Showing 213001 words to 216000 words out of 270738 words

Chapter 72 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
NAMA YA DAHU....
ROMO ?ANYE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA UKU
20



ajjiyar zuchiya Gwadabe ya sauke nannauya ya karSi ruwan hannun Shafa tare da mi?ewa ya kafa kai ya shanye tas ya sauke ajjiyar zuchiya.
"Nagode sosai da kulawa Shafa. Jikin Hadiza da sau?i harta farfaWo tayi magana ma.
"To Allah ya bata lafiya Alhamdulillah. In zubo maka abincinne?"
"A'a bar abincinnan bakina babu daWi sam. Ku hanzarta kuje ku kaima su Yaya Zara abincin." Shafa tace.
"Da nace ko zan tafi da yarinyarnan a mayar da'ita wajen gyatumarta tunda ta farfaWo?
"A'a yarinyarnan ki ci gaba da shayar da'ita na baki ita halak malak horon da zanyi mata kenan.
Idanu Shafa ta zare sai kuma tayi dariya kawai ta bar zancan jin sallamar matar Sabitu a ?ofar Wakinta. A zuchiyarta ta tafi da niyyar bama Hadiza Wiyarta.
Ko da suka shiga sun tarar Yaya Zarah sai faWa take yi ma Hadiza ita kuma sai hawaye take yi. Ganinsu ne yasa tayi shiru. Take jikin Hadiza ya sake rincaSewa dole Shafa ta sake dawowa da wannan jaririyar.
Kwanan Hadiza goma cib a asibiti aka sallamota da yammar ranar litinin sai gasu da kayansu sun shigo cikin gidan. Nan aka shiga yi mata sannu_sannu. Gwadabe kuwa tun ranar da Bara'u ya labarta mishi halin da Iyabo take ciki da irin rayuwar da take ciki bayan ya dawo Takai. Sai ya shiga damuwa mai tsanani. Ita dai Shafa a tunaninta sabida ciwon Hadiza ne. Amman sai take ganin abun yayi yawa, data tambayeshi sai yace mata kewar yara yake yi ne, kuma baya jin daWi kwana biyu.
A ranar Malam ya farka ya buWe idanunshi sai dai baiyi magana ba. Ba shiri maza_mazan da matan Malam suka rankaya zuwa asibiti da surukan gidan matar Jamilu da matar Yaya Tasi'u.
A asalin Wakin jinya suka tarar da Malam idanshi biyu sai likitoci dake aune_aune a kanshi. Da idanu malam yake bin iyalinshi kawai, saida ya buWe idanu ramarshi ta sake fitowa. Tasi'u ne ya matsa kusa gareshi sosai. Sai yaga bakin Malam na motsawa.
"Tasi'u kamar fa Malam magana yake yi ko?" Cewar Baba Asshi. Jin haka yasa Tasi'u kara kunnenshi a bakin Malam.
"Fhatsima ina Fhatsima take?"
Abinda Malam yake furtawa a hankali kenan. Likitan malam yace.
"Malam yana bu?atar hutu. Zaku iya fita tunda kun ganshi. Mutum Waya ya zauna dashi, ku ku fita.' Hutawa yake bu?ata kar ayi hayaniya a kanshi. Kar kuma a lamince mishi yin doguwar magana dan Allah a kiyaye"
Kai yasa ya fita. Iyalin Malam suka marama Dr baya. Tasi'u ne ya zauna a gefen Malam yana ta shafa sumar kanshi wanda hakan ba ?aramin daWi yake ma Malam Win ba.
Da Waya da Waya iyalan gidan Malam sukaita shigowa suna duba jikinshi, a hankali cikin rashin kuzari yake amsawa daya gaji sai ya soma amsawa da ka. Hatta Hadiza saida ta zo ta duba Malam ta koma gida.
Tana dawowa ta soma aikin girki, Shafa tace.
"Yaya ke da baki da lafiya meye naki na yin girk? Ga abinci na kammala haar dake fa"
"A_a ri?e abincin ki kiyi ta ci. Ai na warke ya kamata in karSi miji ko Shafa?"
Murmushi Shafa tayi tace.
"To Allah ya ?ara sau?i Yaya. Bari in mi?o miki yarinyar" Hadiza tayi mata wani banzan kallo kana tace.
"Ai da kin barta wanda ya baki inya dawo sai ya karSota ya kawo mun. In kuma ya bar miki itane huta roro, kinga na huta dama ke ya raina kece wahalalliya a wajenshi"
HaSa Shafa ta ri?e ita dai bata ce komai ba, dama wanki take yi taci gaba da wankinta. Ragowar yaran suna can cikin gida suna wasansu.
Haka Hadiza tai ta kiciniyar girki. Matan gida duk wanda ya fito yaga tana girki sai yayi mata magana tare da cewa da'ita me yasa bata bari ba. Murmushi kawai take yi dan in tace zatai ta basu amsa zuchiyarta zata iya mata bindiga abubbuwane a zuchiyarta goma da ishirin. Tana zaune a gaban miya tana juyawa Shafa ta fito da jaririyar Hadiza ta ajjiyeta akan cinyarta tana bata nono tana kaWa miya.
"Kusun uwa, me zan gani haka Shafa ?ata naga kina bama wannan ?azamin nonon naki gantalalle?" Shafa ta Wago cikin dariyar cusa haushi tace.
"Wallahi kuwa, ai mai gidanne ya bani ita halak_malak au wai baki ma da labari, ai ta riga ta cika cikinta dam da ?azantaccen nono amman amintacce ingantacce a wajen mahaifinsu. Dan wallahi Gwadabe na ji da waWannan nonuwan kasancewar ?a?anshi dashi ne kaWai suka mayar da nonon haka. Ta ?arashe tana dariya kamar ba magana ta faWa ma Hadizan ba.
Tana dasa aya taja dogon tsaki ta shige Wa?i tana ?ananun mita tare da cewa.
"Mata sai jarabar tsiya ta hanani sukuni ta hana miji sukuni, wallahi yau ina daidai da ko wacce ?ar iska"
Hadiza kuwa status ta zama tana tsaye sororo hannunta a sama a yadda ta nuna Shafa da hannun a haka Shafa ta barta. Karab kuma ta jiyo furucin Shafa.
"Ke kika ?yaleta kije ki rufeta da shegen duka ta gane akwai bambamci a tsakaninku" Cewar wani shashe na zuchiyar Hadiza.
Ai kuwa ba tare da duba me kaje me kazo ba ta faWa Wakin Shafa da sauri.
Karfa ku mance ga Winki sabo a jikin Hadiza yau aka sallamota daga asibiti.
To mu tara a littafi na huWu inda anan zan naWe taburmar labarin in sha Allah.
Shima fa akwai turka_turka me yawa a cikinshi mu dai je zuwa. Sannan kar ku mance akwai hutu kafin mu Waura da littafi na huWun wanda zai zo muku da abubbuwan ban mamakin da zato bai zace su ba.
Nagode ?warai.
Gashi page Win yau babu yawa jiya na sanar muku ina aikin turaren amere show glass har biyu.
MRS BUKHARI



ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
NAMA YA DAHU...
ROMO ?ANYE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI

Book 4



(1)

MARA?I

Asibiti:.


Tasi'u yana zaune a gefen malam hannun su yana cikin na juna tamkar abokai. Malam na ji da Tasi'u fiye da duk wani Wa daya haifa, haka yake ji da Baba Fhatsima fiye da duk matan duniya, yake kuma jin tausayin Hadiza fiye da sauran yaranshi.
"Allah ya ji?anki Fhatsima. Tasi'u!"
Malam ya ja sunan, Tasi'u yace.
"Na'am Malam akwai abinda kake da bu?atane?"
"Gani nake yi kamar ba?in cikin gidana da ba?in cikin matanane yayi sanadiyya Fhatsima, ji nake kamar ni nayi ajalinta"
"A'a Malam ko Waya kai da gidanka ba zaku iyayin ajalin Baba ba. Lokacin mutuwarta ne yayi, kayi ha?uri ka kwantar da hankalinka. Sannan Malam babban albishir shine yanzu abinda keke nema da mafarkin faruwarshi ya samu. Ahalinka sun haWe kawunansu kowa yana zaune da Wan uwanshi da zuchiya Waya mun haWe kawunanmu mutuwar Baba Fhatsima ta ratsa zukatan ahalinka Malam. Shin ko da iya wannan ba zaka kwantar da hankalinka ba ?"
Idanu Malam ya lumshe zuchiyarshi sai yaji ta Sangare guda tayi sanyi, ta Waya Sangaren kuma sai mutuwar matarshi ta sake dawo mishi sabo fil.



Hadiza:.

Shafa na zaune taga Hadiza ta shigo da sauri. Tana isowa kusa da'ita sai kawai ta rufeta da dukan da yaba Shafa mamaki.
Jin kafafniyar dukan da Hadiza take yima Shafa ne da faWin "kar ki je Winkinki ya sake Sallewa Yaya" Yasa matan gidan fitowa kusan mutum huWune suka shigo Wakin suka jaye Hadiza tana haki. Duk da sun sha dambe Hadiza ta doku da kyau a hannun Shafa, take Shafa jini ya soma bin ?afarta halamun ?aramin cikin dake jikinta ya zube. Duk da haka bata bar Hadiza ba
"Wallahi sai kinyi nadamar wannan faWan da kika takalo. Na dena ragar miki tunda dai ke jahilace mai kishin hauka wawuya marar tunani"
Wannan furuci yafi komai Waga hankalin Hadiza ainun. Yau ita Shafa ta kira da suna jahila?
Jan hannunta matar Mammada tayi ta mayar da'ita Wakinta. Sai ita ta ?arashe mata girkin nata ta shigar mata dashi ciki. Ciwo ya dawo mata sabo
Ita dai tana kwance ta mugun ?urama silin idanu, damuwa sun ?ara cunkushe mata zuchiyarta. Ga a Irin wadatar da ta ga Isuhu da matarshi abun ya sosa mata ranta, bawai ba?in ciki take yi mishi ba, ba wai finta matarshi tayi ba ko Waya itama tasan mijin da take aure babu raini. Ga Gwadabe yanzu shigar shaddajo masu tsada yake yi sabida yana harka da manyan masu kuWi sosai, sana'ar magungunanshi tana mugun kai mishi sosai.
Ajjiyar zuchiya ta sauke da jiyo muryar Anty Badi'a ta shigo da yaranta suna biye da'ita.
"Hadiza ashe ke dai baki da hankali ko? Wallahi kibi lamarin kishi a hankali. Akan Gwadabe dai kike wannan wautar kuma kinsan bazai goyi bayanki ba sai ma yin Allah wadai da abinda kika aikata, gashi a garin shirmenku cikin Shafa ya zube. Kika sake yayunki suka ji abinda kika aikata ranki ne zai Saci kinsan Sabitu duka zai yi miki sakarar kawai. Yaran ta barma Hadiza ta yi ficewarta ganin yaran yasa Hadiza haWiye yawu ta haWiye damuwarta tace.
"Kuzo ku zauna mana ko guduna kuke yi? Babban yace.
"Mu gida muke son a mayar damu wajen Babanmu mu ba zamu zauna ba" Gaban Hadiza ya faWi data ji abinda yaron yace. Ta kuma tuno da ro?on da Isuhu ya dinga mata akan lallai ta tafi da yaranta ta?i fur a ?o?arinta na ?untatama Amarya tare da kawo musu cikas a cin amarcinsu. Ashe batasan cikinta ta daSa ma wu?a ba ita bata sani ba. Ajjiyar zuchiya ta sauke tace.
"Kuyi ha?uri kunga dare ya rufa gobe za'a mayar daku gidanku. Kai usmana kaje banWaki ka yi alwala maza kaje waje kayi Sallah. Ke kuma inya fito sai kije ki Wauro alwala kiyi sallar anan sai in zuba muku abinci kuci."
Ficewa Usmanu yayi, yana fita sai ga Ummi ta shigo Wakin anyi mata wankan yamma Abba na biye da'ita.
"Kai maza jeka Wakin uwarka karka kuskura ka zauna mun a Waki Wan iska mummuna mai ?aton kai irinna ubanshi"
Abba ya fashe da kuka ya nufi hanyar waje. Ashe Gwadabe na tsaye a bakin ?ofar Wakin a kunnenshi duk tayi wannan zagin. Abba ya raSa ya wuce uban da gudu. Kallon kallo ne ya wanzu a tsakankanin Hadiza da Gwadabe. Kai ya girgiza kawai ya saki labulen Wakin ya dawo falo. Ledar hannunshi ya ajjiye a gefe yana shirin fita usmana ya shigo. Yaron yabi da idanu harya shige uwar Wakin, har ya sa ?afa sai fita shi kuma daga falon sai ya dawo dai. Labulen ya sake Wagawa Hadiza na tsaye tana zirga_zirga tana naushin hannunta.
"Yarannan kafin in dawo su bar Wakinnan dan ban amince su zauna mun ba suna da gidan uba dan ubansu a mayar dasu In kuma kina sha'awar komawa kan ?a?anki ne ?ofa a buWe take zaki iya sanar dani kinga gashi yayi kuWi"
A tsorace Hadiza tace.
"Me kake nufi danine?
"Bala'i da masifa nake nufi dake. Ke baki sanni bane amman zan nuna miki wallahi nafi ?arfin gidana kuma ni gidana bazai zama sansanin ya?i da ?an ubaba ki sani. Na fiki iskanci da bariki, baduniye ne da kike ganina. Da irin faWa da tsawar da Gwadabe yake magana ya tsorata Hadiza dan tayi imanin na tsakar gida ma na iya jiyo sababinshi balle Shafa da ga_ Waki ga _Waki. Labulen ya sake a zafafe ya fice. Yana zage_zage
Haka dole Hadiza ta kama hannun yaran ta kaisu Sarayin Anty Badi'a tare da mata bayanin abinda ke faruwa"
"Ai yayi kyau dama mai ha?uri bai iya fishi ba, maza dai ki turkuWe auren naki ki huta kinga sai a buga miki tambarin ga wacce kishi yake hanawa zaman aure. Kuma Malam kinsan zaifi fishi dake ainun. Ga Sailuba nan ta kula dasu ni asibiti zanje in kaima Babansu abinci in sake dubo Malam ance jikinshi da sau?i har yana magana."
Ajjiyar zuchiya Hadiza ta sauke a sanyaye tace.
"Allah ya bashi lafiya dorarriya kya gaisheshi da jikin in kika je."
A daddafe Hadiza ta koma Wakinta ta shiga ta tadda Gwadabe zaune yana cin tuwon Shafa yana ba Abba da Ummi a baki. Ko kallon inda Hadiza take baiyi ba, itama wucewa tayi abunta ciki bata sake fitowa ba sai washe gari da asuba.
A falon ta tadda shinfiWar bargon da take da tabbacin na Shafa ne harda matashin kai. Kai ta girgiza kifiyar kishi ta soketa.
Cikin wannan gaba har kwana huWu Gwadabe na abu Waya baya cin abincin Hadiza, baya kwana a ciki sai falo ko gaisuwarta baya amsawa, ga yawan waya da yake yi da Bara'u akan Iyabo harda kuWaWen da Gwadabe yace aima Iyabo siyayya Hadiza ta sani, a ranar kasa bacci tayi sai juyi kawai ta ri?a yi har gari ya waye, ta kuwa tashi da ciwon kai mai tsanani, abu ya haWe mata goma da ashirin. A haka har aka sallamo Malam daga asibiti ya dawo gida ya tarar da abun farin ciki yau ga yaranshi kawunansu a haWe har an zauna zaman meeting na lumana na farko tare da sake ma juna ta'aziyyar Baba Fhatsima. Yaya Zarah dai da aka gama komai sai ta yi ma kowa sallama ta tattare yaranta suka koma. Hadiza har zuwa wannan lokacin a cikin faWa suke da Gwadabe Wiyarta dai tana hannun Shafa, ta kasa tambayar Gwadabe Wiyarta, ga wajen da akai mata tiyata sai ciwo yake yi mata.
Da dai taga abun Gwadabe bana lafiya bane ranar daya dawo Wakinta ta fito da zummar yi mishi magana ta riskeshi yana waya da Bara'u Sakina ta haihu.
"Ah masha Allah to Shikenan zamu tawo kafin suna ko da ni da Shafa ne Hadiza jinya take yi kaga ba tayi doguwar tafiya ba. Kace ina ma Sakina sannu, kaga in muka zo sai mu tawo dasu Toye"
Sukaita hirarsu Gwadabe ya dinga jan hirar dan


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login