Showing 189001 words to 192000 words out of 270738 words

Chapter 64 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

dai kanne da ?yar.
Tare muka yi sallah a takure yana gaba ina bayanshi. Juyowa yayi ya kalleni yace.
"Yaya jikin naki, kunje wajen mai maganin kuwa kun karSo rubutun, ko jikin bai bari kunjeba?"
Munje harma nasha nayi haya?in duka" Fuskata ya shafa yana murmushi yace.
"Jabu nayi matu?ar farin cikin jin labarin cikina da kike Wauke dashi zaki haihu dani mu sake zamewa abu guda. ?an Sakin ciki su Ummu nabeeha, da M Farida Ammar, da Fadila Abdul, da masu mun fatan maciji ya sareni sai dai su mutu. Amman nasan su Khadija maidoki, Ramlex, A_A nafaWa, da Mamanmu Hajara duk zasu taya mu murna. Nayi farin ciki sosai Allah yasa ki haifamun aboki da zai dinga tayani kiwo. Sannan ki dinga yin komai a hankali. Tunda Hama ta dawo zata taimaka miki" Idanuna na ?an?ance nace.
Ashe kasan Hama zata dawo jiya amman ni ka kasa sanar mun, baka iya Soyema BaWejo abokinka ba. In ka faWamun ai ba hanata dawowa zanyi ba face in mata adda'ar dawowa lafiya. Hala shine dalilin da yasa jiya ka?i sakewa dani abinci ma loma biyu kaya ka ture"
Shiru yayi yana kallona. Sai naga ya girgiza kai yana murmushi.
"Mata a barku da kishi. Yanzu Jabu fishi kikeyi dan ban faWa miki dawowar hama ba? Gimbiyar mata aimun afuwa gani a gabanki kuiwa a ?asa banyi tunanin rashin faWan zai Sata miki rai ba" Sai naga ya dena annuri ya ci magani halamar yana son yin magana mai mahimmanci dani.
"Jabu jiya a cikin damuwa nake ne. Sakamakon rasa aikina da nayi. Na saba da Alhaji mun kai shekara goma a matsayin masinjanshi, muna tare kuma yana kyautata mun tare da matarshi ma. Wannan shine dalilin da ya hanani sakewa inci abincin. Kuma wallahi Allah shine dalilin daya sha'afar dani wajen faWa miki Hama zata dawo. Jabu ki yarda ni Hamma san da nake miki in zaki tara mazan duniya wallahi Allah ba zasu miki irin son da nake miki ba. A jiyan damuwace taimun yawa shi yasa"
Jikina sai yayi sanyi shi yasa akeson a ko wanne yanayi kaima mutum uziri, sannan ka bashi dama kaji ta bakinshi kafin ka yanke hukuncin da zaka yanke.
Meya faru ka rasa aikin ka Yaya Hamma, shine jiya ka Soye mun baka sanar dani mun haWu munyi jimamin tare ba?" Hannayena duka biyu ya ri?e ya fuskanceni sosai.
"Ritaya me gidan nawa yayi, zuwa jibi ma zai kwashe iyakinshi ya tattarasu su bar ?asar baki Waya. Kinji abinda ya faru. To sai naga ya dace in mayar da hankalina wajen kiwo, da damuna kuma in yi noman abinda zamu ci a shekara ko da bai kai harda wanda za'a fitar a siyar ba ko? Amman ke meye shawararki?" Kai na girgiza nace.
Wannan shawarace mai kyau. Allah sarki Hajiya ashe ?asar zasu bari to Allah ya haWasu da mutanen arziki a duk inda zasu koma. Amman ya kamata muje mui musu sallama ko?" Dariya yayi ya sauke ajjiyar zuchiya yace.
"Ke da kike fama da rashin lafiya ina ke ina wani fita gari, yadda hanyarmu bata da kyau dinnan ga karamun ciki a jikinki. Ni kaina yau a cikin Wakinnan zan wuni ina kulawa dake" Idanu na zaro ina mamaki, shi kuma ya soma mun cakulkuli ina dariya ina turmusheshi. Sai ganin Hama mukayi a kanmu.
"Ai dama nasan babu ciwon dake damunki. Makirci ne jiya saida kika gama komai naki ni nama dawo gidan bakya nan, kina ganin Hamma kika narke. To ta Allah ba taki ba, kai kuma ka wuce muje ka karya." Murmushi nayi mai cike da kirsa, inna kalleta sai in kalleshi amsar da zai bata nake jira kafin in koreta a Wakina.
"Hama meke damunki haka wai, kar ki bari kishi ya sa ki aikata shirme fa. Kije zanzo inci abincin. Bai kamata kina shigowa Wakin abokiyar zamanki sasakai haka ba. Musamman in ina ciki gudun kar kiyi gamo da abinda bazai miki daWin gani ba. Kije ganinan"
Ficewa tayi bata tanka ba. Ni kuma saina shiga yi mishi abinda nasan bashi da juriya ta wajen. Fisgoni yayi jikinshi yanai mun raWa.
"Zo muje a bani hakkina tunda abun hakane"
Uwar Wakinmu na labule muka koma anan komai ya gudana cikin soyayya da kwanciyar hankali. Babu abinda ke mun daWi sama da inga Yaya Hamma ya samu nutsuwarshi dani, kuma a fuskarshi ina ganin farin ciki da annashuwa. Rigarshi ya zura ya fice. Ganin fitarshi, sai matan gidan Yafendo tasa sukaita le?owa suna gaisheni da jikina harda mazajen nasu. Can sai ga Yafendo da kanta ta shigo da kwano a hannunta cike da farfesun zabuwa ta dure mun.
"Jabu Yaya jikin naki da sau?i ko?' Cikin kunya nace mata da sau?i mi?ewa tayi tace.
"To Allah ya ?ara sau?i ga nama nan Wan romo romo kisha bakin ki yayi daWi. Zamu je duba Cubu ni da BaWWo. In Yusufu yazo abincinsu yana madafi sai ya Wauka" Tai mun sallama suka tafi. Suna tafiya na Waura ruwan wanka a risho yanayin zafi na juye na je nayo wanka na dawo, na Wanyi kwalliya mai sau?i ina zaune na kunna turaren tsinke ya cika Wakin da ?amshi sai ga Uwani ta shigo cikin shirin tafiya.
"Kaga masu ciki mata a gidan Hamma. Kin haddasa musu fitina gasu can sunata cin uwar sabada muryarsu har tsakar gida. Matan gidanku akwai munafurci duk sun nutsu suna saurarensu ?auye garin su kare"
Dariya nayi muka tafa.
Uwani hankali kawai na koya mata matsayina na gwada mata a wajen mijin da take takamar ita ya soma aura. Sannan bansan ta ina zan iya kwana ni Waya ba. Uwani Alhamdulillah jiya na samu sau?i sosai wallahi nayi bacci me kyau yanzu ma Wakin BaWWo nake son inje in sha magungunan.
"To Alhamdulillah haka muke so, da izinin Allah wannan dai ya kau. Maza jeki kisha ba'a wasa. Kixo muyi sallama danni zan kama hanya. Na wanke ma Cubu kayanta tas in sun bushe a kai mata.
Zuwa nayi Wakin BaWWo na sha rubutu na shafe jikina da tofin da nayi na fito. Har zuwa wannan lokacin Hama sai ihu take harda kuka, Yaya Hamma dai bana jiyo muryarshi. Matan gidan duk sun watse gidan kuwa kamar kitchen Win ?azama sai tarin tulin ?udaje sunata bin Nono da madarar da suka zuzzubar a ?asa da kayayyakin da akayi aikin nonon.
Farfesun zabonnan na tarar Uwani na ci sanda na shigo. Nima na zuba inaci ina bata labarin yadda muka kwashe daren jiya. Uwani tayi dariya tace.
"Ko kefa in ka fiye shiru shiru sai a raina ka. Amman da zaran kana Wan tabukawa wani abun ma ba za'aima ba. Ya batun siyan kayan mata Iyabo? Akwai mai motar daya shigo damu Girei daga tasha. Ya sanar mun shi Wan ?auyannan naku ne wai yaron gidan malam Idi ne mai shanu, ko kun sanshi?"
Kai na gyaWa mata.
Na sanshi ?anin BaWejo ne. Sunan mahaifinsu kenan" Uwani tace.
"To bari Hamma yazo mu tabbatar. Ni da tunanina me zai hana in shi dinne kinga ai gidane, sai in dinga sa lambarshi a jikin kayanki in kaya suka iso Adamawa kinga shi za'a kira yaje ya karSi kaya. Kinga zai kawo miki har gida. Ke kuma in kaya sun ?are saiki fita gari kije ki samun kuWi a banki, zan baki lambar account Wina. To zamu yi waya kafin ki dawo ?auyanku ki faWamun duk abinda kikeso. Naga halama wannan kayan zaki samu alkhairai sosai."
Ha?i?a naji daWin wannan shawarar taki uwani. Bari Yaya Hamma ya shigo muji. In akwai wasu kuWaWen ma a hannunshi zan ara a saro mun kayan da yawa in ajiye kinga guri ba kusa ba" muna cikin tattaunawa Yaya Hamma ya shigo.
"Kawayen juna anata hirar ne." Yana daga tsaye a gefe suka gaisa da Uwani.
Yaya Hamma. Gidansu BaWejo shine gidan Modibbo Idi mai Shanu ko?" Kai ya Waga mun halamar e, sai na kuma tambayarshi.
Suna da ?ani da yake tu?un mota daga birni zuwa Girai ne Yaya?"
"Juma kenan. Me ya faru?" Uwani ta mishi bayanin yadda muka tattauna. Shima yayo na'am da hakan. Nera dubu hamsin na ara a hannun Yaya Hamma munyi zan bashi da zaran na soma saida kaya shi zan soma ware ma kuWinshi. Na haWa kan kuWi masu yawa na ba Uwani. Yaya Hamma ya bata dubu biyar na mota. Tai mana sallama ta tafi da uban man Shanu data siya a hannun BaWWo.
Haka dai ranar ta zama ta tarihi Yaya Hamma yana gida tare dani, sai jefin azahar sai ga Yafendo da kayan magunguna ta le?o ta bani tare da yi mun bayanin yadda zanyi amfani dasu. Godiya nayi mata.
"Wannan yaro yau baka fita kiwon ba ko? Ka kyauta gara ka zauna ka kula da'ita zuwa gobe ka fita Allah ya ?ara sau?i"
Ni dai babu kunya na ?unshe Yaya Hamma a Waki har sallar Isha a Waki yayi ta. A takaice dai sai washe gari Hama ta karSi miji.
Alhamdulillah jikina yayi sau?i a cikin kwana biyar komai ya zama tarihi, sai ciwon laulayi mai zafi. Duk abinda nasa a bakina sai ya dawo. Madarar shanu kaWai nake iya sha itace abincina daga tatsota in shata da duminta ko dafawa bana so ayi.
Rayuwar tai ta shurawa, makarantata ta sake cika da Walibai, cinikin kayan yara har abun mamaki yake bani. Dan cikin Wan ?an?anin lokaci kayan suka ?are.
Ta bangaren Cubu laulayin nata yayi sau?i sabida cikin ya tasa.
A kullum a hidima nake da Dada duk wani abun daWi inaba BaWWo ta dafa akai mata tai ta sa mun albarka, ga sutura da nake dinka mata. Amaduyal kuwa ya tsaya tsayin daka wajen kulawa da kiwo har duka shanu biyun mata suna Wauke da juna biyu. Tumakaina kuwa du biyun sun haihu, Wayar mai laya ta haifi yara uku, Wayar kuma farar yaro Waya ta haifa jal. Haka dai rayuwar tai ta matsawa, ina cikin dangina anata zumunci inata ?o?arin yin zumunci dasu. Daso ce sau biyu na taSa zuwa gidanta, dan ita tana yawan kawo ma Hama ziyara. A haka ne Yafendo ta fahimci kamar Daso ita ke rura wutar rikici a tsakanina da Hama. Sai tai ma tubkaar hanci ta hanyar sanar da Yafendona halin da ake ciki. Ita kuma Yafendo taima Daso tas tunda dama ta san Daso taso Hamma sosai, sai ta saka mata dokar ba zata hanata zuwa gidan ba amman indai tazo iyakarta Wakin Yafendo.
Gaga_gaga anata cuWa rayuwar. Yau kwanciyar hankali, gobe akasin haka.
MRS BUKHARI


ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230

https://chat.whatsapp.com/Dqaioj0tydVHQGo5zoG0lm



NAMA YA DAHU....
ROMO ?ANYE

BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA UKU (14)


Hama irin kishiyoyinnane marasa dadin kishi. Gata da masifar bin bokaye. Duk tabi ta tashi hankalinta akan cikin dake jikina. Wata rana da rikici ya haWamu har cewa tayi in sha Allah sai cikin ya zama ajalina in mutu uban kowa ya huta. Wannan furucin nata ya haifar mata da fishin Yafendo da Hamma daya ?wallafa ranshi akan cikin. Yaya Hamma ya fi sati yana fishi da'ita. Ni ko ko a jikina domin da Allah kaWai na dogara. Kuma Hamma na zuwa wannan ?auye wajen wannan malami yana karSomun tofi ina sha ina shafewa a jikina duk daren Allah.
Kasuwancin saida magungunan mata ya amsheni sosai a gaskiya. Sai kwana biyunnan dana lodo kaya sai naga ya?i tafiya an barni da tulin kaya abinda bai taSa faruwa ba. Abu kamar wasa ya zamana duk abinda na siyo saidai in yi asararshi. Hatta dilar kaya dana sake kuncewa wallahi sai kano na mayar ma Uwani da kayan banda asarar da nayi, ku har man shanu nake tarawa ranar kasuwa in kai ko za'a siya. Ba'a siya sai kace wacce ta kaWe ba?ar karya da ba?ar mota. Sau biyu naje, zuwa na biyu harda kindirmon Nono naje mai kyau samanshi harda fatar mai kwance. Yaya Hamma bai ma fa san naje ba. Allah cikin ikonshi yadda na kai haka na jawo tsumman ?afafuwana na dawo gida, abun bana lafiya bane A cikin watanni biyu da rabi saida na dawo nera biyar tawa wallahi bani da'ita babu da abinda na tsira sai shanu da awakaina wanda su kansu Amaduyal yace du basu da lafiya. Tunkiyata ma kasawa ta kusan yi aka saidata nera dubu takwas. Duka kuWin na dan?ama Dada nace ta Wan dinga zara tana kashewa. Abinci dai suna samu tunda dama bani ke siya ba, ?annena nice na zame musu makwafin Dada, dan sai ayi abu a cinye ma bamu faWa mata ba, kanmu a mugun haWe yake ga soyayyar juna. Abincin garata ya ?are, zara bata barin dami. abincin mu kuma a Wakin Hama yake kullum naje diba saita farfaWamun maganganu da gorin abincin da nake bawa su Dada. Bana ko tankata ni takaina nake yi kuma da Allah na dogara. Yaya Hamma na ro?a ya gina mana rumbun da za'a dinga ajjiye abincin a ciki, banda rumbun iri da suke ajjiyewa, da buhunhunan masara. Allah ya taimakeni kuwa ya gina, sai na huta da hayagagar Hama. Sai dai tamun akan abinci da nake dafawa in kai gida.
Da cikina ya kai wata huWu ranar talata ranar awo kenan saina tambayi Yaya Hamma inaso in soma zuwa awo tunda cikina ya soma motsi, dake a Wakina yake ranar, yana shirin zuwa gonane damina ta soma har an soma share gonakai ana jiran ruwa ya tsaya a soma zuba iri. Ya Wakko nera Wari biyar ya bani.
"Kin ganta ita kaWai ce a hannuna kiyi maneji dashi har kije ki dawo. Kudin cefanen da zan baki ma wallahi bani dashi dama Wari biyar Wince kaWai ta rage mun." Murmushi nayi mishi nace.
Dukkan tsanani yana tare da sau?i. In sha Allah da zaran na haihu nima sai in dinga Waukar tallar nonon ina bin BaWWo muna tafiya. Babu komai"
Wasu hawayene suka gangaromun da gudu, a hakan ma ina fatan inna Wauki nonon a siya. Duk abinda na taSa lalacewa yake yi. Hatta koyar da Walibai na sauke ma kaina, da Waya da Waya suka dena zuwa. Ashe camfani akayi a ?auyen kunsan ?auya da camfe camfe wai ni mai rariyar hannu ce. Da naji ragowar Waliban da basu dena zuwa ba saina sallamesu.
"Ki dena kuka Jabu. Ba zata kai ga haka ba. Akwai al?awarin dana Waukar miki da kikace mun kina da sharaWi ke ba zaki yi tallar Nono ba. Ni kuma na Wauki wannan al?awarin. Daga gona zan shiga gari neman abunyi in sha Allah za'a dace ko na cefanan kwananki ake samu ina laifi"
Kafin in tafi awonnan nayi kukan da har saida idanuna suka kumbura. Yafendo naima sallama na fita. Kai tsaye gidan Dada na zarce naje Waukar Hassana tai mun rakiya. Dada ta Wakko Wari uku ta mi?o


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login