Showing 261001 words to 264000 words out of 270738 words

Chapter 88 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

jego a gidana. Haihuwar Alhaji ?arami dukkansu basu zo sun ga yaro ba, sai dai a waya da sukai mun barka. Inata saka idanu inga ranar suna zasu zo ayi hidimar komai dasu, nanma shiru.
Hajja Mama ta tambayeni ko sunzo barka na faWa mata basu zo ba.
Nima kuma da yace mun inje bayan suna a lokacin muna shirin komowa nace mai bazan je ba. Ya tambayeni dalili na faWa mishi. Dan yasan bana musu dashi, bani da fitina akan kishi.
A gaskiya ya Satar musu sosai ya ci musu.
Haka muka dawo India ban sake shiga Najeriya ba. To a Umara na soma ganin hajiya Suhailat taje daga najeriya nima munje daga india, naga kishi irinna mata dan so tayi ita ta kwace mijin acan. Nima anan sai na botsare nace bansan wannan zance ba, dole haka aka shiga rabon kwana a hotel kunji wani kudurar Allah fa. Naga kishi, naga makirci iri da kala, kunsan larabawa akwaisu da wata ba?ar zuchiya akan kishin abinda suke so. Ga Iyabo kuma da son soyayya nima.
Gaga gaga muka gama ibada tayo Najeriya muma muka koma India
To haihuwata ta biyu dai dasu akai taron suna sunzo.
Haihuwata ta uku kuma ni banje ba zamana nayi kawai anan. Wannan tsawon lokacin sau biyu rak na taSa saka matanshi a idanuna.
Bayan ya gama wayarshi ya shigo da nashi abincin yana ci muna hira shine yake sanar dani Hajiya Asma'u zata je umara itama zamu haWu acan.
Murmushi nayi nace
Allah dai ya nuna mana, babu damuwa "
A baya ya bani labarin mahaifiyarshi margayiya. Ya bani labarin gabaki Waya kab rayuwarshi. A wannan lokacin ni kaina naso ace ina da Wan labarin da zan tsokata mishi amman ina, ?wa?walwata a juye take bata iya gane komai bana fahimtar komai.
Kwanana biyu a gida a rana ta uku na koma bakin aikiba a asibiti ni nurse ce ba likita ba.
Bayan wata Waya muka wuce Umara yaran muka kaisu gidan Mus'ab da aikinshi yake Tamil.
A Umara Hajiya Asma'u ta so kwata mun irin na Hajiya Suhailat ni kuma nace ba za'ayi haka ba ni naci girman ita ta ri?e mijin
Hakan kuwa akayi kwananmu goma sha biyu jirginmu ya Waga, dole ?anwar na?i itama ta wuce Najeriya.
Muna dawowa muka ci gaba da aikinmu dake asibiti Waya muke aiki a nan Geetanjali hospital Rajasthan, Wayane daga cikin manya manyan asibiticin da ake ji dasu a fadin duniya ma.
Wannan abun ma yana sake takaitar kishiyoyina
Ku dai rayuwa tai ta garawa tana murtsuwakawa.
Wata rana kwatsam sai ga kira daga Najeriya Allah ya amshi ran Alhaji Baba Allahu Akbar. Iya tashin hankali Usman ya shiga dan wata iriyar shakuwace ta musamman a tsakaninsu, kasancewar shima yana son su sosai, kuma soyayyar da yake ma mahaifiyarsu itac kacokan ta dawo kansu. Nice na dinga tausarshi da bashi kalma.
Ai kuwa nan muka shirya tafiya, sai ranar uku muka iso a nan gidan Alhaji Baba muka sauka dan ko buWe gidana ni banyi ba. Muka shiga karSar gaisuwa, ba?i sukaita shigowa daga gari _gari dan familynsu Family ne mai girman gaske.
Ina zaune a cikin mata Hassan ya shigo a lokacin shekararshi goma sha bakwai sun riga da sun gansame yana aji na biyu a jami'a kasancewar karatunsu nacan ya bambamta dana gida Najeriya."
"Umma Abba yace wai kizo ki sameshi a waje."
Yayi mun raWa a kunnena. Hajja Mama ta jawoshi tace dashi.
"Ka je ka kirawo mun Nana ja'ira tunda ta?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? fitar mun da waya ban sake ganinta ba.
Ni dai mi?ewa nayi da ?yar sabida ?iba danma ina motsa jiki sosai babu kasala a tare dani, dan wuni nake yi zirga_zirga a asibiti.
Matan gidan na ratse na nufi hanyar waje.
Wasu mata da suka shigo na bangaji Waya a cikinsu, kaina na juye ina kora Nana cikin gida tana son zata bini. Ita wai dole zata yi magana da Abbansu.
Da sauri na juyi.
Subhanallaah dan Allah baiwar Allah kiyi ha?uri "
Na sa kai zan wuce naji ta ri?o hannuna.
"Iyabo wai ko ba ke bace, duk da dai Iyabo bata kai farin haka ba, kuma ?ibarta ba haka ba"
Na dubi wannan mata na maya.
Baiwar Allah sunana Iyabo. Amman ban wayeki ba.
"Allahu Akbar Iyabo Uwani Tabalbalin ce ?awarki. Dama kina raye baki mutu ba. Tsarki ya tabbata ga Ubangijin talikai."
Usman ne ya shigo gidan. A lokacin ni kuma kaina ne yake jujjuya mun, sunan Uwani Tabalbalin yana ta mun amsa kuwa kawai. Abubbuwa suka shiga hasko kansu a ?wa?walwata, lokacin da na baro JaSSi lamba afujajan da goyo nake hangowa ina tafe ina waige. Rayuwar da muke yi da Usman sai sake hasko mun yake yi, Yaya Hamma na tuno, da ?an biyu na. Ba shiri na runtse idanuna kaina kuwa kamar zai tarwatse dan nauyi.
"Ko itace ?awarki da kike bamu labarin Satanta?"
Cewar Hajiya Mansa kenan.
Itace kimanin shekaru goma sha bakwai da Satanta"
Kar ku daWa kar ku raga. Sai na soma hango sanda na goya ?an biyun yarana a baya na fice cikin dare.
Da furucin da Hama ta yi akan saina bar JaSSi lamba a haukace tsirara ma.
Ina buWe idanuna na gane Uwani.
Hannuna yana rawa na nunata
Tabalbalin kece. Na shiga uku me yasa to na sake wani auren bayan Hamma ne mijina?....."
Ban sake sanin kaina ba ashe sunewa nayi ni.
Ban tashi farkawa ba sai biyun dare na buWe idanuna na ganni a Wakina a kwance ga ?arin ruwa a hannuna.
A wannan sumar ?wa?walwata ta shiga saiti, tare da tariyomun duk rayuwata ta baya. Da ma wanda na gudanar bayan barina jaSSi lamba. Hakan yasa a mugun firgice na farka.
Uwani, da Hajja Mama, da Usman duk suna kaina.
Da uwani muka haWa idanu ina hawaye, na dubi Usman shima ni yake kallo, wallahi idanunshi yadda kuka san an zuba jini dan tsabar ja, hatta fuskarshi ta koma jawur sai jijiyoyi raWa_raWa
Ai sai na fashe da kuka kawai ina salati, hankalina ya dawo jikina, kuma wata ?udura ta Allah, duk rayuwar auren da mu ka yi da Usman yana kaina bai goge ba.
Ina Hamma uwani, ina Dada?"
Da sauri suka yo kaina nayi sauri na runtse idanuna jin ?amshin turaren Usman a kusa dani.
"Iyabo Hamma yananan a iya tsawon shekaru goma sha bakwai da Satanki babu abinda ya sauya na dangane da sonki a zuchiyarshi, har yanzu yananan bai yi aure ba. A kullum adda,arshi Allah ya bayyanaku ke da yaranshi.
Ashe wani babbar ?addarace ta aure da ?a?a ya fitar dake Iyabo. Yau gaki da auren Usman kina a matsayin matar Hamma."
"Hasbunallah. Astagrifulla"
Muka ji Usman yana ta nanatawa. Tare da shasshe?ar kuka na tashin hankali kamar wani ?aramin yaro.
Hajja Mama kuma sai ambaton
"Kaico_kaico take yi. Hankalinta har yafi namu ma tashi wallahi.
Da ?yar na buWe idanuna da su kai mun nauyi, zuchiyata sai dakawa take yi, a halin yanzu babu mahalukin da yake bani tausayi sama da Usman. So zuntsuritunshi wallahi ina yi mishi dan yayi mun dukkan halacci.
Tattaunawa yake yi yana shirin fita. Uwani taje da sauri ta taroshi.
"Usman kar kaje ko ina. A halin yanzu Iyabo tana bu?atarka fiye da kowa. Dukka wannan abun wata aya Ubangiji ya saukar in mun gane. Usman kayi ma Allah ka dawo ka zauna"
Ruwan dake hannuna na zare na sakko, ko kafa ban Waga ba na faWi yib.
A zabure Usman ya juyo ya tallafoni zuwa jikinshi.
Wata iriyar ?an?ama nayi mishi ta ha?i?a. Kallona yake yi hawayena na ji?a ?irjinshi.
Wata dariya yayi, mai haWe da kuka lokaci guda.
In sakeshi wallahi na kasa, shima ya sake ni ya kasa. Uwani ce tazo ta ri?o hannuna na tashi da ?yar, a lokacin hannuna sai zubar da jini yake yi ashe harya Sata ?asa da jikin Usman.
Da sauri ya fice a Wakin yana fita na lumshe idanuna ina rera nawa kukan.
"Ohh Allah. Iyabo ki yafe mun ha?i?a banyi aiki da tunani ba, idanuna ya rufe burina kawai ki auri Usman. Ashe ke da aure a kanki ban sani ba. Allah na tuba."
Likita ce ta shigo Wakin ta mayar mun da ruwan dana zare. A lokacin jikina yayi wani irin mugun zafi, kaina da idona ciwo kawai suke yi mini.
Idanuna na lumshe ina tuno rabuwata da Hamma na ?arshe a lokacin zasu tafi ciranin kiwo.
Wasu zafafan hawaye suka sulalomun
Na sake tuno lokacin da nake da cikin Alhaji ?arami. Irin laulayin da nayi, da irin yadda nake wanke Usman da amai, da wahalar da yasha. Da kuWi daya kashe ya bani ilimi, ya saka yara a makaranta mai daraja.
Da ?yar na buWe idanu na dubi Uwani da hajja da duk suka ruWe sai sannu suke yi mun
Murmushin dole nayi musu kawai.


Usman yana fita falo ya samu yaran sun yi shiru, Nana tana kusa da Usaini a zaune. Hassan yana tsakiyar Alhaji ?arami, da Rumaisa'u
Kallon yaran kaWai yayi zuchiyarshi ta sake rugujewa, har yake jin jiri na neman kayar dashi. ?an biyu ya kalla Allah shine shaida yana musu so marar misali yayi imani ko ubansu bai isa ya nuna musu so haka ba. Yana da buri sosai akan yaran.
Ashe har Iyabo zata iya Soye mishi cewar bata iya tuno komai na bayan rayuwarta, ashe tana Soye mishi wani abun? Da ta fito ta faWa mishi gaskiyar lamari ?ila da abinda ya faru ba lallai ya farun ba. Yanzu Yaya zaiyi da rayuwarshi ya akeso yayo?"
Da sauri yaran suka nufoshi.
"Abba umma ta farka ne, tun Wazu su Nana suke damunmu akan suna so su ga umma."
Da ?yar yabuWe baki.
"Umma jikinta da sau?i. Yanzu fa kusan ukun dare ne, Nana kuje ku kwanta da safe inta tashi sai ku dubata. Husaini kuje ku kwanta Allah yayi muku albarka"
Yaran suka wuce sum_sum matan suka wuce Wakinsu mazan ma haka. Usman kuwa zama yayi a falon yana tariyo irin rayuwar farin cikin da suke gudanarwa da Iyabo. Lokaci Waya faraW Waya komai ya damalmale ya canja.
Wayarshi ce tayi ruri a karo na barkate. Yasan bazai wuce Suhailat ba, dan a wajenta yau yake.
Mi?ewa yayi tare da soma zagaye falon yana tunanin abubuwa da dama. Zuchiyarshi da ruhinshi sunyi ?unci da rauni sosai. Da girmanshi da gemunshi sai hawaye yake zubarwa. A lokacin shekararshi kusan saba'in fa, har jikoki da surukai gareshi amman yau gashi so ya dimautashi yana shirin haukatashi.
BanWakin falon ya shiga ya Wauro alwala ya zo ya shiga zuba nafila.


Iyabo:.
?arfe uku da arba'in na dubi Uwani dake ri?e da tea.
"Iyabo ki daure ko babu yawa ki sha. Kinga abinda zai faru ya riga da ya faru. Gode ma Allah ya kamata muyi da Allah ya nufa kika dawo cikin hayyacinki ma. Duk da aure kan auren da kika yi bisa rashin sani naji daWin yadda naga rayuwarki tayi kyau. Nayi imani ba haka akaso ki kasance ba. Haukacewa Hama taso kiyi yaranma ki watsar ku watse rayuwarku ta tarwatse. To ba haka Allah ya tsara ba. Na san kina cikin tsaka mai wuyar fita Iyabo. Amman hakan baya nufin zaki kashe kanki ita ?addara ta riga fata da tawakkali na sanki Iyabo"
Ajjiyar zuchiya na sauke na karSi tean ina kurSarshi tamkar maWaki dan tsabar Waci.
Uwani ya Dada take?"
"Allah sarki Jabu ta Dada. Dada tananan da ranta cikin ?oshin ma lafiya. Duk da tasha matsananciyar jinyar rashinki. Amman tsufa sosai ya durar mata
Nan uwani ta shiga bani labarin bayan rabuwa.
Komai sai da ta labarta mun. Banda gidajen da ta dinga siya mun da kudi da take juyawa.
"Hamma yana Sokoto da zama yana kasuwancinshi, baki ganshi ba ya goge ya murje sai dai damuwar rasaku har yanzu ya kasa Aure."
BaWWo kuwa ta zama uwar mata sai haihuwa take yi. Cubu tana Aure a Adamawa , Usman kuma da Amaduyal suna tare da Dada da matayensu da yara.
Abubbuwa da yawa sun faffaru iyabo shekaru kinga ai sun ja da yawa.
Murmushi nayi kwaWayin son ganin Dadana da ?an uwana ya shigeni. Na gode Allah da yasa Dada bata mutu ba tana raye.
Kefa rayuwarki ina su Kulsum da Hafizu?"
"Zaki yi saSo waye kuma Hafizu ni Uwani?
Ai ke da ganin zubin kinsan ba kiwon Hafizu bane.
Nayi Aure a babban gida ina Auren Alhaji Sama'ila harda yaran mu biyu. Shine ma silar zuwanmu ta'aziyyar da bazan taSa mancewa ba abadan. Harda kishiyata muka tawo suna hotel gobe ma zasu koma, ni zai barni a wajenki. Kursum kuma tayi aure ciki ne ma da'ita. Zuwa gobe zan samu Usman muyi magana sai muji yadda za'a tsara tafiyarki gida da makomar auren naku."
Ina kuka na kwashe kab rayuwar da nayi bayan baro gida na labartama Uwani.
"Dan?ari narantse da Allah Iyabo dole ki shiga ruWani, dole kiyi kuka. A tsakanin Gwadabe, Hamma bazan Soye miki ba babu wanda ya soki rabin son da Usman yake yi miki. Kai Iyabo gaskiya in Shari'a ta tabbatar da gidan Hamma zaki koma to kinyi rashin masoyi mara madadi. In kuwa shine zai ci gaba da zama mijinki na miki murna"
Da sauri na kalleta ina share hawayena.


MRS BUKHARI

Tofa tashin hankali.
Wallahi hannuna har rawa yake yi. Ina typing ina hawaye, Usman ya bani matu?ar tausayi.
Sai Allah ya kaimu monday kuma inda a satin zamu ?ar?are wannan littafi da izinin Allah, komai yazo ?arshe.

Ki faWi irin darasi Waya tak da kika Wauka a cikin rayuwar iyabo. Domin darusan suna da yawa.
Menene ra'ayinku akan labarinnan?




ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
Wannan shafin naku ne ku kaWai
Ramlex mai jego ta amana. Kwamishiniyar buje.

Ta kuma masoyiya Mrs Bash ( uwargida a gidan mai ba da shinkafa ?ar gwamnati)
Alkhairin Allah ya kai muku



NAMA YA DAHU,....
ROMO ?A?YE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
18


IYABO:.

Wallahi ni Uwani kaina a kulle yake. Kinsan Allah ji nake dama mutuwa nayi tun farko"
Hajja Mama wacce duk hirarmu tana zaune tana jinmu tace.
"Assha iyabo. Bawa bai isa ya tsallake ?addararshi ba, karma ki soma faWin haka. Dole za'a samu manyan malamai, ko kotun musulunci sune suke da ilimin warware wannan ?ullin. Duk abinda ya faru ki rungumi ?addararki. Ki gode ma Allah ma, a jikin Usman gidaje biyu manya kika siya a garin Lagos banda kwala_gwalai da kika tara. Bugu da ?ari kin koma makaranta ke malamar kiwon lafiya ce. Ga yaranki sun samu karatu me kyau. Ki gode ma Allah a duk yadda rayuwa tazo miki "
Sukaita rarrashina dani dasu, da Usman Wina babu wanda ya runtsa a wannan daren. Ruwan hannuna sai asuba ya ?are na zare na mi?e da taimakon Uwani na Wauro alwala nayi Sallah ina zaune a kan dadduma na buga tagumi zuchiyata sai harbawa take yi tunanin Usman cakuWe da tunanin Hamma yana shirin haukata ?wa?walwata.
Sallamar su Hassan da Abbansu ne yasa na runtse idanuna zuchiyata kamar zata faso ?irjina ta faWo.
"Umma ina kwana Yaya jikin naki?"
Cewar yaran da suka haWa bakinsu duk suka zube a gabana
Lafiya lau jiki dai to ku yi ta mun adda'a Allah zai kawo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login