Showing 108001 words to 111000 words out of 419207 words

Chapter 37 - Sarka Complete Hausa Novels By Zainab Idris Makawa.doc

29 Oct 2025

1429

ita kadai ta kama tauna ke nan har sai ta samu abokin hira ta dan tsagaita.
Nayi sallama na shigo ta dago tana kallo na yanayin ta kawai na duba nasan tana cikin dan damuwa ina kawai kwance nace kedawa da safen nan haka kuma Amma ?
Ni da dan uwanki ne mana yaro ka shige cikin gari kayi shiru haka ni tun zuwan wanan matar tashi ban gane kanshi ba.
Wani kallo nayi mata daga inda nake kwance nace kai Amma dai Amma din nan mutum da matar shi ya manta dake ne mana tunda matar shi tazo.
A dan hasale tace au haka zakiyi idan kinyi aure ki rike min majin nawa kada yazo inda nake.
Nace nikan mijina ma a ina zaki ganshi Amma balle ki dinga damun shi da mita baizo inda kike ba nifa Amma kilama dake zan tafi don kallon danaga tayi min na gyara magana ta da sauri.
Kamar an jefoshi dakin ni kaina saida nayi mamakin ganin shi a wanan lokacin da safe haka .
Amma tace ikon Allah kai kuma daga ina haka da safen nan muna maganan ka sai gaka kamar an jefo ka daga sama.
Sai lokacin ya kalli inda nake da sauri nace banice ke magana ba itakeyi ita kadai wallahi na fada a dan tsorace.
Dama an ce dake ake yanzu dai nake fada maki damuwa na kan rashin ganin shi kwana biyu.
Yace wallahi abubuwa ne sukai min yawa Amma yanzu ma na sauke merry church ne daga can na biyo nan mu gaisa.
Na mike don in basu wuri Amma ta kalleni tana fadin ina kuma zaki keda kika shigo yanzu shi gudu zaiyi kinji yace daga coci yake .
Allah da ka taro min wanan dan wai jininane yau da zuwa coci ni Amamatan da kaina ta karasa fadi a cikin takaici ban fasa yunkurin fitan da nake son yi naji tace zo ki mika mai abin karyawa don nasan bai karya ba yanzu haka.
Yace wallahi kuwa Amma kamar kin sani sai dai taje gin maimuna ta tambayo ta idan akwai kunu merry ke son ta sha.
Yi nayi kamar ban ji shi ba don kiran maimuna da yayi gatsau ba sakayawa ko kadan Amma tace baki ji ba wai ki je gun uwar ki ki samo masu kunu kin san ya zama mijin tace yanzu.
Dan baki na turo tare da fafin ai bansan ita yake nufi ba don naji yace maimuna kaji min ya da fitina A ruwa haka kike fa kamar tsohuwar mace.
Shi dai yana dakilan wayar shi bai dago kai ya kallemu ba balle yace yasan abinda mukeyi a falon.
Ina fita tace dashi haka ba kyau ka duba yar nan tayi fushi ga yadda kuke kiran uwarta gatsau ba ko sayawa ga bakin ku kamar ba wayayyu ba daku.
May zan kirata ya dago kai yana kallon Amma din da mamaki ?
Ta dai ci daraja biyu a wurin ka ko uku na farko matar ubankane na biyu sarakuwan ka nan gaba sai na uku ko kunki ko kunso kaunar ubanka ne .
Kai Amma ke da wani magana kike wallahi ni wanan duk bai a gabana yanzu abinda ya damay ni ya damay ni.
May kuma ya damay ka kaiko yace merry ta matsa sai mu koma gashi ban gama abinda ya kawo ni nan kasar ba ni ban san ya zanyi da ita ba , , ,
Kai tafi can hular mata har yaushe mace zata saka abinda baka tashi yi ba tare kukazo da zata matsama ko zata hanaka ganawa da yan uwan kane ?.
Kai da zaka dinga bata umurni zaka zauna tana baka umurni ko may ka zama namiji a cikin iyalin ka shine cikar kamalan magidanci a idon jama,a ba ya zauna mace na dorashi a hanya ba wanan akidar nasarane.
Lalai zama da tsoho wani lokaci babban ilimi ne yanzun dan zaman da yayi Amma ta bashi haske biyu da bai daukeshi komai ba a da.
Gaskiyar daddy da yace yana son ya dinga shigowa akalla sau uku ko biyu a shekara don shi yanzu yadda yake jin dadin kasancewa a kasar shi yana ganin abubuwan da ya kamata ayi naci gaba da irin tsarin rayuwan su daya baro a baya.
Na shigo da sallama dauke da flask a hannu na na aje a gaban shi tare da fadin wai tace tana lafiya, ?
Yace kamar baison bada amsa lafiya take na juya abina nafita daga falon Amma din.
Amma tace maimuna ke nan jiyan nan uwarku ta kama hauka wai maimuna tana son raba tsakanin ta da sarakuwar ta don haka yaron nan yai mata iyaka da ku.
Yace subbahanallahi may yasa mama take hakane Amma ni abin yana damuna wallahi irin yadda mama bata daukan girman ta ko kadan.
Yanzu fa nasan ko na aika mata ba samun kunnun nan zamuyi ba gashi tunda maimunan ta koya mata shan kunun ta zage da sha yanzu haka wanan ya isheta sha har gobe.
To ita ai bata duban hakan don kanta kawai ta sani gani take kamar wani abin kukewa maimuna din na alheri.
Yace ni har kunyar matar nake wallahi har dinkuna tayi wa merry taki karban kudi amma ita sai da na bata kudi har yau ba a kawo din kunan ba datace.
Sai hakkuri uwarkace kadai kiyayye yanzu dama nacewa maimuna ta bari zan maka magana idan kazo ku dinga zama a wurin mahaifiyar taku tunda haka takeso.
Ran umar ya baci sosai da jin wanan maganan don baiga abin laifi a gurin tarbon da mamu tayi masu in banda abin mama matar dake kokari danaka ai mai son kane.
Ina fita komawa nayi part din mu na kwata cike da mamakin halin irin ya umar ba kunya yake fadin wai yakai matarsa coco a gaban Amma.
Har barci ya fara daukana naji murya shi kamar daga sama a part din mu ya shigo suka gaisa mamu ta tambaye shi merry yace ta tafi coci kai tsaye.
Tace Allah sarki Allah ya fitar da ita daga wanan akidan Allah yasa tana da rabon gane haske a rayuwan ta.
Yace a sayaye Amin nagode yanzu daga gurin Amma nake take fada min yadda kukayi da mama shine na shigo in baki hakkuri kan hakan.
Mamu tace babu komai don Allah nake komai gare ku ba kamar yadda hjy take tsamani ba duk wanda ya taimaki wani kanshi ya taimaka.
Gani nayi merry tana bukatan a jata a jiki don ta sake jiki damu yasa nake mata abinda zataji dadin zama damu.
Don merry bakuwa ce a cikin mu al,adan mu ba daya bane da nata sai ta samu wanda yake lurar da ita wasu abubuwan don tana da saukin kai sosai.
Yace nasan wanan maimuna kuma nasan manufarki akan ta sosai shine nake kara baki hakuri kar hakan yasa kice zako janye daga gareta don hakan nima ba zai min dadi ba.
Kamar daga sama sukaji muryan hjy a kofa tana fadin yau zanji zan gani wai an birne tsohuwa da ranta.
Mata kamar manya idan ba kina da wani manufa ba yanzu abin har yakai ki tura babawo a daki kina mashi hudubar tsiya da zai kini wai a haka ake son lalaka mashi jinin ki mu kaita ina tin yanzu kina kokarin raba shi damu ace ya shigo gidan nan bai zamay ko ina ba sai gurin ki.
Muryan hjy maryam ne ke fadin kokarin ta ke nan da manufarta wanan halin ai sai addua yanzu kan don ta rigada ta tura masu mugun akida ko.
Dama ita yasan ta ganshi da zai shigo yana rike da flask din kunun da mamu ta aika mai dashj suka hade gaisheta kawai yayi ya shige part din mamu shine taji haushin hakan taje ta tseguntawa mahaifiyar su.
Shiru mamu tayi don abin ya daure mata kai bata da abin cewa ga kuma umar a wurin bai dace tayi wani magana mai zafi ba gare su a lokacin don ana barin halas don kunya badon tsoro ba.
Umar ya fito ranshi bace yace haba mama wanan bai dace ba matar nan tana kokari duk saboda mu amma ke ban san abinda yasa baki ganin hakan ba.
Oh kai baka san halin mata ba ko to ina zaka sani kafan ka na rawa kana son a lakaka ma wanan yar mai zubin aljannu duk shine makircin da maimuna keyi ba komai ba.
Haba mama yanzu ma merry ce tace in karbo mata kunu a wurin ta shine nazo fa.
Eh lalai shike nan ni nawa ya samay ni abinda nakewa gudu ya soma faruwa babawo kazo gidan nan ko kallon shiyana bakayi ba kazo nan tun yanzu ke nan kafara hakan.
Ina ga ka auri yarta hajiya maryam tace lalai fada masa yaya domin wanan dai ba abin hadawa bane duk hakan takewa take take .
Jikin umar yayi sanyi sosai takaci ya ishe shi kamar ya buge hjy maryam yake ji a lokacin don itace taje ta hasalo mahaifiyar tasu da alama ma daga barcin safe take ta tayar da ita.
Jikin shi babu kuzari ya juya yana fadin mama Allah ya baki hakkuri nidai nasan maimuna taimakon mu take kan hakan amma tunda baki so ai shike nan .
Har ya juya muryan mamu data kasa hakkuri ne ta fito tana fadin kaji yaya da wani magana wace yar kike tunanen zan hada da umar wai Sayadi kike nufi ko wa ?
Kema yaya da rikici gangan kike kina bi ta wanan hadasanan tana saki abinda bai dace ba sayadi kan ai ba kayan umar bace har nawa sayadi take da aka fara mata wanan hasashen.
Umar ai kamar matsayin uba yake a gurin ta don ya wuce ace mashi wa a gurin wanan yar don Allah a dinga tauna magana kafin a furta koda rai ya baci.
Ni don zama tare da zumunci nake abinda nake ko kun mata da umar dan dan uwane wai don haka abinda duk ya shafi diyan ku ya shafeni.
Kaji munafuka karya kike munafuka ko kin dauka bamu san komai da kike shiryawa bane a gidan nan .
Bai tsaya jin karshen fadan su ya juya ya shaki wani iska takaici ya fesar ya fara takawa a fusace ya nufi hanyar fita yana zuwa ya tayar da motar shi ya bar unguwar rai bace.

ZAINAB IDRIS MAKAWA
16/11/2021, 23:04 - ??5惙5惙5?: BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM WA, RAFANAHUM MAN KANA ALIYAN, , , , , ,

Koda Alhaji ya fito inda yake jin yayan bakin natsu ya tsawata tare da tambayan ba,asin maganan a daidai lokacin Amma da mama hadiye suma suka karaso gurin.
Kowa ya kasa magana suna tsaye cirko cirko kowa na hadiyan zuciya ya kara maimaita tambayan shi gare su a dan fusace yana kallon su.
Mamu tace akan dai maganan diyan ta ne da tayi min iyaka dasu yanzu ina zaune sai ga umar ya aiko yace matar tana son shan koko shine na dama na aika mai a gurin gwaggo.
Ina zaune sai gashi ya shigo yayi min godiya sai muryan su mukaji a kofa tana auna min zagi wai harda fadin ina son in cusa mai wanan yar sayadi ne zan kammale ta kan diya da asiri Alh may ya kawo fadin haka udan yaya ta san kanta.
Har take hada sayadi da umar wanda yake matsayin uba da wa a gareta.
Wanda za a iya zuwa gutin shi neman auren yarnan watarana amma saboda, , , ,
Muryan Alh ya katse ta da fadin idan ya aure ta laifi ne ko sharia bai yarda da hakan bane ke kika haife shi ke kadai da zaki hanashi hurda da mutane na.
Maimuna kanwatace kuma matana kinga yana da daman zuwa neman taimakon ta ta ko ina ke kuma da kike zancen Sayadi ya juya gurin mama har kina fadin wai kanwarsace ko yarshi addini ya hana ya aure ta a hakan ne ?
Ko addini ya yarda ni ba zan taba yarda da wanan bakin hadin ba muddin ina raye ai da gurin kwarai mutum kewa nasa fata ba jeka ka dawo ba.
Daga hjy har mijin basu taba tsamanin wanan kalamin daga bakin mamu ba uwa ke nan kowa yana son nasa zata iya taka kowa akan danta in dai uwace.
Amma tace ai bakin alkalami ya bushe don aure a tsakanin su ba fashi ko da bamu raye kuwa .
Wanan wani irin hauka kuke muna a gida na safe daban na rana daban haka da dare yanzu da kuke fadan nan ina shi wanda kuke fadan a kanshi yake.
Ke jummai har kullun wai baki hankaline da sanin ya kama may yasa idon ki yakan rufe akan diyan ki ne ?
Ina kara ne hakan da babu mai kulasu a gidan nan irin haka rayuwan ki zai maki dadi ne a mayar maki da diya bola dasu da babusu duk daya a gida.
Ai mai son ka tsakani da Allah a yara kake ganewa ni wanan jidalin naku ya isheni wallahi kawu yace hajiya ki barsu zanyi maganin su ga badaya tunda kowa ya koyi rashin hakkuri ga dan uwan shi.
Mama hadiye dake tsaye takaci ya hanata ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?magana tace ina yanzu ya baro wurin kakanshi yace zai je ya gaida maman su yazo basu bude part ba shine yazo gutin hajiya su gaisa ya shiga gurin maimuna ne ashe ?
Nima ina kwace maryam ta samay ni da zancen yaya raina ba zai baci ba ace kana gida danka ya dinga nuna ma halin ko in kula sai kishiyar ka.
To kin gani wata kila ya kara samun wurin a rufe ne ya nufi gurin maimuna din maryam kin zama hadasana a gidan nan.
Kawu yace sunan take ne wallahi halin maryam.ya isheni hajiya mai ake da munafuki a wuri duk wani fitina da zakiji maryam ce ta hada shi a gidan nan.
Ke nan nice munafuka kake daukana hjy jummai tace kece kan don ke kika zo kika samay ni dazancen don ban san ya shigo ba.
Amma nima aikin samay da zancen may yasa nake basu fuska kada ta lalata min tarbiyan yara na nace maki idan mun ma Umar hakana bamu kyauta mashi ba bukatan taimakon mu yake so kan matar shi yanzu.
Wiki wiki maryam tayi da ido tana fadin kai maimuna ashe ke munafukace haka ke rufamin baki munafukar banza da wofi kin hada wanan kinji dadi ki kara gaba ki gani idan zan kyale ki kawu yace.
Sai dai koda suka bar wurin sai maganan da akaiwa mamu ta baibai ya tsaya mata a rai duk aunin tana faman tunane nikan ina ta sharan barci na don ba inda zan tafi ranan.
Sai biyu idan nayi sallah nake son zuwa kitso don hakane ban tashi da wuri ba a can dan gaba damu akwai mai mun kitso idan kuma ina jin kiuya in tsaya Aisha ta jagwalgwala min kaina hakana duk da mamu ta iya bata tsayawa yi min kitso sai naci sa,a take kwashe min kan wai na faye tsawon gashi ga yawa ita bata da lokaci takan ce min.
Har lokacin dana yi sallah nashirya don zuwa aurin kitson na fito na samay ta zaune a falo tana dunkulawa Fauziya kai nace mamu nima inzauna ki min tace banjin dadin jikina Sayadi kije wurin kitso zaifi maki.
Na dan turo baki gaba alaman fushi ina dan kunkuni na nufi hanyar fita waje a cikin tsawa tace min kyauta zasuyi maki kitson a can.
Na juyo ina fadin gun Aisha zanje tayi min tace a tsawace zaki zo ki karbi kudi kije inda za a kwashe maki dakyau ko sai na bata maki rai yanzu da wanan dunkulan da Aisha kan maki a kai ba kyau gani.
Ina Aisha zata iya kama maki wanan kan naki haka da kyau tana magana tana watsa min harara nace mamu a can sai nabi layi dole fa.
Ta kara daka min tsawa daya razanani na makale gefen labule ina kallon ta a raina ina fadin lalai yau mamu ba lafiya kan.
Bada ke nake ba ko taurin kai kika koya ban sani ba nace da sauri a, a mamu naga rana yayi ne dama ba zan , , , , .
Ke karbi nan ban nemi jin komai ba ki wuce kije shagon linda tayi maki kitso yanzu na iso da sauri na karbi kudin ina fadin na gode na fice da sauri ina mamamin maike faru da mamu haka take a hasale ?
Haka na fito kamar ina tsoron takawa da karfi ina tunanen halin da naga mahaifiyata a ciki na bacin rai kodai dazu da barci ya fara daukana haniyar da naji sun fara ne ?
Part din Amma na nufa a lokacin ko Aisha zata tafi mu tafi tare a zaune na samay su

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login