Showing 1 words to 3000 words out of 278032 words

Chapter 1 - JAMI'AR TSARO COMPLET by MRS SARAKIES.doc

23 Oct 2025

1077

??ࡱ?>?? 8?????????????? ?
?
? ?
?
???????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????}

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F?WordDocument????1&70Table????????x"Data
???????????????????? P?8Z0KSKS?1&7*???????rr????????[
\??R"R"R"R"R"R"R"R"T"$??i!*r??R"R"????R"?!???!R"?R"?!?R"R"?? ?^`????^Normal d??,CJmH sH nHtH_HOJPJQJ^JaJTA`????TDefault Paragraph FontOJPJQJ^Jfi`????f Table Normal :V ?4?
l4?a? OJPJQJ^J(k`????(No List *?%|gn?L?>?v b????@?g???rO4???Z2??f???h?Z?T ??8???$R$?FFollow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DC2ekqRnajZAQQvErdaWfD

*JAMI'AR TSARO*


____*THE WOMEN POLICE*_____


_______THIS STORY IS TOUCHING HEART,I WAS SPEECHLESS ,BUT WE SHOULD SEE,ON WHAT HAPPENED TO OUR LIFE KNOW,SO BE WITH ME & U LOVE IT MORE THAN U EXPECTED________
'?

**__NA*

*_____NAJA'ATU UMAR FAROOQ _____*

*______(MRS SARAKIES)*______


*=?1?QUEEN OF WRITERS ASSOCIATION* (QOWA)=?1?



**Bismillahirrahmanirrahim*


________season one episode 1??


_________
'?
'?

Gudu take tsalawa a tsakiyar wannan dare, haka Suma masu binta Basu fasa ba, binta kawai sukeyi, tarasa Ina Zata nufa Wanda ko kallan gabanta batayi,ita kawai burinta ta tsira da ranta,haka take jefa kafar ta duk inda ta samu , gabadaya ta gaji karfinta ya qare,hakam yasa ganin ta musu nisa ta samu wasu shukoki masu duhu ta buya acikin su, tana ganin sanda suka karaso da gudu suna haske haske,suna nemanta,ganin dafa suna iya hangota Amma tunda suka shigo cikin tsakiyar shukokin nan masu bala'in duhu suka ne meta suka rasa,

Haka tana kallansu suka wuce ta ganin sun wuce ta yasa ta Bude bakinta ta saki kukan da take rikewa Mai cin Rai, Daya ne ya tsaya Wanda har yayi nisa yaji kamar kuka Dan haka ya tsaya ya fara haske haske....

Ita har ga Allah ta dauka sun tafi Ashe Basu tafiba Hakan yasa ta xaro ido waje tareda toshe bakinta da duka hannayenta biyu, shikuma ya dinga haske shukokin tareda dagesu,koxai ganta, Yana dada haske wajen, ahaka har yaxo setin inda take ya kusan taka ta tai sauri ta dauke nufashinta,...

Hakan yasa jikinta qara tsanan ta rawar, har xai dage shukar wurin sbd duhunta, sai kawai yaga sauran sundawo suka masa magana, Hakan yasa ya fasa, yace ya akayi Kun ganta, Daya yace cikin muryar Shaye shaye, wlh oga bamu gantaba gabadaya munduba wurinnan Amma Bata nan, shima cikin muryar Shaye shaye yace kamar kuka naji bayan tafiyarku shiyasa na dawo nake duba wurinnan, Amma Bata nan,...

Dama su uku ne, dayan yace oga yarinyar nan sai kace me layan bata, gabadaya ta bace mana dafa muna hangota Amma shigowar ta cikin shukokin wurin nan munne meta mun rasa, dayan yace oga tunda bamu ganta ba mu tafi kawai,...

Wanda Suke kira da oga , cikin muryar Shaye shaye yace idan muka koma Batare da yarinyar nan ba, kasan baxa Muji Dadi ba,kasan yallabai bazai tava bari ba,Dayan yace ai ba'a kanta aka fara ba sau nawa ana Irin wannan,idan ma tana dajin ma baxata kai gobeba Sbd akwai macixai harma da mesa awurin nan kasan kwa ai baxa su barta ba, indai xata kwana anan dole sai abin qasa sun kasheta,..

Ya sauke numfashi yace shikenan muje sai musan kala man da xamu fadawa yallabai, sukace sai muyi shiru harya ya gama fadansa, haka suka tafi,Saida na tabbatar da sunyi nisa,Kuma baxa su dawo ba,Dan saidai nai kusan 40 minutes Dan ban damu da qayoyin da suka Huda qafa funa ba,nidai Inajin duk Wani conversation dinsu har suka tafi,na mike jikina rawa kawai yake,na fara waige waige wai duk Dan karsu dawo,danni tunda sukai xancen maciji da mesa naji hankali na ya tashi,...

Haka na fito daga cikin wannan shukokin,narasa inama zan dosa SA'A ta Daya shine akwai hasken farin wata gashi cikin mugun daji ne, bansan Ina xan nufa ba, haka na duba Gabas da yamma,kudu da arewa, kawai nai deciding na nufi Gabas...

Sbd baxan iya xaman dajin nan ba gwara kawai nayi tafiyar Koda ko xan kwana Ina tafiya ne da dai naxauna maciji ko mesa Wani ya kasheni,babu Wanda ya jefani awannan halin sai mijinah da badan Shiba baxan tava shigowa wannan halin ba , wlh Kuma kome xa'ayi baxan koma gidansa ba, yayi na farko yayi na karshe, yanxu Kuma me xai cewa iyayena da har wata Daya Ina hannun wadannan azzaluman na tabbata yanzu hankalinsu ya tashi, Allah yasa hawan jina karya kama su , duk da bansan wacce karyar zai musu ba,Dan duk bayan sati biyu sai naje gida,...

Haka na dinga sa kafata awannan daji da babu takalmi ko mayafi ajikina, hula ce kawai,kayoyi sai chokata suke, qafata sai xubar da jini takeyi, haka na cigaba da tafiya da nake ganin kamar baxata qareba,....

Haka suka shiga su uku suka tadda ogannasu, sai safa da marwa yake acikin falon, Yana ganinsu ya nufosu, yace Ina take Kun sameta, suka sunkuyar da kai qasa ,duk sukai shiru cikin tsawa yace ba magana nake muku ba, dayan yayi couraging fadin cikin muryar riqaqqun Yan Daba yallabai bamu ganta ba, gabadaya mun duba dajinnan Amma Bata nan,...

Cikin tsananin fushi Wanda aka kira da yallabai me suna shuba yace kamarya bakugantaba kasan mekuka jawo mana kuwa munriga da mun fadi adadin mutane nawane sannan yanxu kaxo kace baku ganta ba,kasan gobe xa'a mikasu angama komai Sannan yanxu kace Baku ganta ba,towai Kuna ma wanni shashancin harta shimmaceku ta gudu, kuda kullum idan bakuyiwa mutane asarava bakwajin Dadi, to saiku Nemo madadinta kafinnan kafin safiyya atafi dasu kunsan su Basu San asarava,...

Kuma wlh duk matakin da suka dauka akanku babu ruwana domin ku kukaja kusan me xaku fada musu, yayi tsaki ya bar wajen, haka suka bishi da kallo har ya bacewa ganinsu, daga nan Suma suka kalli juna nsu ,sukayi Wani sign sannan suka juya suka tafi,....

Haka na dinga tafiya kamar ba dareba domin tun Ina Jin tsoro har tsoron ma ya kau , gudu kawai nake,Ina Kuma addu'a tareda fatan samun mafita, Allah yasa dai karsu biyo ni, qarfi na ya qare,haka dai har kusan ASuba, Dan na tabbatar yanxu ASuba ta kusa,hakadai na Fadi na tashi har na qaraso Wani bakin hanya siririya kafin na hango titi agabana,ga jiri sai diba na yake,ganin na qaraso bakin titi,ga jiri sai dibana yake ga yunwa ga kishirwa ga ga dinma hartayi yawa,...

Haka dai tun Ina ban bance menake iya Gani da ji har na nemi kaina na rasa inda anan na fadi sumammiya, ban San adadin lokacin Dana dauka ahakaba,wasu mutanene Irin masu tafiya kasuwa da asubannan ,sun tsaya abakin titi,Dan jiran motar da take daukarsu xuwa kasuwa,Wani ne ledai hannunsa ta kwace ta gudu ya bita Bata sauka kan kowaba sai kan wannan matar data fadi ,ya bita xai dauka kawai idansa ya sauka akan mace Dake kwance kamar Babu rai atareda ita,Hakan ya sashi Kiran Yan uwansa cikin tashin hankali,,atare suka jiyo suna ganinta suka fara ja baya zasu gudu, sai Wani mutum ne babba cikinsu ne yace Ina xaku gudu temakonta ya kamata muyi, haka suka matso yace adaukota suka, dauketa suka kaita gidansu Wanda sundanyi tafiya kafin su shiga cikin kauyan nasu, suka shiga da ita gidansu sukai sallama mahaifiyar su ta fito cikin Wani Dan karamin daki ganinsu tace malam lpy,yace Yi Maza ki shimfida mana tabarma, a kwantar da ita,haka ta shimfida suka kwantar da ita ya shiga dakinsa ya dauko abin maganinsu na jike jike ganin tana numfashi, Hakan yasa suka San tana raye, ya dubi yaran nasa yace sama'ila ku wuce kasuwar, ni xan tsaya har Allah yasa ta farfado,cikin ladabi sukace to baba haka suka wuce,....

Haka ya fara mata maganin da taimakon matarsa ,wajen awaya biyu sbd doguwar Suma da tai sbd Tasha wahala, ganin ta farka yasa su hamdala yace da matarsa wacce suke kira da inna delu, cewa ta tai Maka mata ta tashi,haka ta tai Maka mata ta tashi ,inda yace ta dama Mata Kunu Tasha ,bayan ta dama Mata ta naga Tasha kadan tai mata alamar ta koshi,ta dinga binsu da kallo tana tuno abinda ya faru da ita,ganin a inda take yasa ta samu nutsuwa domin tasan ba masu cutarwa bane ba,suka hau mata sannu,tana ansa musu da kai,...

Haka yace bari ya tafi kasuwa idan ya dawo sayi magana , ganin kamar a firgice take,haka inna delu tamai adawo lpy ya ansa ya fita,haka suka Wuni inda har lokacin batai magana ba Kuma har tai bacci ,da dare yayi,haka suka dawo daga kasuwa inda baba sale ya tambayi inna delu Ina bakuwarsu tace tayi bacci,...

Yace shikenan Allah ya kaimu gobe,Amma da sauki koh tace eh alhamdulillah Amma har lokacin batai magana ba yace xatayi in Sha Allah,haka Washe gari ta tashi inda inna delu ta kamata ta taimaka mata tai alwala tai sallah bayan ta idar ne ta gaishe da inna delu,inna delu ta ansa da murmushi a fuskarta tareda tambayar ta jikinta,tace da sauki,tace to bari na kira malam ,tace a'a baba bari ni naje haka suka jera suka tafi..

Har dakin malam inda ta gaida malam,ya ansa da kulawa da tambayar ta jikinta, tace Alhamdulillah yace Masha Allah,yace yauwa baiwar Allah,yasunan kine tai murmushi tace sunana Ameenah ,yace Ameenah jiya munsameki a Wani Hali daga Ina kike,Wanda gabadaya ya nuna ba lpy kike ba ,shin meya faru ta sunkuyar da kai kasa ta fara hawaye yace subhanallah kuka Kuma Ameenah,kiyi hkr idan maganar ce bakya so,yanxu dai awani gari kike ta fada masa yace shikenan yanxu xamu maidake gida kenan tace a'a baba ba sai kunjeba ,idan kuka kaini Tasha ma yayi sukace a'a kibari mukai ki hargida mu dankaki a hannun iyayenki,...

Haka tai musu godiya, inda suka yanke washe gari xasu kaita ,haka ko akayi washe gari suka shirya shida inna delu da sama'ila suka kama hanyar Zaria,inda suka isa bayan Azhar,har kofar gidansu Ameenah,...

Wacce ta sauka tana jinta sakau Amma Kuma tana Fargabar abinda xata tadda agida,haka suka shiga Dan madai daici gidan Wanda sukai sallama ba'a ansa ba Saida suka qara wata sallamar sannan wata yar budurwa ta daga labulan dakin ta ansa musu,tana ganin Ameenah tayi kanta da gudu ta daneta tace yaya Ameenah ko mafarki nake ,ku tasheni,sai kuka shar,wannan ihun na nana shiyasa mahaifiyar su fitowa itama cikin mugun mamakin Jin wai Ameenah,...

Tana fitiwo Ameenah tai kanta da gudu ta rungumeta ta fashe da Kuka itama haka tace Ina kika shiga Ameenah sama da wata Daya ,saikuma taga wadanda suke tareda Ameenah yasata sakinta tai musu barka da xuwa, tareda da cewa nana ta shimfida tabarma a shigarsu falor haka suka shiga falor inda suka zauna suka sake gaisawa kafin su fadi abinda ke tafe dasu,suka fadi duk yadda akayi suka tsince Ameenah ,inda ummansu ta hau salati tana fada musu yadda Suma suka shiga damuwa da Rashin Ameenah da Kuma duk abinda aka fada musu,haka suka musu jaje da addu'ar Allah ya kiyaye gava,aka kawo musu ruwa da abinci suka Basu wuri Dan suci,...

Bayan sunci suka Dan huta sukace tafiya xasuyi inda ummansu tace baxa su kwana ba su bari babanta ya dawo sukace tafiya xasuyi,haka dai suka ki xama inda ummansu tai musu godiya sosai tareda Rakasu bakin kofa harda Ameenah da kanwarta Nana inda ummansu tace in Sha Allah zasuxo Suma haka suka tafi,...

Inda Dama Babansu Ameenah bayanan jiya ya tafi can Wani qauye ,sannan kishiyar babarsuma Bata nan taje gida yau satin ta Daya ana bikin kaninta,haka suka koma gida ummansu ta Dunga godiya ga Allah Daya dawo da Ameenah lpy,ummansu Bata tambayeta komai ba zata jira har sai Ameenah ta huta ta dawo nutsuwarta sannan ,

Saida Ameenah tai kwana biyu sannan, tana dafa abinci a kitchen ummansu Kuma tana zauna akan barandar dakinta, Nana Kuma taje makaranta ,tace ummah Ina babanmu,ummansu tace Ameenah,babanku fushi yakeyi dani yace wai ni nake daure miki gindi kike duk abinda kika ga dama ,Yanxu haka yayi tafiyarsa wai yamin yaji ,idan na dawo Dake,ya dawo, Ameenah ta sauke idan ta qasa tareda xubar da hawaye tace umma ,Ina baba asabe take, ummah tace batanan ana bikin kaninta yau satin ta Daya,da tafiya, cikin Kuka tace ummah meyasa baba bazai Gane bane,meyasa yakeso harsai Kabiru yayi ajalina sannan xai fahimci wanene shi,

Ummah tace Ameenah meya faru ,Ina kika shiga,ta sauke numfashi tace ummah Kabirune sai hawaye, ummah ta rungumeta tace nidama nasan saishi ,tunda yaxo gidannan ya fadawa babanku qarya da gsky ni dama nasan wlh karya yake shikuma ya haukai ya xauna, matarsa ma ta hau famfa shi tana tayashi tana xugashi ,haka yadinga min wulakanci shida matarsa Allah shine shaidata Ameenah,itama saita fara hawaye ,ta cigaba baxai bincikeba baxai komai ba saidai kawai,ya yankewa kansa hukunci tareda da xugar mayarsa,...

Cikin Kuka tace ummah xanfada miki komai,tunda nasan xaki fahimceni ,babanmu nedai kawai nasan baxai taba fahim tata ba Amma kafinnan ummah wlh baxan taba komawa gidan kabiruba tunda nayiwa baba biyayyar auransa,...

Ummah tace Ameenah Inkika ki komawa babanki kinsan xai iya Yi miki Baki Kuma Nima kinsan ban tsira ba,bare Kuma waccan matar baxasu taba bari musha ruwa agidannan ba,kinsan sai yace saidai mu bar masa gidansa,...
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DC2ekqRnajZAQQvErdaWfD

*____JAMI'AR TSARO*_____


*____THE WOMEN POLICE*____


______THIS STORY IS TOUCHING HEART,I WAS SPEECHLESS TO EXPLAIN IT,BUT WE SHOULD SEE,ON WHAT HAPPENED TO OUR LIFE KNOW, SO U LOVE IT MORE THAN U EXPECTED ________
'?

*Na*

*______NAJA'ATU UMAR FAROOQ*______

*____(MRS SARAKIES)____*


*=?1?QUEEN OF WRITERS ASSOCIATION*=?1?(QOWA)



*Bismillahirrahmanirrahim*


________season one episode 2??



_________
'?
'?

,Ta sauke kanta qasa ta fara share hawayen data ke xubarwa ,tace ummah,ya Kabiru kora ta yay cikin dare yace wlh saina bar masa gidansa umma duka babu kalar Wanda baya yimin,Kuma bantaba fada miki bane kawai bana so na ta-da miki da hankali,...

Ummah kabiru baisan cinaba baisan Shana ba ,sai yayi kwana da kwanaki baya kwana agidan,bansan Ina yake xuwa ba,idan nayi magana saidai ya haukaina da duka,..

Haka ya karoni tsakar dare waje nace ya bari washe gari da safe na tafi yace ban isa ba aiba gidan ubana bane,bayan yamin duka haka ya koroni,sbd Yana takama idan naje gida baba ya
kira shi ,xai San wacce karyar zai masa ya kare kansa tunda yasan basanshi nake ba,...

Haka na fito tsakar dare Ina tafiya a kafa babu Wanda nasani,ga babu kudi a guna ,gashi babu wanda na sani , ummah Ina cikin tafiya kawai naga mota a gabana kafin nayi Wani yunkuri, mutanan ciki sun fito Fuskarsu arufe haka suka kamani suka shaka min Wani Abu a fuska suka shigarni mota,umma bansan tafiyar awa nawa mukayiba,kawai na tsinci kaina ne acikin Wani daji wanda babu alamun ,motsin Wani mahaluki awajen ,awani tsohon Gini inda aka Tara mutane,awajen da dukan alamu,sace mutane suke su kawosu wannan ,waje ,...


ummah a yadda na fahimta,kamar wasu manyan mutane ake tarawa mutanan, alokacin danaje na fuskanci haka,atafi dasu wurare daban daban ,inkiga mutanan da aka Tara saikiyi mamaki dannima , Allah ne ya tseratar dani,....

Haka muke xama abinci saudaya ake bamu ,umma haka mukai xaman kunci awannan waje, ummah xubar da hawaye kawai take na tausayin yarta yadda ta rame tai Baki Ameenah kamar ka hureta,ta fadi sbd yadda ta rame tai Baki,dama Kuma ga matsalan gidan miji,Dan Ameenah yarince karama batafi 16 years ba aka mata AURE...

Ta cigaba da fadin umma aranar da xan gudo,washe gari akai ,sa'azo a dauke mu bansan inda ZA'A kaimu ba,Amma gabadaya atsorace nake, ummah haka muka kwanta Ina ta xubar da hawayen tausayin kaina umma da Ku Baki daya...,

Cikin dare na farka naga masu tsaranmu basa kusa Hakan yasani mikewa cikin sanda Ina tunanin,yadda ZA'Ayi na gudu duk da bansan hanya ba,...

Haka nafara sanda Inakokarin barin cikin kofar babban falon wurin naji muryar Wani tareda da haskene haka nasa kafata nasa gudu ,cikin tashin hankali ya biyoni tareda Kiran sauran haka Suma suka maramin baya ,inda na fara gudu babu kakkautawa, hardai na bacewa ganinsu,inda ta kwashe komai ta fadawa ummah,...

Ummah ta rungumeta tareda cigaba da Kuka dukansu Mai cin Rai da tausayin kansu,haka umma taita rarrashin ta tareda da Bata hakuri da addu'ar in Sha Allah Babansu xai fahimci ta,haka suka kasance har dai ta gama girkin inda Nana ta dawo ta samesu,...


__KADUNA STATE __

MALALI

_GADANGA TV & RADIO_

adai dai lokacin data sauko qasa xuwa main falon gidan cikin shirin fita aiki ,kakinta ne ajikinta sai ta Dora after dress akai,sai talhat fari kamar kullum ta tarar da mahaifiyar ta ,zaune a falon tana Jin labarai,inda ta xauna a kusa da ita ta daura kanta akafadar mahaifiyar tata,cikin shagwaba tace ,mamah good morning,mama tai murmushi tace morning daughter kin tashi lpy,tace lpy lau mamah ,mamah tace anfito ZA'A fita aikin ne tace eh mamah, mamah tace baxa ki fitaba saikinyi break fast domin nasan halinki,...

Tun daxu aka gama girki Amma kina ciki kina barci,ta Bata Rai tace mamah,na qoshi sauri nake wlh Kinga lokaci fa yakure ta fada tana kallan designer din watch dinta Daya dace da tsintsiyar hannunta, mamah tace oya tashi kije kici haka ta tashi tana tura Baki tai gaba xuwa dining tana xama taji mamah tace yauwa yanxu xa'a fara shirin nan,kai rayuwar nan sai ahankali yanxu kiwon mutum ake bana Dabba ba yau Kuma kodame sukaxo,...

Adai lokacin da me gabatar wa yace assalamualaikum,masu kallon mu barkanmu da wannan lokaci,patan muntashi lpy, Kuna tareda da Ibrahim Khalil ,acikin shirinnan namu maisuna mukula da iyali,yauwa dai munxo muku da Wani labari Mai bam tausayi na wata yarinya wacce akalla xata kai Shekara goma Sha uku Inda Wani marar imani ya Bata mata rayuwa sama da shekara daya,yanxu xakuji bayani daga bakin uwar yarinyar in Sha Allah,kudai ku kasance damu,....

Inda aka danyi talla aka dawo,Jin wannan Batu Mai matukar mahimmanci yasa,ruky tsayawa cak da abinda take ta dire kofin Hannunta ta xubawa tv ido cikin faduwar gaba,haka itama mamah ta nutsu danjin wannan Batu,Mai gabatar wa yace yauwa yanxu xakuji daga gareta ita mahaifiyar wannan yarinyar,inda aka hasko fuskar matar wacce take sanye da niqaf,...


Cikin muryar Kuka tashe assalamualaikum,nice mahaifiyar wacce aka batawa rayuwa aka ci mata zarafi aka lalata mata rayuwa,wacce akalla xata kai Shekara goma Sha uku,mu bamu da karfi babanta ya rasu Tun kafin taxo duniya inda ni nacigaba da Renanta,ganin bamu da cin yau bare na gove Hakan yasa na fara Dora mata tallan awara,inda Allah yasa mana albarka muka fara samun abinda xamuci,munfi shekara ahaka...

Duk da bamu da me taimaka mana,ahaka dai harta fara xuwa makaranta ahakan,tai talla Kuma taje makaranta,ban


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login