Showing 231001 words to 234000 words out of 270738 words

Chapter 78 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

bani lambarta zan bama abokina zata ji kira. Kakarta ta yanke sa?a" Batula tayi shewa tace.
"Shi Drn yazo da ?afarshi ya ganta su sasanta. Bawai kai zaka gane mishi itaba" Dariya yayi kawai yace.
"Mata iyayen jan aji. To naji in Allah ya shigo dashi zamu tawo ?afa da ?afa. Amman al?awari kar a kuskura ace wani ya rigamu. Dan Dr bazai iya haWa nema da kowa ba."
KuWi ya ?irgo ya mi?o ma Batula tasa hannu ta amshe muka tsallaka. Ni dai bance uffan ba mamaki ya isheni da ganin sarkin fawa sai miya tayi za?i?
"Dafe kuWinki Iyabo dan nasan danke ya bayar. In kika bani wani abundai zan karSa"
Ki raba biyu ki bani rabi, tare ya bamu ta dalilinki dan ni ba saninshi nayi ba." ?irgawa tayi ta cire nata ta bani nawa. Ta Waura da cewa.
"Yana da kyau ki sai waya sabida irin wannan rana. Dan nasan baki da wayane na kawar ma da Alhaji Ghali tunani fa. Waya na da amfani. Ko ta dubu ukuce ki samu ki siya ki ma?ala sim zawarawanki sa dinga huce miki takaicin ?an uwansu maza ko me kikace?"
Hakane Batula zan siya zuwa ?arshen wata in Hajja Mama ta bani kuWin aikina in sha Allah.
Haka dai muka shiga wannan kasuwa muka siyo barkono da mai muka dawo gida.
Mun dawo mun tadda su Hauwa sun tafi shago. Mu kuma Gaga_gaga muka kama aiki ka'in da na'in.
Ina matu?ar jin daWin zamana a wannan gidan. Musamman in aka zauna ana hirar dare ana shewa wata rana sai a raba dare ba'ai bacci ba ana Sarin zance. Wata rana darenma ko wacce ta kama gabanta.
Haka rayuwata taci gaba da tafiya a wannan gida. Anayin ?arshen wata Hajja Mama ta bamu kuWin aikinmu. Dama jira nake yi in karSi kuWin in sai sutura ko kala biyu ne. Karfa ku mance kaya kala Waya nazo dashi, sai goduwar ba?ar rigar kanti da Hauwa ta bani shine kayana suka zama biyu. In Waya na jkina Waya na shanya. Na gagganWa da kuWin dana tawo dashi da yamma Batula ta Waukeni muka shiga kasuwar Sms kasuwar suturu kenan. Atampa guda biyu na siya da mayafi.
"Iyabo ki sai sim anan in munje gida ina da ?aramar waya sai in siyar miki dubu Waya ma zaki kawo tunda dai kece. Kinga mutane da yawa suna tareni suna bu?atar lambarki, amman sai dai ince musu baki da waya. Shin wai ke ko bakya son yin samari da zawarawane. Ki samu kuWi ki fantama yadda Allah ya yiki da zatinnan ai wallahi ke kalar matar alhazawace"
Dariya nayi mata nace.
Ni da nake shayarwa Batula ina ni ina yin wani zawari dan Allah?"
Dariya muka yi dukka. Da naci dai Batula tasa na sai sim Winnan muna dawowa gida ta bani ?aramar wayarta aka saka sim na mi?a mata kuWinta.
Washegari ta rakani ma?ota na kai Winkin kayana. A hanyarmu ta komawane muka ci karo da wannan Alhaji Ghali in baku mance dashi ba, ya sake tsayar damu. Yau ba'a mota yake ba a tsaye suke shida wani dattijo suna magana yaci malum_malum yanata ?amshi"
"Batula ke da matar tamu ce daga ina kuke?"
Dariya Batula tayi tace.
"Matarku fa? Ku dai tsaya kallon ruwa kwaWo yayi muku ?afa. Da kai tunaninka sai ta?i kula zawarawa sabida kace kayi ma abokinka kamu? In ma zai bayyana kanshi ya bayyana kanshi"
Shima dariyar yayi yace.
"Mufa da gaske muke yi. Yau Winnan ma dana je shagon Hajja Mama cin tuwo na mata maganar ai Dr mutuminta ne. Bai shigo bane amman yadai ce babu matsala zuwa ?arshen wata zai shigo. Matsawar ya shigo zan kawoshi suga junansu. Ko me kikace Iyabo?" Ya jefo mun tambaya.
Hakane ai babu komai Allah ya kaimu lokacin da rai da kafiyarmu"
"To to ameen nagode. Ga wannan a siyama ?an biyu alawa"
Ya mi?o mun dubu uku nasa hannu na karSa ina godiya. Mu kai sallama muka shige gida.
Gaga_gaga rayuwar taci gaba da gudu dai.
Wata ranar lahadi Hajja Mama na gida bata je shago ba sunayin tuhu ranar lahadi sabida jiki da jini. Sai naji ta kirani muna tsakiya da sallamar masu zuwa sayen Wanwake.
"Iyabo kin taSa magana da Dr ne abokin Alhaji Ghali?"
Da sauri na Wago nace.
A_a wallahi ban taSa magana dashi ba. Ni bamma sanshi ba"
Sai tayi dariya da taga na ruWe tace.
"Bawai lefi bane Iyabo ki kwantar da hankalinki. Ai ni ban isa na hanaki kula zawarawa ba. Da dama ni na aurar dasu a gidannan. Da dama yawon bin mazansu suke yi domin samun na rufa ma kai asiri. In kin kula babu ruwana da hana kowa abinda yake so. Ni dai in lokacin aikine ayimun aiki.
Sabida haka Dr ya kirani da kanshi yake sanarmun zai shigo yau kuma takanas wajenki zai zo. Zai sauka a zangon ba?i. Dan haka sai ki shirya in ya iso zai kirani sai ki je ki kai mishi abinci ku yi taWinku acan."
Sai naji gabana ya faWi jikina yayi sanyi ?alau har ita hajiyan saida ta fahimta"
Tofa tashin hankali wanda ba'a sa mishi rana"
MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI ce.
NAMA YA DAHU....
ROMO ?A?YE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA HUDU
(6)

IYABO:.

Hajja Mama ina zan bar yarana to?"
"Zaki iya tafiya da kayanki. Zaki iya bama su Hauwa ru?onsu sai wanda kika zaSa amman zaki je dole.
Hmmm yarinya baki san waye Dr bane, ni wallahi dama naji yace wai takanas wajenki zaizo sai da na girgiza. Zaki iya komawa bakin aikin ki.
Kije shagon Bala ki karSo doguwar riga mai mayafi ?ar kanti da takalmi kice nina aikoki. In kika dawo zaki ?irga kuWinshi ki bani. Ki san inda zaki nemi kuWin da zaki yi mishi girki bette iya bette"
Ni dai sukuku na fita na nemi waje sharab na zauna a gefen Hauwa dake ba biyu abinci a baki.
"Lafiya Iyabo naga jikinki a mace?"
Labari na kwashe na basu ita da Batula yadda mu ka yi da Hajja Mama. Sai naga sunyi dariya harda shewa. Hauwa tace.
"To shine duk jikinki ya mace. Ke baki san babban kamu kikayi ba indai Dr na Hajja Mama wanda na sani ne. Harga Allah banyi tunanin a cikin irin wannan layin zai iya ganin mace har yayi tattakin zuwa takanas ba. In dai kuWin abincine faWi me kike son girka mishi sai in rakaki mami market mu siyo zan ara miki. Daga nan mu biya wajen Bala mai shago."
Hotel fa Hauwa, da yarana kawai sai aga na shige zangon ba?i?"
"Ke dallah ba?auya ku wai me kuka Wauki hotel ne wajen buWala kaWai kome? Ke da bakinki kikace zangon ba?i ba zangon buWala ba. In ba zaki ba sai kije ki sanar mata ai"
A_a Hauwa to naji muje mu yi cefanan."
Murmushi tayi tace.
"Koke fa Iyabo. Da kinata zaune kin ?i ba kowa dama. Dubi wancan bazawarin na Wakinsu Habu yadda yake maitar kallonki da son shiga shirginki ke ko ko a jikinki ma.
Kasuwa muka shiga muka sai kaza, mai, maggi, shinkafa, sai kayan miya, da kayan lambu. Jallof Win shinkafar data wadatu da kayan lambu nayi mishi. Kazar kuma na soyata na sakata a jajjagen attaruhu da albasa. Hauwa ta rakani wajen Bala, ita ta tayani zaSar rigar ni dai gabana sai faWuwa yakeyi. Kafin magriba na shirya tsab Hajja Mama ta bani wasu kuloli masu kyau na zuba abincin, na jera duk abinda ake bu?ata a >??? basket. Ina yin sallar magriba naji Hajja Mama na waya dashi akan ya iso yana hotel Win daya sauka. Ga Alhaji Ghali yana ?ofar gida zai kawo ni.
Wallahi da ?yar na idar da sallar, ina idarwa na shige banWaki a guje sai gudawa. Ina jiyo Hajja Mama na zage_zagenta ni dai jikina na rawa na fito. Ina ji ina gani na fita na bar yarana. Hauwa ce ta biyoni da gudu.
"Iyabo kifa saki jikinki meye haka tun a gida kinga yadda jikinki ya mutu kuwa?"
Ni dai bance da'ita komai ba nayi ficewata a bakin motar Alhaji Ghali na tadda Batula sunata hira da dariya.
"Yauwa matarmu masha Allah. Muje ko?
Batula mu sai mun dawo"
"Iyabo sai kun dawo, kya gaishe da Dr Win"
Kai na Waga mata kawai, na shiga bayan mota tare da basket Win. Muna tafe gabana na tsananta bugu har Allah yasa muka isa HOTEL Win. Get Winshi a wangale dama yake.
Ni dai ina biye da Alhaji Ghali a baya. Basket Win abincin na hannunshi har muka tsaya a daidai room 11.
?ofar ya ?wan?wasa daga ciki muka jiyo ance.
"Ghali shigo mana, ai tun isowarku na hangoku ta taga"
Ghali na gaba ina biye dashi kaina a sauke"
"Madam ga bakin gado yi zamanki bari in watso ruwa in fito. Alhaji Ghali zaka jirani ne?"
"A_a na cika aikina sai mun haWu gobe kawai"
"To ni gobe jirgina 7 na safe zai tashi kasan sabida inga gimbiyane nazo ai.'
Ni dai ina Wofane a bakin gadonnan kaina a ?asa ina jinsu, amman wallahi har lokacin bansan kalarshi ba dan ban yarda na kalleshi ba.
"Gimbiya bari in sallami Ghali in ba haka ba bazai barni ba kinji?"
Yayi magana cikin taushi.
To babu damuwa "
KaWai na iya cewa suka sa kai suka fice.
Sai lokacin na sauke ajjiyar zuchiya na ?arema haWaWWen Wakin kallo. Wayarshi aketa kira tunda suka fita wayar na gefena naga an rubuta lovi_lovi matarshi ce kenan take kira.
Da sallama ya shigo Wakin ya zauna akan ?aramar kujera.
"Gimbiya bani wayarnan yara sai damuna da kira suke yi"
Wayar na Wakko na mi?o mishi sai naga hannunshi fari sol sosai. Ni dai inaji yana waya da matarshi sai lokacin na samu zarafin satar kallonshi. Dattijone ba sosai ba, gashin ?asumbarshi, da gemunshi rabi fari rabi ba?i, haka ma sumar kanshi. Saye yake da shadda waganbari mai ruwan makuba ta amsheshi sosai. Yana gama wayar yace.
"Kin ?i Wagowa ki kalleni ma. Wai a haka zamu yi zancan kenan uhm Iyabo"
Ni dai nayi murmushi sai na Wago muka haWa idanu, nayi saurin kawar da kaina.
"Masha Allah. Ina godiya da Allah yasa banyi fatali da zaSin Ghali ba. Da farko sunana Dr Usman bin Usman. Shekaruna Hamsin da shida. Matana biyu yarana huWu biyu maza biyu mata. Ni likitane Sangaren masu matsalar ?wa?walwa. Ni Wan garin Gombe ne bafulatanin usil.
Zan so ji daga gareki. Meya fito dake a gidan mijinki ke?
Kaina na sauke ?asa kawai. Sai ya jawo baske ya zuba abinci, ya yi loma Waya kafin yace.
"Ke nake saurare"
Komai a nutse yake yi sosai. Yana magana yana lumshe idanunshi.
"Sunana Iyabo kamar yadda yazo maka. Ina da yara biyu Hassan da Usaini shayar dasu nake yi. Abinda ya shafi rayuwa ta baya kuma babu abinda zan iya sanar maka kayi ha?uri dan Allah"
"No kar ki bani ha?uri babu komai ai. Koma dai menene ina sonki a hakan. Ni kuma aurenki zanyi mu ba yara bane balle mu tsaya wani zance ko waye_waye. Bama ni da lokacin hakan sam. ?an Lokacin nawa iyalina nake bama suma su ji daWinsu. Da fatan nayi miki an amshi tayina, in kuma kina da wanda kike so kar ki Soye mun komai Iyabo danni ban iya son abuba in ina so"
A_a banda kowa. Kuma na amshi tayinka Allah yasa hakan shine mafi Alkhairi. Sai dai yarana ?anane sosai Mama suke sha"
Dubana yayi yana murmushi yace.
"Hakan matsalane a wajenki? Ni a wajena babu wata matsala. Amman bansan mai kike tunani ba uhm?"
Numfashi naja nace.
Dama naso in yayesu ne tukunna dai. Sannan ina da tambaya"
Dariya yayi, sai da ya cinye abincin bakinshi kana yace.
"Yi tambayar tukunna'
Me yasa kake sona, sannan mai yasa har abokinka yasan irin macen da kake so?"
Dariya yayi sosai. Ni kuma saina shagala da kallonshi. Dattijantaka tayi mai kyau, nutsuwa ya ?ara haskashi.
"Iyabo kenan. Ghali abokinane sosai. Yanayin aikine yasa bamu fiye haWuwa ba. ?akinmu Waya a makarantar bording da muka yi. Tun muna wannan matakin yasan inason mace mai jiki, kuma ?abila. Matana kab babu bahaushiya. Sai dai basu da ?iba su gaskiya, yanzu ne dai na samu cikar burina
Kar kiyi tunanin ko sha'awar jikin nake yi. A_a Allah ne shaidata halittatace mai son mace mai ?iba. Zancan son mace ?abila ya Wakko asaline babba wanda na miki al?awarin haWuwa ta gaba zan faWa miki.
Nagode da abinci. Muje in kai ki gida gobe zan koma Gombe.
Mi?ewa nayi da sauri damar kamar a ?aya nake.
Muna fita na sauke wawuyar ajjiyar zuchiya. Muna tafe a jere ga basket Win abinci a hannunshi har gaban wata ba?ar mota. Da kanshi ya buWe mun murfin ?ofar har saida na shiga ya kulle kana ya zagayo Sangaren matu?i ya shiga ya ja motar.
"Ina wayarki in saka miki lambata?"
?ar ?aramar posar dake hannuna na zaro wayar na mi?o mishi.
Wayar y???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?aita jujjuyawa dai, bai bani ba bai saka number ba har muka iso wani shopping moll babba.
"Ki jirani ina zuwa, ko kina so ki bini?"
A_a zan jiraka" murmushi yayi mun kawai ya tafi ya barni.
Idanuna na lumshe. Indai miji nake nema to Usman bin Usman yayi. Allah yasa ba yaudarata zaiyi ba. Duk da dai bai taSa jikina ba sam. Ina wannan taWin zuchin na hangoshi da ledoji ri?i_ri?i ya jibgesu a bayan mota ya shigo.
"Aimun afuwa inna daWe"
Dariya kawai nayi ni dai muka kama hanyar gida motarshi har ?ofar gidan.
"Bana so mu rabu, inaga zan Waga tafiyar sai jibi, gobe zan zo in Waukeki da yaran muje yawo ko?"
Idanuna na lumshe. A zahiri Usman yana da baiwar nutsuwa, sannan ni dai lokaci Waya na kamu da sonshi, kundai san halin zuchiyata itance ba'a canjata ba.
To Allah ya nuna mana goben.
"Goben zan sake sanar dake abubbuwan daya dace ki sani a kaina ko?"
Kasa magana nayi dan sai kallona yake yi.
Wayarshi ya ciro ya cire sim Win ya mayar da sim Wina ciki. Da wayar tashi da tawa wayar, da katinshi duk ya mi?o mun.
"Ga katina akwai lambata a jiki. Ga wayata kiyi amfani da'ita, ni nayi amfani da Wayar."
Hannu yasa a aljihu ya ciro rafar ?an Wari bibbiyu sababbi ya mi?o mun rafa Waya.
"Wannan kuma sai ki loda kati. Ga tsarabar ?an biyu a bayan mota bari in tayaki fitowa dashi.
Amsar kuWin nayi nayi godiya sosai.
Har ?ofar gidan ya rakoni da ledojinnan. Hannu nasa na amsa nace.
Allah ya tsare hanya, saida safe nagode "
Ban jira amsarshi ba na wuce harna kusan ?ulewa saina juyo. Usman na tsaye ya nannaWe hannayenshi a kirjinshi yana ta aikin kallona.
Baka tafi ba?"
"Sonki ya hanani tafiya. Bazan Soye miki ba kin samu gurbi mai kyau a zuchiyata. Ina fatan za'a tausaya mun"
Murmushi nayi mishi nace.
Baka da matsala zuchiyarka tazo hannun da akasan mutuncin so. Ka daure ka tafi dare nayi saida safe."
Na jiya na shiga cikin gida da sallama. Duk suna baje a tsakar gida na shigo kiki_kici da ledoji.
Batula da Hauwa suka yo kaina da oyoyo harda tafi. Duk suka amshe ledojin suka nufi Waki.
Da sallama na shiga Wakin nima Hajja Mama na waya na zauna a gabanta.
"Kar ka damu Dr yadda kake so ai haka za'ayi likita bokan turai. Gata ma yanzu ta shigo bari in turota"
?it ta kashe wayarta..
"Tashi maza Dr na waje wai kinyi mantuwa. Ke yarinya ke kika iya shigowa Lagos. Ke daga gani ?ar albarka ce kin rabu da iyayenki lafiya."
Ni dai tashi nayi na koma, yana tsaye inda na barshi.
Assalamu alaikum"
Nayi mishi sallama ya amsa a hankali.
"Kiyi ha?uri zaki ce na fiye naci ko? Wallahi baki mance komai ba so nake in sake dai ganinkine"
Murmushi nayi, shima murmushin yake yi mun.
Mun sake jimawa muna hira kafin dai na samu da ?yar ya tafi nima na shige gida.
KuWin daya bani na mi?a ma Hajja Mama.
"KuWin Bala kawai zaki cire ki bani. Ki adana kuWinki, a cikin ledojinnan dai a zazzage in zaSa"
Na ?irgo kuWin Bala na bata. Hauwa ma na bata kuWin data aramun kana na zazzage ledojinnan.
Ledar farko kayan kwalliyane da turaruka. Leda ta biyu kazace gashasshiya, sai cake da lemukan kwali. ?ayar ledar kuma biskit ne manyan da alawa kala_kala. Kayan kwalliyar Hajja Mama ta Wiba kawai, kazar ma tace ba zata ci ba.
"Yaya kuka yi dashi to?"
Cewa yayi shi aurena zaiyi. Amman na faWa mishi da so samune inaso in yaye yarannan tukunna. Sai yace shi ta Sangarenshi ai babu wata matsala"
"Da kinsan waye shi ?ila da in yau tace a Waura auren zaki yadda. Wallahi ni da farko nayi tunanin ko sha'awarki ce kawai yake yi, duk da nasan ba mutumin banza bane gashi da kulawa da iyali. Ai kinanan na haWa ma matarshi akwatunan suna kuWi ya kashe mata sosai da sosai.
Ki nutsu ki kamashi, Wan kiran waya, Wan tura sa?on Barka da da safiyannan, dan kirsa da kisisinannan duk kar kiyi wasa kinji ko"
To Hajja Mama in sha Allah. Na kuma gode sosai."
Na kwashe kayana Wan ?walam da ma?ulashenmu muka ci ni da su Hauwa, ?an biyu kuwa sunyi baccinsu.
Kunga wayar Waya bani, tashi ce ma ya zare sim Win ya mayar da nawa." Batula ta fisge wayar tace.
"Black berry razor? Tabb wannan wayar ta manyace sosai. Gaskiya Ghali yayi miki babban kamu"
"Ku mu kwanta kar gobe mu kasa tashi"
Ni dai har su kai barci idanuna biyu ras sai juyi nake yi ina tuno Usman ina murmushi. Bansan sanda bacci ya kwasheni ba sai ji kiran sallah kawai nayi. Ina mi?ewa sai ga kira ya shigo wayar. Lambar naketa kallo kafin na Wauka na kara a kunnena"
"Amincin Allah ya tabbata a gareki gimbiya. Da fatan kin tashi lafiya ko?"
Idanu na lumshe kana nace.
Ameen tare da kai. Da fatan kaima ka wayi gari cikin ?oshin lafiya?"
"Uhm lafiya ba lafiya ba dai"
Dariya mu ka yi duka kafin ya Waura da cewa.
"To cikin tunaninki na kwana. Yadda kikasan lokacin aurena na fari. Juyi fa na dingayi ina tunaninki da furfurata. Gashi bazan samu damar tsayawa kamar yadda na al?auranta miki ba. Da asufa suka suka ni daga can Gombe yarona ba lafiya sun kwana yana suma. To shine nake son inje inga halin da yake ciki. Duk mun shiga tashin hankali."
Assha Ubangiji Allah ya bashi lafiya. Yarone ?arami?"
"Uhm jinjirine ma, uwar ta kirani sai kuka take yi. To zan dai wuce zuwa anjima inna sauka zamu yi waya. Ki shafa mun kan yarana sai anjima"
Sallama mu ka yi na sauke wayar a kunnena nayi saurin tashi na Wauro alwala na yi sallah. Biyu suka far mun da tsotso da ?yar na yakicesu na nufi bakin aikina.
Yau dai cikin farin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login