sun shiga yin sallhn magrib ne,Dan haka direct sama suka haura Saida ruky ta duba dakin mamah Dake sama taga sallah take Dan haka suka shige dakin ruky, Hanan ta cire abayan jikinta tace ke bani riga na cire wannan bakin kayan , ruky tai murmushi kawai tace duba press ki dauka,haka hanan ta dauki rigan bayan ta sauya tasa cap sannan ta wuce toilet danyin alwala,....

Bayan tashiga itama ruky ta sauya kayan jikinta ta daura towel Dan wlh saitayi wanka Sannan,xatai sallah,Hanan ta fito ta kalleta ta da mamaki tace ke Kuma fa me xakiyi naga kin daura towel, ruky ta yamutsa fuska tace wlh xafi nakeji daga haka ta shige toilet,Hanan Kuma ta dauki dadduma ta tada sallah,tana kan sallayan ruky ta fito sai digar ruwa take,ta qara tsaneta jikinta da towel sannan ta Dan shafa lotion sama sama sannan ta shirya cikin sauri ta tada sallah ganin lokaci na tafiya,...

Bayan ta idar ta dubi Hanan wacce ke latsa wayar ta tace zomu sauka kasa wajen mamah, nasan yanxu ta sauko babu musu Hanan ta dauki hijab din ruky ta Sanya sannan tavi bayan ruky wacce har ta kai bakin kofa,haka suka sauka a tare inda suka Tarar da mamah da ya hanaf suna magana ransa a bace na mamah ma haka ganinsu yasa sukai shiru har suka qaraso falon inda ruky ta tafi taiwa mamah site huge tana xama kusa da ita,mamah tace auta bakya girma Ruky ta turo Baki gaba tace haba mamah kinfara gajiya Dani kenan , mamah tace ni na isa ta juya tace ya Hanaf barka da dare,ya daga mata hannu, alamar ansawa,Hanan Kuma ta samu Daya daga cikin kujerun falon Wanda ne gefen su mamah ta zauna tana gaida mamah, Mamah wacce ta canxa yanayin fuskarta tun ganin su datai,ta maye gurbinta da murmushi tace a'a yaushe kuka shigo bansaniba, Hanan tace tun da ana Kiran magrib muka dawo saikuma mukaga babu kowa falon sai mukai tunanin Kuna daki Kuna sallah,mamah tace wlh kan yau Kun kai dare duk Dama naga satinnan Daya wuce da wannan Wanda muke ciki kullum sai Auta takai magrib take dawowa ko aikinne kwanan nan yake muku yawa ne,gaban ruky ya fadi tai sauri tace wlh Sosai mamah, Hanan ta guntse dariyarta ganin yadda Ruky ta tsargu da kanta, Hanan ta gaida ya hanaf ya ansa cikin sakewa shima yana dai daita yanayinsa ya mike yace mamah bari naje xan dawo saimu qarasa mamah tace shikenan, tace toh,yana yin gava,...

Mamah ta dubi Hanan tace Hanan ya jiki, Ashe da weekend dinnan bakiji Dadi ba, gaban ruky ya fadi, Hanan was confused Jin mamah tana tambayarta wai ya jiki , ta tsaya tana tunanin itako yaushe tai jinya a weekend dinnan ta kalli ruky wacce ke kifta mata ido akan ta ansa,Aiko ganin haka yasa Hanan Dan inda inda wurin cewa mamah da sauki alhamdulillah tana Mai qaqaro murmushi, mamah tace Allah ya sawake yasu Hajiya Kareema, Hanan tace lpy lau mamah, mamah tace ya aikin Allah ya taimaka Hanan ta ansa da Ameen,har sannan murmushi ne a fuskarta,haka dai suka tava hira kafin daga bisani su haura sama yin sallhn isha'i Jin ana kira,...

Abinda ya faru lokacin bayan tafiyar Alhaji sunusi MaiTama, hanaf ne ya shigo ya tadda mamah tana kuka,sbd ya tafi office ne yay mantuwa shine ya dawo ya dauka take ya qaraso cikin sasssarfa,ya xauna gefenta domin yayi sallama mamah bata jiba shiyasa ,tayi nisa a tunanin da take Yi ga hawaye sai xuba yake,ya kamo hannun mamah a duniyar nan abudaya ne bayaso, abudaya ne kullum yakeso yaga ya farantawa Rai wacce baya so yaga bacin ranta , koya ganta cikin damuwa itace Mamah , Mamah tai saurin goge hawayen ta Amma Ina Hanaf ya Gani,cikin rauni yace first love e&? meya faru, waye y sakaki Kuka, mutuwa akayi duka ya jero mata wannan tambayar mamah ta girgixa kai,yace please first love e&? Dan Allah ki fadamin,tace Alhaji sunusi ne yaxo, ta qara dubansa da san ta qara dai daita kanta,tana qara share hawayen ta tace,hanaf xuwa yay akan maganar auran Auta da lateef,yace wai nan da Wata Daya hanaf Tayaya aure babu Jin ra'ayin Daya daga ciki duk da shi nasan lateef ai haka yakeso Amma Auta ta fa,sai aji ta bakinta,...

Dan nace ya bari aji ra'ayinta Harda Wani wai ai Yana da iko akanta tunda yar Dan uwanasace,sai kace sanin halin da muke ciki yake tunda Dan uwannasa ya rasu ya taba kawo mana kwayar gero gidannan ,duk da dama munfi karfin haka ba fariya ba,ya taba xuwa takanas Dan kawai ya tambayeni lpyrku ,Saiyanxu sbd biyan bukatar dansa,ni nasan Auta ba San lateef take ba Kabuba kaga fa draman da aka Sha kwanaki fa,baxan yadda ayiwa yata auran doleva yau da ace tana San lateef ni Mai farinciki ce Amma baxan taba yadda a kunta tawa yata ba,

Hanaf da ransa ya gama baci yace mamah akan abinda uncle din nasu yayiwa mamah,yace akan wannan karki daga hankalinki barmu dashi wlh saina kira yaya tahir na fada masa,shi har Yana da bakin da zaice wai yar Dan uwanasace mutumin da ya wulakanta mu ,ya banxatar damu ,da ace mutumin kirkine shidin daga shi har dan nasa shine,xamuyi asara idan bamu bashi Auta ba,Amma kina ganin abinda yake aikatawa a jahar nan dama qasar nan , waye Bai saniba ko daukarsa bamu sani ba,wlh mamah baxamu tava bawa Dansa auran Auta ba Koda ko shikadaine autan mazan duniya,mamah tace ya isa hanaf ka dauke kanka daga abinda yake aikatawa,wannan matsalan sace, mu bamu da damuwa da Abinda yake aikatawa karna qarajin wannan maganar abakinka ba'a sauyawa tuwo suna ,ko inadai ZA'A je shi din Dan uwan mahaifinkune,bance Kuma ka kira Tahir ka fada masa ba karka ta-da masa da hankali,Nima na ishi Alhaji sunusi tunda duk min abinsa da iKon sa dayake tunanin Yana dashi Bai isa yayiwa yata AURE ba Batare da ni na aminceba,haka mamah ta dinga masa magana cikin nutsuwa da fahimta Dan shima karya dauki abinda xafi,bayan ta gama Masa ya tashi ya tafi dama ya manta wasu ta kardune,shine ya dawo gida daukarsu Kuma shine ya shiga ya duba mamah Kuma ya tadda ta cikin wannan halin,...

Amma hanaf tunda yaga mamah ta damu yasan abin babbane,yana fita a hanya ya kira ya Tahir ya fada masa ya Tahir yace shima in Sha Allah zaishigo cikin weekend dinnan shine fa abin yana damunsa


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login