Showing 204001 words to 207000 words out of 270738 words

Chapter 69 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

fitik, jibi wata atamfa ruwan kwara_kwara a jikinki"
Banso inyi dariya ba amman ni da Uwani muka tuntsure da dariya. Sallamar Yafendo Jabu, da Dadane ya katse mana hirarmu.
Maraba Yafendona, Dada sannu da zuwa"
Tabarma na shinfiWa musu a gefe suka zauna muka gaggaisa, Uwani ta mi?o musu yaran. Sai ga Yafendo dasu Toye da BaWWo sun shigo.
"Kunzo ganin mazajen naku kun kasa ha?uri sai gobe. Dada inyalli jam?"
Dada ta yi ma Yafendo murmushi aka gaggaisa, suka ga su Toye tare da shi musu albarka.
"Jabu wannan biyun naki macen naga sai ?ananun kuka take Wanyi dai, tana ambaton Mama."
Da yarbanci na kirata abun mamaki sai gata tazo na Waurata a cinyata nace.
Menene kike kuka Taiwo?"
Sai take ce mini ita gida zata tafi wajen Babanta.
Nan dai Yafendo tai mata dabarar ta bari sai gobe sai a kaisu.
Su Dada dai su kai mana sallama suka fita.
?an biyu sai she?a baccinsu suke yi, ruwan nonona inaji yana zuwa.
"Iyabo ni Winnan fa a cikin damuwa nake sosai. Ni da ba dan wannan cikin ba, da kuma ina tunanin wahalar da yarana zasu sha a hannun matar ubansu ba. Ke da auren zan ajjiye wallahi in huta, na gaji matsaltsalu iri da kala.
Ko kinsan yanzu ni da Hafizu sai gani sai hange baya iya yin mu'amalar Aure dani abun baya yiwuwa. Tun yana so, harya ha?ura. To daga baya ma aka dena lissafin wani rabon kwana, sai sanda yaga dama yake shigomun. Dama kuma na daWe da korarshi a aiki, amman ya samu wani Alhaji ya sai mishi victira yana lodin ?auyuka. To akan matarshi ya tare, ni dai da yarana sai dai fa in ciyar damu. ?an sau?in dana samu ma kasuwancin Allah ya dafa mun mun haWe shagunan ma duka biyu na zuba kaya sosai, na Wauki su Ummi aiki tunda su zuchiyarsu ta mutu"
Ajjiyar zuchiya na sauke nayi ?uri ina kallon uwani harta dire maganarta.
Rayuwarnnan bata tafiya face da tarin tulin matsaloli sune abokan tafiyar rayuwar. Ke ina ke ina wani barin gidan aure kina da gidanki, kina da sana'arki?
"A'a ni ?uncine bazanta ?unshewa ba Iyabo. Ke kinsan bani da daWi. Rannan anyi haihuwa a salam layinmu. To mai haihuwar ?awartace, ni kuma yarinyar kostomatace dan nina haWa mata kayan haihuwa. Kinsan yarinyarnan saina shiga na taddata tana ba ?awayenta labarin ai tayi asiri ta kashe na Hafizu gaba a gidana bashi da fus. Kaza_wa_kaza dai ni kuma sai gani.
Zagewa nayi na kirSata wallahi, a daren kwana muka yi ni da Hafizu muna rikici. Ke nifa bazan mutu Lokacin mutuwar tawa batai ba."
A lokacin dai sai ha?ura da hirar muka yi, muka kwanta.
Washe gari da safe muka Waura.
Ina zaune fitowata daga wanka ban daWe ba kenan. Yafendo Jabu ta gama ma yara wanka ta mu?o mun su, na zura musu nono suka hau sha. BaWWo ta shigo da tuwo a kwano yaji yajin daddawa da manshanu sharSan.
BaWWo an kaima Bara'u abun karin da Uwani tayi mishi?"
"Ai gashi nan ma a tsakar gida fitowarshi daga wajen yafendo kenan. Yace in kiraki ke da Adda Uwani shi zai koma"
Yafendona tace.
"Jeki maza. Baddo ke kuma ki fitar da ruwan wankan da kayan yaran ki wanke. Ni sai in zauna da yaran"
Ajjiyesu nayi duk sunyi baccima, na saka takalmi da mayafi muka fito.
Bara'u wai harka fito sai tafiya?"
Taiwo na ma?ale dashi gam.
"Wallahi ai naso asussuba ma in koma gaskiya. Iyabo Allah ya raya, ni zan koma sai nan da sati huWu zan dawo Waukarsu. Ga Taiwo ta Waneni so take ta bini fa"
KuWi ya zaro nera dubu huWu ya mi?o mun. Uwanice tasa hannu ta karSa. Muka haWa idanu da Hama wacce ta kafa ta tsare tana kallonmu
"A siyi sabulu ayi wanki. Ni zan koma. Allah bashi in mai gidan ya dawo a ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????gaisheshi"
Godiya mai tarin yawa nayi mishi, na bashi manshanu soyayya da nono kindirmo cikin jarka, harda zakara nasa BaWWo ta kama aka Waure mishi. Nace ya kaima sakina. Godiya yayi ya fice, da ?yar ya SanSare Taiwo a jikinshi. Yarinyarnan tafi awa tana kukan banza harda birgima. Ina jiyo Hama na zage_zage a tsakar gida. Yafendona ce tai ta rarrashinta fa da ?yar tayi shiru.
Can ma?ota suka shiga tururuwar zuwa, tare da dangi na kusa gida ya cika tab da ?an barka. Kunsan ?an biyu akwai farin jinine. Haka aka dinga zuwa ganin ?an biyu. Kab zuriyar su Dada babu wanda yake da ?an biyu sai nice na kafa wannan tarihin. Irin ba?in cikin da Hama ta dinga nunawa abun ba'a cewa komai. A cikin ruwan wankan jariran tasan yadda tayi ta jefa allurai biyu, Yafendona tana sa Hassan allurar ta caki duwawunshi wajen ya fashe sai jini.
Dani da duk masoyana hankalin kowa ya tashi. Nifa tsabaragen ruWewa fisge yaron daga hannun Yafendona nayi na shiga karanto mishi duk adda'ar da tazo bakina. Matan gida suka cika a ?ofar Wakin kukan yaro har ma?ota wallahi. Ana zubar da ruwan wanka saiga allura guda biyu. A masai BaWWo ta jefa alluran. Anata mana Allah ya kyauta, amman fa alkinkimar ko a tsakar gidanma bata. Sai sabon ruwan wanka Uwani ta Waura tayi zamanta har ruwan yayi zafi ta juyo ta kaawo ma Yafendona.
Kafin magriba ba sai jikin yaro ya saki ba, ga zazzaSi ya rabkeshi.
"Iyabo ina zuwa. Bari kiga in koya ma matarnan hankali"
Da sauri najawo Tabalbalin nace.
Kul cikine da'ita kar a yi ta Hajiyayye da Yaya Uwa ( NA FA?O DAGA BENE.. NA ZARCE RIJIYA)
Batta a niya bi a niya. Na tofesu da adda'a babu komai. Yaran da ko duniyar ba'aso suka zo ba.
Da Allah dai na haWata har suka fito duniyar. Yanzunma na haWata da Allah. Ammam in wani abun ya samu Wana, ko kuma ya mutu baki Waya. Zanyi abinda ni da Hama sai dai mu yi mutuwar kasko"
Dawowa Uwani tayi ta zauna. Ni dai ina ri?e da Wa ko nono ya?i kamawa. Abu fa kamar wasa bamu runtsaba a gidannan sai jefin asuba dana tuno bari in mishi karatun Qur'ani a kunne.
na soma karanta mishi wallahi sai yaro ya sauke ajjiyar zuchiya, a_a ba sai bacci ba. Sannan ne hankalinmu ya kwanta. Ni dai dana soma baccin wahala saida na kai hantsi. A hakanma Cubu ce ta tasheni sunzo da yaran Baffa Musa.
Yafendona tace.
"Ai gara ki daure kije kiyi wanka. Me jego bata zama da yinwa a jikinta.
Wankan na daure naje nayo, abincinma tutturawa nayi babu dai daWi. Har dai zuwa rana yaran suna lafiya ?alau babu wata matsala. BaWWo da Cubu ne suka goya biyu aka kaima Dada su ta gansu dan ba zata iya zuwa ganinsu ba a kunya irinta fulani. Dawowarsune BaWWo take faWamun wai taga mahaifinsu a wajen Dada yana rarrashinta ta koma.
Kafin in bata amsa sai ga sallamar gungun ?awayen Hama sun shigo, harda ita da tun a tsakar gida da muka haWu ban sake ganinta ba sai yanzu.
Uwani ta mi?a musu yaran suka amsa. Wata zabiya a cikinsu tace.
"Ba shakka yara sak ubansu, Amarya daga zuwa taci gida" Ta faWa tana dariya kamar ba magana ta cusa mana ba. Uwani ta kalleta tace.
"Taci gida, taci miji ba. Saima kunga ta sake haifo wasu ?an biyun ko ?an uku du maza tukunna. Marasa mutunci fitsararru zaku zo har Waki kuna watsar mana da magana."
?wace yaran daga hannunsu tayi tace.
"Ku tashi ku fice mana da gani tatattun marasa tsoron Allah. Ke kuma Hama na dawo kanki da ba dan kina da ciki ba da saina miki Wan banzan duka kafin in koma garinmu, Jabu ?yaleki take yi kinsan karonmu ai babu daWi"
Hama ta taSe bakinta ta mi?e tsaye da ciki. ?awayenta suka tashi tsaye suma.
"Jabu kina ji ?awarki na cin zarafin mutane kin kasa dakatar da'ita? Nifa ban gane me kuke nufi ba kuna dai son ?alamun sharrine ni bani na saka allura a ruwan wankan yara ba. Kamar yadda kuma Jabu ta haifi maza ai nima abinda ke cikina kenan. Hamma kuma nawane kowa ya sani. Uwani ki bar ganin a baya kinci galaba a kaina ki rikeshi ya zame miki makani. A yanzu nafi ?arfinki. Hafsatu mu fitar mata a Waki"
Ni dai da uwar harara kawai nabi bayanta naja dogon tsaki nace.
Jahilar mace wacce bata san kanta ba"
Harta fita suka juyo a tare ita da ?awayenta.
"Ni kike kira da jahila? Oho dai da jahilcin nawa muka haWa miji, mijin da yai miki gata harda uwarki da ?annenki tunda shike ciyar dasu abun kunya"
Da sauri na mi?e tsaye na nufi Hama ni da BaWWo.
"Yayi kyau Hama sannunku da naimam fitina, ke dai kin kasa kwantar da kanki ku zauna lafiya ke da abokiyar zamanki, yanzu abun ya kai har Addan tawa kike zagi. Dan Hamma ya ciyar da'ita shine abun gori shi da yar mahaifiyarshi. Kul kika sake yin?urin zagin Jabu a gidannan dan in ranki yayi dubu sai ya Saci wallahi."
Yafendo ta ?are mata tanadi tas, dalilin da yasa na koma ciki kenan. Ammam na ?udure a raina na daina ragama Hama kwata_kwata a gidannan, in dai ta cakaleni zan mayar mata kamar yadda mudubi yake maida hoton fuska.
A cikin zaman bakwai Winnan ba fa ?aramin rikici aka dingayi da Hama ba tata Surza babu wacce ba'aiba. Komai masifa ta takurama su Taiwo sosai ni fa sai gidan Cubu aka kai yaran dan tsabaragen fitinar Hama.
Ana jibi suna Uwani da BaWWo suka shiga kasuwa ranar kasuwa suka siyomun wasu kujeru marasa hannu dogaye biyu da wan_wan biyu, sai gadon katako waya goma sha biyu, da katifarshi. Uwani ta sai mun labule da Wan abubuwan da baza'a rasa ba. Harda atampa kala biyu, sar?a da Wan kunne da takalmi daman uwani ta tawo mun dasu, da tulin kayan jarirai masu kyau. Dan ranar dasu BaWWo suka wanke kayan saida ya cika igiyoyin gidan kab. Ba Hama kaWai ba fa har daga ma?ota zuwa kallon kayan akeyi, dan basu taSa ganin kayan jarirai masu yawan haka ba a cewarsu. Hama kuwa yi tayi kamar ta haWiye zuchiya ta mutu.
Ko yau ma hakance ta faru da rana fatse_fatse Hama na zaune tana ma yaranta tsifa ta saki wuyan riga nono du?ui a waje, ni kuma na fito shanyar kayan ?an biyu da Cubu ta gama wankewa dan itama ba daWi take jiba.
Sai ga su Uwani suna dambe da kujeru. Bafa wasu kujeru masu kyau bane irinna Wakinta ne amman wallahi sai kawai Hama ta fashe da kuka da kururuwa tayi Waki a guje.
Dariya muka kwashe dashi ni da Uwani kawai.
"Marar mutunci ni da nice kishiyarki tsirara zaki fice sabida duka, ?ar ba?in ciki, yara dai gasu Allah ya nufa sun zo duniyar, haka da zaran Hamma ya dawo zai sake Wirka mata wani cikin ?an biyun.
Cikin awa guda Wakin me jego ya fito fes, har sabuwar leda suka siyomun komai yayi shar dashi, atampopim kuma aka kai mun Winkinsu ma?otanmu.
Washe gari BaWWo ta daddage ta yarfamun kitsona kaina ya fito shar dashi, su Dada da su Yafendo suma sai tasu hidimar suke yi. Da yamma saiga mijin BaWWo da raguna maza ti?a_ti?a biyu ya shigo. BaWWo dama tun bayan gama mun kitso ta tafi Girai ta siyo kayan miya da duk abun bu?ata, shinkafa na bata kudi ta siyo mai kyau harda soSo da kayan haWinshi jallof muke so muyi da soSo aci a more.
Da yamma sakaliya sai ga Amaduyal tafe da Anty Mulka, da Iyaa Beji, da Bose. Da kayansu na gara rigi_rigi abun sha'awa."
Mrs Bukhari



ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230

NAMA YA DAHU......
ROMO ?ANYE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
18



IYABO:.
Harda lemun kwalba kiret biyar suka tawo dashi da gararsu ri?i_ri?i. Buhun shinkfa, garin Amala, wake, doya, manja, harda soyayyar jar miya aka tawo mun da'ita. Ga suturu Winkakku da aka kawomun Burodami Debisi ne yasa duk aka Winkamun kayan tas, ga takalmi ?afa biyu ga su Wankunne da sar?a, ?an biyu ma sun sha kaya, ni dai dana gansu naga kayan da suka kawo sai kuka kawai
Anty mulka tace.
"Ki dena kuka Iyabo wannan shine zumuncin ai. Kinganmu har anko muka yi wanda zamu saka ranar suna. Sai dai kin rame kin mugun lalace sai kace ba ke ba, wani abun akeyi miki a gidan. Ko kuma matsalar miji, ko kishiyane?"
A jejjere tai mun tambayoyin duk sun kafeni da idanu suna son jin amsar bakina. Sai Bose tace.
"Dole fa kiga ta lalace a ruga fa take aure. Jibi a irin gida da Wakin da take rayuwa, kuma ita ta zaSarma kanta zaman" Hararar dana doka mata ne yasa tayi shiru.
Babu komai Anty Mulka nayi ciwo a cikinnan. Laulayin da ban taSa yin irinshi ba nayi. Amman lafiya lau nake zaune da mijina, kishiya ita kuma zaman ha?uri akeyi da juna"
Su Taiwo da Kahinde ne suka shigo da gudu da yaran Kari. Iyaa Baji tace.
"WaWanda ba yaranki na wajen tsuntsun soyayya bane? Harma yasan a inda kike aure kenan? Ahhh Ahhh Iyabo"
Uwani ce ta ?waceni ta hanyar mu su bayanin yadda akayi, shine suka barni na sarara. Babu laifi sun samu tarba mai kyau daga wajen Yafendo, Dada ma ta ?u?uta tayo musu farfesun kaza an aiko musu dashi. Ma?ota sai zuwa gaishe da ba?i suke yi, anata zuwa gulmar irin kayan da suka tawo dashi. Hama ma ta shigo tako daWe sosai a Wakin tafi awa saida ta gama ?arema kayan da suka tawo dashi kallo tas kafin tai musu sallama ta nufi madafi kuma.
Washegari ranar suna yara suka ci sunansu da suke zuwa dashi Hassan da Usaini.
Tun asussubar fari su Anty Mulka suka shiga hura murhu aka Waura tukwanen girkin suna. Ma?ota suka cika gidan dam jama'ar su BaWWo da Dada, da jama'ar shi Yaya Hamma. Dan kab matan abokanshi saida suka shigo taya aiki. Ta Sangaren mazan gidan suna daga gefe anata aikin fiWar ragunan suna, Uwani tana bakin rijiya ita da Bose suna gyaran kayan ciki. Ni kuma ina daga Waki ina saka kaya. Farin lace Win da Iyaa Debisi tayi mun shi na saka Winkin buba da zani na fito shar dani gashi nayi muguwar rama ta mamaki hatta mazaunaina da nake gadara dasu sun sace kaWan ya ragemun. Sai nayi haske fuskata tayi fayau da'ita ga kitso nasha ga lalle na salateb an rangaWamun. Ina sanya ma su Hassan kayan da Burodami Debisi ya siya musu yace a sanya musu suci suna. Sai ga Yafendo ta le?o Wakin Safiya na ri?e da ?aton bahun sha?e da kayan dangin maza, saida sukaimun turamen zani ashirin cib, ?an biyu kuma sunsha rigina masu hangar roba da masu hangar ?arfe, omo da mandula da nabkin Kam mun samu da wasu wando me kala kala na


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login