Showing 255001 words to 258000 words out of 270738 words

Chapter 86 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

Sama'ila ya shigo Sarayinta yayi mata faWa sosai a ranar taga Sacin ranshi.
Amman da safe da ya shigo su gaisa sai ya sake kamar ma ba shi ba. Cikin soyayya suka yi sallama.
Da rana Laure ta shigo da sallamarta ta tsugunna a gaban uwani.
"Hajiya kice fa zaki yi girkin rana. Hajiya Sa'a bata dawo ba tun fitarta. Hajiya Mansa kuma ta fita girki shine tace in sanar miki kar yaran makaranta su dawo ba'a gama abinci ba"
Murmusawa Uwani tayi tace.
"To Shikenan Laure ki soma fere mun doya bara in ?arashe goge _goge zan gangaro, ki ji?a mun bushasshen kifi da ruwan zafi da gishiri"
Laure ta amsa mata da.
"To Hajiya "
Ta wuce.
Uwani ta ?al?ale Wakinta ta bunka mix V.I.P turaren wutanta na Mrs Bukhari ko ina ya Wauki ?amshi kafin ta sakko ta samu Laure a kitchen suka yi faten doya da wake da bushasshen kifi. Ta sallami kowa aka ba direba na Alhaji Sama'ila ya kai mishi kasuwa. Da yamma Alhaji Sama'ila ya kirata yace me zata girka ne?
"Abincin larabawa na musamman"
Dariya yayi yace.
"To Shikenan yau zan cika tumbina da kyau ashe"
Su ka taSa hirarsu dai kafin daga bisani suka yi sallama.
A ranar Uwani ta zage ta dafa mackuba rice ta larabawa kaji ?an shila guda uku ta zuba, ko wacce kaza gida biyu kawai aka rabata. Sai kazar Alhaji Sama'ila guda ta Waura mishi a saman shinkafar. Ta yi jus na bushasshen inabi da dabino mai Wan karen daWi.
Zuwa takwas da rabi Alhaji Sama'ila ya shiga Sarayin Uwani wani sanyin ?amshi falon yake yi cakuWe da ?amshin wannan shinkafa.
Idanu ya lumshe ganin uwani yasa gajiyarshi ta soma raguwa.
A gurguje ya watso ruwa yazo daining ya tadda uwani ta zuba mishi abinci. Yana ci yana santin wannan shinkafa. Suka jiyo ?wan?wasa ?ofa. Uwani ce ta taje ta buWe ?ofar. Hajiya Sa'a ta gani a tsaye tare da wani dattijo.
"Ki mana magana da Alhaji"
Ta faWa rai a haWe. Murmushi Uwani tayi mata ta dubi wannan dattijo da batasan ko waye Winta ba ta gaisheshi kana ta rufe ?ofarta.
?arasawa tayi ta zauna bata ce mishi komai ba har sai da ya gama cin abincinshi kafin ta bashi sa?on.
"Yanzu kaje ka dawo ina jiranka zanyi ma tausa, gashi nayi maka babban tanadi"
Murmushi yayi mata yace.
"Bazan jima ba zaki ganni, ke dai ki zauna da shirinki"
Fuskarta ya shafa tare da zura malum_malum Winshi ya fice.
Bayanshi tabi da wata muguwar dariya tace.
"Yau Hajiya Sa'a Uwani ta balbalin zata nuna miki ta fiki masifa da bala'i wallahi. Ni da ke shege ka fasa dan uban Mutum.
To a wannan dare dai an sha gagarumin rikici a tsakanin Hajiya Sa'a da Tabalbalin Alhaji Sama'ila kuwa yana tsakiya. Duk bala'in Hajiya Sa'a sai taga Uwani ta damata ta shanye. Hajiya Mansa itace ta raba wannan ta?addamar.
"Alhaji tunda dai Hajiya Uwani itace tayi girkin rana dana dare, kuma ka riga da har ka shiga Wakinta kafin ita Hajiya Sa'a ta dawo. Ni ina ganin ka kwana a Wakin Hajiya Uwani Allah bashi gobe sai ka koma can din fa?at."
Harara Hajiya Sa'a ta sakarma Hajiya Mansa itakuwa a zuchiyarta tana farin ciki sosai da zuwan Uwani wannan gida ko babu komai dole kowa ya kame kanshi danta lura uwani a tsaye take ya maman maza"
Gaga gaga haka rayuwar gidan Alhaji Sama'ila ta ci gaba da wakana, Uwani dai sai da ta koya ma Hajiya Sa'a hankali aka hau sama aka rikito aka juya gidan sama a ?asa , har zaneta sai da Uwani tayi kafin komai ya sassauto suka soma shiri da juna sosai. Ita kuma mai girma uwargida dama tana gefe bata shiga sabgar kowa, ?ar kasuwace kullum tana hanyar Dubai, Uwani kuma na hanyar Saudiya sari. Dukiya sai sake haSSaka yake ta yi, wayon da Uwani tayi shine a cikin ribar kuWin Iyabo da ake juya mata ita da Burodami Debisi sai suke sai mata ?an ?ananun gidaje haka ana zuba haya ana sake dulmiya kuWin a kasuwanci. Uwani tayi ?o?ari dan har aike take yima su Toye a madadin Iyabo, kuma bata rabu da zuwa duba Dada a jaSSi lamba ba. Takan baro ?auyen cikin damuwa da kewar aminiyar arzikinta. Gashi har zuwa lokacin babu labari su Hamma, wanda zai kawo labarin nasu ma babu shi.
Wannan kenan"
Gaga_gaga haka dai rayuwa taci gaba da wakana.
Hafizu yana kawo ma uwani su Ummu Kulsum duk ?arshen wata su wuni da daddare ya je ya Wakkosu Alhaji Sama'ila ya Wauki kuWi ya bashi yana ya?e baki yana dariya zai karSi kudinnan.
Uwani kullum a zuchiyarta tana faWin Allah wadaran naka ya lalace.
Rannan kuwa Hafizu ya kawo yara yayi katari Uwani zuchiyarta a sama take. Da Hafizu da yaran duk tace kar su zauna mata a falo.
"Wai meye ne nifa Hafizu ka zame mun ?arfen ?afa kai da yaranka duka. Na gaji da zuwanku, ina ba?in cikin zuwan da kake yi mun. Dan haka ga hanya ka fice mun, suma su bika.
Ke Ummu Kulsum zaki iya gane gidannan ko?"
Yarinyar tayi saurin Waga kanta haramar e.
???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?"To ki dinga ri?o hannun ?annenki kuna zuwa ku bazan hanaku ba.
Amman wallahi hsfizu duk randa na kuma ganinka a gidannan zan sakar maka kare su yo mub farautarka
Dariya Hafizu yayi yace.
"Haba Uwani me yayi zafi naga duk mun zama Waya ni dama in talauci ya doke nine sai in ri?o yaran muzo. Ki daure kar ki yi mun.....
Wani kallo da tayi mishi ne yasa yaja bakinshi yayi shiru, ta ja yaran suka nufi hanyar fita. Juyowa yayi yace.
"Uwani ko abinci bamu ci ba tun jiya, yarannan an korosu a makaranta, bamu da kudin motar zuwa gida ma. Ki taimaka ko Wari biyu ce ki bamu"
Nera Wari biyar ta dan?ama ?ar tace.
"Maza ku je."
Haka suka fice. Dole Hafizu ya dena zuwa gidan uwani sai dai yaran.
Ashe ya zage ya samu mijin Uwani a kasuwa ya mishi bayanin halin da suke ciki ya bashi buhun shinkafa ya kuma Wauke nauyin karatun yaran uwani har jami'a.
Ai ranar da su Ummu Kulsum suka zo suns ba uwani labari. Har tashar su Hafizu taje tayi mishi biji_biji ta koma gida.
Kunji wata jar jaraba fa a wajen Hafizu. Shi bashi da zuchiya dai. Nima nace Allah wadaran naka ya lalace.

Mrs Bukhari

ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
NAMA YA DAHU.....
ROMO ?A?YE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA HU?U

14


Usman bin Usman:.


Usman
"Allah ya kyauta mata halinsu ai sai su. Bari in shiga in watsa ruwa"
"Yaya Amaryar fa to?"
Har Usman ya juya ya juyo yace.
"Tana can gida ta?i biyoni."
Dariya suka yi duka. ?akinshi ya wuce yana nan tsab komai a goge a gyare, an sake labule, an sake zanin gado, banWakin ma daya shiga s gyare yake a wanke yanata ?amshin sabulun wankin tayil.
Yana wanka yana tunanin Iyabo har ya fito tunaninta bai barshi ba.
Zama yayi ya goge jikinshi ya Wan shafa cocobutter dinshi yabi jikinshi da turaren boss. Rigar bacci mai dogon wando ya saka lokacin ?arfe taran dare yayi. Kanshi ya girgiza kawai ya fito babu kowa a falon wuta da kayan kallon falon a kashe suke.
?akin Faisal ya soma buWewa yana kwance yana danna wayarshi.
Murmushi suka sakarma junansu dashi da saurayin Wan nashi mai tsananin kama dashi.
"Ummanku wai tananan kuwa, ni fa ko Wuriyarta banji ba?"
"Abba tananan. Nima tun safe ban sata a idanuna ba, amman su Biba suna tare da'ita."
Shiru yayi kawai ya rufe ma yaron ?ofa. Yana tafe yana mamaki har zuwa Wakin Biba da Abida. Babu kowa a cikin Wakin kan gadonsu da ?asa duk kayane harda plate da suka ci abinci a ?asa.
"Wannan yara sai nayi maganinku"
Daga Wakin Suhailat yake jiyo karaWin Biba, yasan dai Abida tana Sarayin uwarta dan da wuya ka ganta a Wakin Suhailat. Yana shiga Suhailat dake kwance tana karanta littafin turanci ta wani haWe rai da kuma dariya suke yi.
Da Biba da Anisa ?anwar Suhailat suka gaisheshi suna shirin fita Usman yace.
"Anisa ni banga su Gaddafi ba tunda na shigo, suna yawon dare ne?"
Yayi tambayarne dan son jin ta bakin yaran.
Anisa tace.
"Su Gaddafi Abba suna Sudan sun koma gida"
Kai ya gyaWa mata kawai hakan yasa suka fita. Sai da suka rufe ?ofar Usman ya dawo da dubanshi gun Suhailat wacce bil hak?i ta mayar da kanta kan karatun da take yi. Bangon littafin ya dinga kallo yana nanata sunan littafin. Har tsawon minti biyar Suhailat bata saurareshi ba, take ranshi kawai ya Saci a zuchiye ya mi?e ya fice tare da doka mata ?ofar Wakin nata daram kunsan masu suna Usman akwaisu da saurin fishi. A falon ?asa yaci karo da Asma'u tana sakkowa. Ko kallo bata isheshiba taga yayi sashenshi. Bakinta ta taSe kawai.
A cikin wannan daren Suhailat haka ta kusan raba dare a jikin windo tana kallon tsakar gida ko Usman zai zo ya fice dan yara sun sanar mata shi kaWai yazo.
Ta Sangaren Asma'u kuwa a kwance take kanta na kallon fankar sama dake bata iska, minti_minti tana sauke ajjiyar zuchiya dan ita tafi Suhailat sha?a, kuma zatin Iyabo yayi mata tsaye a wuya.
Usman kuma bayan ya gama danne_dannen waya, ya kira Iyabo wayarta a kashe sai yabi lafiyar gado nannauyan bacci ya Webeshi dama ya kwaso gajiyar aiki ainun kiran sallar asuba ne ya farkar dashi. Wanka yayo ya zura jallabiya ya fice. A dawowa daga masallaci ne yaci karo da Suhailat a falo.
"Sannu da shigowa"
Tace mishi. Ganin idanun yaranta ne yasa ya tsaya ya amsata, yaranma suka gaisheshi ya amsa musu cike da kulawa.
Wucewarshi yayi ciki ya sake faWawa gado ya shiga aikin bacci. Kamar a mafarki yaji anayi mishi tafiyar tsutsa a bayanshi. Yana buWe idanu yaga Suhailat a zaune a gefenshi da kayan bacci a jikinta kamar yadda ya wuceta Wazu a falo.
"Bacci ai ya isa haka ango ka fito mu karya ga kumallonka a falo"
Murmushi mai fassarori yayi mata. Ya tashi ya zauna a gefenta jikinsu na gugar juna"
"Me yasa a wannan karon kika Wauki al'amarin kishi da zafi? Ai naga ko lokacin da Asma'u ta shigo gidannan baki nuna takai macen da zaki yi kishi da'ita ba, dama ance larabawa kishin masifa gareku, shi yasa ba'a muku kishiya To me Iyabo tayi miki Suhailat da har kikai fishi dani haka, jibi abinda kika yi mun jiya kina ganin kyautuwar hakan amman?"
Murmushi tayi tace.
"Yadda kake rawar ?afa akan ita Iyabo, ya bambanta sosai da lokacin aurenka da Asma'u. Auren Asma'u ni kaWaice akan auren komai ni kaba kuWin nayi. SaSanin wannan da Anty Sumayya ka Waura akan komai. Aka kawota danginka suka sake nuna mana ita mowar mata ce. ?annena ka koresu daga ciki suka koma masaukin ba?i duk akan Iyabo ita kaWai dame tafi sauran mata to?"
Hannunta ya ri?e yana wasa da yatsunta yace.
"In banda daru na mata shin dole ne saina Wauraki akan komaine Suhailat. Kenan ita Anty Sumayya bata da damar yin kane_kane a lamarina alhalin kinsan bani da tamkarta. Oh wannan daliline yasa kika kori su Gaddafi, kika kasa zuwa kiga iyabo?"
"Sosai in ganta inyi mata me? Ai tuni an zana mini yadda take. Bana fatan ganinta danni da zaka raba mana gida da'ita da zanfi so. Kaga mu ture batun wannan bazawarar taka muje ka karya ko?"
Mi?ewa yayi ya shige banWaki ya wanke bakinshi yana jujjuya maganganun Suhailat. Ko da ya fito bata Wakin bai fita ba saida ya saka kayanshi. ?ananun kaya ya saka ya feshe jikinshi da turaren boss ys fito falon ya nemi waje ya zauna Suhailat ta zuba mishi abinci. Ta haWe rai tayi kicin_kicin yana tura soyayyen dankalin yana ?are mata kallo yana mamakinta da kishinta yayi tsanani akan Iyabo. A cikin zuchiyarshi yace.
"Ku sha kuruminku Iyabo ba zata taSa zama tare da ku ba tare dani zata zauna ko mun shigo ?asar zan kaita wani gidan daban.
A fili kuma yace"
"Ki kira su Gaddafi kice su dawo. Yau zan turo a kwashe kayan Iyabo a Sarayin, su suyi dawowarsu tunda haka kuke bu?ata daga ke har Asma'un"
Da sauri ta kalleshi tace.
"Ina kuma za'a kai kayan nata to?"
Sai da ya gama tauna dankalin ya haWiye kafin yace.
"Gidana dake kusa da Alhaji Baba can za'a kai mata kayan nata sai ya zama gidanta tunda bakya bu?atar a haWaku hakkinku ne, in kuna so ne za'a iya haWaku in Waya ta nuna bata so dole a raba gida"
Jin haka yasa Suhailat ta gane tayi babbar wauta ya daga zuwan wata bare za'a bata gida sukutum kuma gashi mai kyau duk da dai gidan ?aramine amman zasu sake su sha soyayyarsu. Ai babu shiri tace.
"A_a ai bazai yiwu ba. Ka barta anan ?an uwanta sun riga sun gama mata jere kuma ai anan suka santa"
"To Shikenan"
Iyakar abinda yace kenan dan bashi da lokacin da mace zata dinga raina mishi wayau haka. Ita kuna a tunaninta ya bar maganar. Sai da ya gama ya fita a gidan. Fitarshi baifi da awa biyu ba sai ga motar diban kaya ta shigo harabar gidan.
Suhailat ai saita burkice ta shiga kiran layin Usman amman baya Wauka. Ta kira Mus'ab ta ari wayarshi ta kira Usman Win ringing Waya Usman ya Waga wayar.
"Hello Abban yara. Masu motar kamfanine suka zo wai sun zo diban kaya. Bana baka ha?uri ba ai ba'ayi haka ba kaine fa kace baka son raba kan yaranka ko ka mance?".
"Ban mance ba. Aikin gama ya gama na kira su Gaddafi ma suna hanya zasu dawo Wakinsu. Kiba Mus'ab waya dama zanyi magana dashi"
Taso yin magiya amman ya katseta tsaki taja ta mi?ama Mus'ab wayarshi ta haura sama bata ko iya gani sosai. Mus'ab ya kara wayar a kunne.
"Mus'ab ka biyosu ka nuna musu gidan, nima ina gidan ana kan wankewa. Ai naga gidan baya bu?atar ma fenti ma"
Mus'ab ya haWiye dariyarshi yace.
"To Shikenan Yaya sai mun zo Win"
Ya kashe wayarshi. Hajiya Asma'u ce ta sakko tabi masu diba kaya da idanu sun fita da kujera"
"Mus'ab lafiya kuwa ina kuma za'a kai kayan?"
"Gidan Yaya dake kusa da Alhaji Baba wannan gidan ginin turawa"
A haka ya nufi hanyar waje ya barta tana maimaita gidanshi na kusa da Alhaji Baba?
Tsakar gidan ta fito. Matan ?annen Usman duk sun wani firfito sai ?us_?us suke yi. Da uwar harara ta bisu ta doka tsaki ta shige samanta ta zauna a kan gado ta dafe kanta dake neman tsagewa gida biyu.

IYABO:.

Ni dai tunda na kwanta bani na farka ba sai asuba.
Bayan nayi salla na yi wanka ni da yaran sai na fito taya Luba girkin safe. Da misalin goman safe muna zaune a falo Luba na bani labari Hajiya ta kira Luba a waya akan suna hanyar dawowa dan haka ayi girkin dare dasu. Hakanne yasa nace ma Luba nice zanyi girkin daren. Wajajen azahar sai ga


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login