Showing 150001 words to 153000 words out of 270738 words

Chapter 51 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

kayan sallah Dana kayan kitchen to wannan lokacin ma lokaci yayi @ zee Musa collection taxo muku da hanya Mai sauki domin ga number =???=???=???08029882667 =؃??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667




*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
NAMA YA DAHU...
ROMO ?ANYE
GAWURTATTU UKU
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI

LITTAFI NA UKU (4)

MaraWi.

Robar ?arin ruwane Waure a hannun malam, numfashinshi yana sauka da hawa a gurguje sosai.
Daktar ne tsaye a kanshi yana ma ?arin ruwan dake Waure a hannun malam allura. Tasi'u da Jamilu ne a kusa da malam kusan a tsaye suka kwana akan malam. Iyayensu kuma a zaune a ?ofar ward Win suka kwana ciki harda Baba Suwaiba wacce ta zama itace ummul aba'isin faruwar komai.
Kafin ?arfe bakwai na safiya iyalan Malam kab sun hallara, ko wacce uwa na zaune a gefe guda da bataliyar yaranta a gefenta. Tsakanin Amaryan malam, Baba Suwaiba, Baba asshi babu komai face harara da jan dogayen tsaki. Yaran maza da mata sunyi tsit kamar ruwa ya cinyesu kowa da tunanin da yake yi.
BuWe ?ofa akayi gadon jan marasa lafiyane ya fito malam na kai baisan a wacce duniyar yake ba.
"Ina za'aje dashi wannan yaron?" Baba Fhatsima ta tambaya a tsorace. Hawaye Yaya Tasi'u ya share yace.
"Na nemi a sake mishi Wakine, sannan Malam yana bukatar adda'ar matanshi da yaranshi. Auwala ku haWu dukkanku ban ware kowa ba aje a sauke ma malam Qur'ani ayi sadaka."
Hawayenshi ya kuma sharewa yabi bayan ma'aikatan jinyar a baya. Jamilu kuma ya tsaya tattsunawa da uwarshi da ?annenshi.
"To ai kowa yaji abinda Babban wa uba yace. Sai mu tafi ai ko?" Cewar Auwala kenan. BuWar bakin Muntari sai cewa yayi.
"Ni babu inda zani, ku dai da kuke tunanin Malam ku kaWai ya haifa, kuma uwarku mowace sai kuje kuyi mishi"
Yin?urowa Auwala yayi kan Muntari da zafin nama. Da sauri Baba Suwaiba ta mi?e ta shiga tsakankaninsu.
"Kul Auwala karka sake ka tayar mana da fitina a wajennan. Ka barmu muji da bala'in da uwarku ta jefani a ciki. Saukace dai yace bazaiyi ba ku da kuke jin zaku iya kuje ga hanya"
Saroro yaran suka yi suna kallon Baba Suwaiba. ?aya bayan Waya suka shiga zamewa suna ficewa. Banda yaranta su suna zaune tare da'ita.
A mota Hadiza sai kuka take yi na ba?in cikin irin zaman da akeyi a gidansu. Wannan rayuwa da muni take, Malam na da rai ma kenan kai ya?i haduwa ina ga Malam ya bar duniyar kuma, yaya gidan zai kasance ina makomar zumunci tsakankanin ?an uwan junan?"
Gwadabe ya dafata yace.
"Hadiza wannan kukan ya isheki haka. Malam adda'a yafi bu?ata, Allah zai tashi kafaWunshi."
Auwala dake gaba a zaune ashe shima hawayen yake yi yace.
"Ka barta ta koka irin rashin haWin kan gidanmu Gwadabe. Nima kukan nake yi, ace mahaifinka yana kwance rai a hannun Allah. Amman kai bata lafiyarshi kake yi ba. Kaji fa abinda Muntari yake faWi. Kaji irin goyon bayan mahaifiyarshi. Me Malam yayi daya cancanci irin wannan hukuncin daga diyoyinshi?"
Idanu Gwadabe ya lumshe, rayuwar gidansu na haskawa a kwa?walwarshi da irin tsanar da ?an uwanshi suke mishi,hatta Babala bata fatan ta buWe ido ta ganshi.
Ai halin da yake ciki akan danginshi yafi nasu ciwo. Matsalolin ?an uba abune sananne wanda yazo a cikin tarihin Annabi Yusuf da ?an uwanshi suka zaSi jefashi rijiya, sabida ?an ubanci, da zafin nuna fifiko"
Amman tashi matsalar mai rikitarwace sosai"
"Auwala ayi ha?uri komai ai mai wucewane wata rana sai labari. Duk daren daWewa abubbuwa zasu zo suyi sanyi kuma su warware. Fatanmu Allah ya ba Malam Lafiya"
Haka suka ci gaba da tattauna manyan matsalolin gidan har suka iso gida.
Ayau dai su Sabitu babu fitina har aka kammala saukar Qur'ani kasancewar tare da manyan gardawan malam aka haWu akayi sai abun bai ja lokaci ba aka kammala.
Su Auwala ana gamawa suka sake komawa Asibitin. Su Hadiza kuma suka tsaya girkin abincin da zasu kai asibitin.
Sha biyun rana Hadiza ta gama lafiyayyen tuwon shinkafarta miyar kabewa yaji naman rago. Ta jera komai a babban basket ta fito.
Daidai fitowar Shafa itama a shirye take tsab tanaso zata bi Hadiza asibitin taga halin da me jikin yake.
Tare da Anti Badi'a suka dunguma suka tafi.
Acan suka tarar da Matar Jamilu.
A wajen wata baranda suka shinfiWa kapet huWu, ko wacce mace da yaranta mata da ?an uwanta. Haka abinci ma kowacce nata dana jama'arta daban sabida tsabaragen rashin haWewar kai.
Sai da yamma Yaya Tasi'u ya le?o yace.
"Baba kizo Malam ya farka sai ambaton sunanki yake yi." Da sauri Baba Fhatsima ta mi?e, Baba Asshi ma ta mi?e ta bi bayan Baba Fhatsima"
"Baba kaWai yace yana son gani. Dan Allah Baba Asshi ki koma kar ganinki ya Sata mishi rai" Cewar Yaya Tasi'u, cikin girmamawa yayi maganar. Ita kuma cikin hargowa tace.
"Ko tare da uwarka kake yawo baka isa ka hanani shiga Wakin mijina ba. Kisa ya sakeni kamar yadda kikai sanadin fitar Suwaiba"
Ta dubi Baba Fhatsima tana harararta.
Murmushi tayi kawai. Ta girgizama Yaya Tasi'u kai halamun yai shiru. Tare su ukun suka shiga Wakin da Malam yake kwance.
"Asshi kar ki shigo inda nake. Ban kiraki ba bana bu?atar ganinki. Tasi'u ka fita da'ita in dai ba kana daga cikin masu son in mutu suci gadona bane"
Turus Baba Fhatsima da Baba Asshi sukai a tsaye a ?ofar Wakin. An rasa me shiga, da me fita.
"Bakomai Malam, ba dai ni ka jefa da wannan furucin ba? Daga ni har ?a?ana babu wanda zai sake tako ?afarshi yazo dubaka. Da sakina kayi na huta da ba?in cikin Fhatsima data kwashe shekaru tana ?unsa mun"
Tana gama faWar haka ta fice da kuka nan ta tattare kan yaranta tana kururuwa suka fice daga asibitin. A ranar ta sanar ma ?a?anta duk wanda ya sake shiga harkar Baba Fhatsima da yaran Wakinta bata yafe mishi ba. Wannan dalilin ya zama tsani na ?ullatar Baba Fhatsima da yaran Wakinta. Baba Asshi ta haddasa gaba mai ?arfi a tsakankanin yaranta da ?an uwansu. ?afarsu bata sake taka asibitin ba har Malam ya kwana shida a asibiti jikin yayi kyau aka sallamoshi. Ko da aka sallameshi Baba Asshi da yaranta babu wanda yaje ya duba malam da jiki harkokin gabansu kawai suke yi.
Ta Sangaren Baba Fhatsima da Malam kuma. Haka taita tausarshi tana kwatanta mishi ba'a gyara Sarna da zafi. Matakin daya Wauka ba matakin gyara bane. Da ?yar tun yana asibiti tasa ya dawo da Baba Suwaiba, da matar Malam Wakinsu, kuma suka tare kafin a sallamo Malam Win. Zaman gida ba daWi matar malam take ji ba. Baba Suwaiba kuwa sai yawo take yi a tsakankanin gidajen yaranta.
Ta bangaren gidan Yaran Malam kuwa, babu jituwa a tsakanin matan gidan, sakamakon rashin haWin kan dake a tsakanin mazajen nasu. Zuwa kwsnciyar Malam a asibity da sallamoshi suka san duk abinda ke gudana a tsakanin ahalin gidan. Lamarin sai ya zama yau in ba'ai hayaniya akan shara ba. Gobe akan wanke bayan gidan tsskar gidan za'ayi, gidan ya zama tamkar masu ganin hangin junansu. Ga gasa, ds yin bajinta a ?o?arin ko wanne Sangare na son nuna shi Win shine. Malam ya Wauki ido ya zuba, ya hana Yays Tasi'u cewa komai yace a barsu yana son ganin iyakarsu.
Ta Sangaren Hadiza da Shafa kuwa, babu yabo babu fallasa. Da safe kafin dukkanninsu su fita aiki suna haWuwa su gaisa. Haka da daddare suna haWuwa a Wakin wacce bata da kwana aci abinci a Wan taSa hira kuma sai ku ma wacce akayi hira a Wakinta sallama.
Hadiza basa rabo da faWa da Gwadabe dan ?es ta gani wanda baiyi mata ba saita sashi gaba da maganar, hakan yasa ta zama mai yawan ?orafi da yawan fishi. SaSanin Shafa da take danne abubbuwa da yawa, kafin tayi ?orafi sai abun yaci tura.
Kwatsam wata ranar juma'a tun a makaranta Hadiza tai ta faman she?a amai dama kwana biyu bata gane kanta ba. Ya tabbata zargin tana da ciki ya tabbata.
Ana tashi tayi gida dan zazzaSi ne ?a?as ya rufeta. Tana zuwa gida ta kwanta gashi a ranar ita ke da girki, ta tashi ta dafa ta kasa, ta ce Shafa ta dafa kishi ya hanata. Sai Sarayin Yaya Tasi'u taje Anti Badi'a ta cika mata babbar kula da farar shinkfa da romon gandar naman kan rago.
Har Gwadabe ya shigo bata iya yin wanka ba, Wakin nata ma bata yi shara ba, a haka ya shigo ya taddata a kwance a ?asa.
"Lafiya kike kwance a ?asa Hadiza, ko dai babu lafiya ne?"
Ya tambayeta bayan ya ajjiye mata kayan marmarin da ya zamar mata jiki shansu.
"Wallahi jikinne sam babu daWi. Kaga abincima sai Sarayin Yaya Tasi'u naje na karSo bazan iya girkawa ba" Kallonta yayi da kulawa, duk da yaji babu daWi akan maganarta ta ?arshe sai bai nuna ba yace.
"Inane yake miki ciwo, kin kuma sha magani?" Dariya tayi tace.
"Ciwon bana shan magani bane, ?aruwa muka samu, ina nufin nan da watanni ?an biyu zasu samu ?ani ko ?anwa"
Kabbara yayi tare da rungumeta cike da farin ciki yace.
"Alhamdulillah dake da ?ar uwar taki ?ila babu nisa a tsakaninku. Itama kwanaki bata ji daWi ba, sai ta shiga asibitin da take ba da kati aka mata gwaje_gwaje aka tabbatar mata tana da ciki"
Sai Hadiza ta Wan rage fara,arta. (Ku fahimta da Hadiza, da Baba Fhatsima wasu irin matane masu kishin sunfi son komai ace sune gaba. Bawai kishi take kar Shafa ta samu ciki ba, ta dai fi so ace itace ta soma laulayin kafin ita Shafar. Sai gashi a bayanin gwadabe da halama Wanta ko ?arta sai dai su biyo na Shafa, in ba wani ikon Allah ba.)
Gaga_gaga lokaci yaita shurawa abubbuwa marasa daWi sukaita faruwa, dambe tsakanin matan wannan gida, haka mazan dambe a tsakankaninsu. Zaman sulhu anyi yafi sau a ?irga, haka zaman meeting ba'a denashi ba. Rarrabuwar kai sai sake ta'azzara yayi kamar yadda Baba Fhatsima da Yaya Tasi'u sukai hasashen haWuwar ba lallai ta haifar da Alkhairi ba alai kuwa abinda ke faruwa kenan. ?an unguwa sunsa ma gidajen suna kusan kashi uku tsabaragen yadda suke shiga rabon faWa a kullum.
A haka dai akaita tafiya ranaku a cikin watanni. Har matan wannan gidan masifa suka soma haihuwa, duk taron suna sai anyi uwar watsin da kowa zai tafi rai babu daWi. Jikin Malam kullum a cikin tashi yake, dan ashe a baya ba tashin hankali akayi ba, yanzune akeyi kunsan abu dama in aka haWa da mata.
Ana cikin haka wata safiyar talata Shafa ta haifo Wanta namiji santalelen gaske, ta haihu da kwana biyu matar Auwala ta haihu itama, sai akace za'a haWe bikin sunan. Hadiza kuwa jiki yayi nauyi sosai sai turawa take yi tana lallaSawa a hakan ita take Worama Shafa ruwan wanka, Baba Fhatsima kuma ita ke ma jaririyar wanka Anty Badi'a kuma ita ke ma Shafa wanka, da Wora ruwan wankan yamma, ana jibi suna ?an takai suka iso harda Sakina da Toye akazo. Aka haWu harda Hadiza akaita sha'ani tare da tsare_tsaren yadda sunan zai kasance.
Ranar talata Yaron Gwadabe yaci sunan mahaifinshi aka mishi alkunya da Abba. Yaron Auwala yaci sunan Malam ana mishi alkunya da Magaji kamar yadda shima malam ake mishi alkunya da wannan suna.
An gudanar da bikin suna lafiya za'ace kasancewar ba'ai wani taro mai yawa ba Shafa bata da dangi a ?asar. Gwadabe yayi ?o?ari ?aton rago ya yanka ma mai jego, ga naman ?auri saida ya kwana biyar yana kawowa ba tare daya gajiya ba.
Kayan fitar suna Shafa kawai yayi ma kala biyu, ita Hadiza yace inta haihu zaiyi mata. Ita kuma atampa da rigar yaro mai tsada ta ba Shafa.
A ranar suna da daddare gaga_gaga sai Hadiza ta kama ciwon na?uda. Wasane gaskene taita abu guda Anty Badi'a na kanta har saida akai sallar asuba kana ta haifo Wiyarta mace mai kama da'ita tamkar an tsaga kara." Da uwar da Wiyar suna cikin ?oshin lafiya. Hadiza tana yin wanka tasha tea sai bacci.
Su Anty Badi'a da Ene data bugo sammakone suka kintsa wajen akaima jaririya wanka ta fito tubarkalla a cikin farin seti sai bacci take yi.
Matan Auwala da Mammadane suka shigo barka, me jego tana kwance tana baccin wahala, har su Auwala suka shigo da angon ?arni Gwadabe bata tashi ba.
"Gwadabe an sake zama angon ?arni. Gata ku ganta"
Anti Badi'a ta mi?ama Gwadabe yarinya ya amsheta da bismillah ya shiga yi mata adda'a, sai ga Ayashe da Sakina harda Shafa mai jego tana ri?e da jaririnta. Taiwo da Kahinde, da Toye suna biye dasu. Yaran da suka zamema Gwadabe sanyin idaniya, yaran da yake jinsu a ranshi fiye da komai da kowa. Baya jin akwai wani Wa ko ?a da matanshi zasu haifa mishi da zai sosu sama da nasu Toye sai dai ?asa. Soyayyar babarsu tana nan a ?asan zuchiyarshi. Yanayin jini da ya ga Taiwo sai yaga Iyabo sak, kuma dama yarinya jikinta irinna Iyabonne dan ?iba gareta.
"Shafa har dake a fitowa? Ai da kin zauna kema ba jegon kike yi ba"
"A'a Anty ai babu komai nazo inga ?anwar Abbane, in ma Maman Abban barka" Ta faWa da fara'arta. Anty Badi'a ta karSi Abba a hannunta. Aka gaggaisa duka su Sakina duk sukai ma Gwadabe da su Anty Badi'a barka. Me jego bata san wainar da ake toyawa ba tana uwar Waku.
"Me jegon bacci take yi. Amman inta tashi zan faWa mata" Cewar Anty Badi'a.
Gwadabe yace da Sakina.
"Sakina zaman maraWi ya ?ara kamaki dan sai anyi suna zaki tafi" Dariya tayi tace.
"Ai nima haka nace. Duk da su Toye zasu koma makaranta, amman zamu zauna ayi suna damu"
Aka Wanyi wasa da Dariya dai, su Gwadabe suka tafi aiki. Mata kuma suka ci gaba da zuwa barka.
Gaga_gaga haka akaita jego, kullum Gwadabe na siyo naman ?auri itama yai mata na kwana biyar. Har ana jibi suna gwadabe bai sanarma Hadiza sunan da yaima yarinya huWuba dashi ba. Da daddare bayan sun gama komai suna kwance suna hirar ma,aurata sai tace.
"Nifa har yanzu baka sanar dani sunan yarinyarnan ba, ko nima sai ranar raWin sunan zanji?" Ta ?arashe tana dariya. Shi kuwa duk saiya koma kalar tausayi.
"Dama tun ranar da nayi mata huWubar nake ta tauna yadda zan tunkareki da zancan"
Ai saita mi?e zaune ta ?an?ance idanunta tace.
"Kar kace da sunan tsohuwar beyerabiyar matarka kaima Wiyata takwara?"
Dama yasan za'a rina, baiyi mamaki ba.
"E da sunanta nayi huWubar ina fatan zaki amshi hakan. Nayi al?awarin saka sunan nata ga Wiya macce da zan samu ta fari....."
"A'a Gwadabe mu bar zancannan dan narantse da Allah ba zaka ma ?ata huWuba da sunan wata ba. Uwata na da rai ba'ai mata ta?waraba sai tsohuwar matarka daka kasa mancewa da'ita"
Take ranshi ya Saci nan suka ha????































!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~

?
ura shima ya farfaWa mata maganganun da yasan dole ranta ya sosu. Ya suri fulo yayi ficewarshi zuwa falo.
Ya barta a gado tana risgar kuka wiwi kamar wacce aka aikoma da sa?on mutuwa. Wani irin mu?u_mu?un kishin Iyabo yaita fisgar ranta.
Washe gari ta tashi cikin fishi da ?uncin zuchiya. Haka ta wuni sukuku, zuchiyarta cike da fargaba kasancewar Gwadabe a Wakin Shafa ya kwana sai su Sakina ne suka tafi Sarayin Yaya Tasi'u suka kwana. Bata san ya canja sunan yarinyar ba ko yana kan bakarshi nasa mata sunan matarshi?
Haka gari ya waye, ga mai jego taci kwalliya ta fito shar cikin shadda bazin wacce ta siya da kudinta irin adashennan da malaman makaranta ke kafawa, ta fito tayi Wan karen kyau yarinya ma tasha ?ar kanti me riga da siket.
Tsakar gida ta fito tanaso tayi magana da Anti Badi'a, nan kallo ya dawo kanta. Su Sakina suna bakin magudana suna aikin kayan ciki, Gwadabe ya shigo da ?aton rago, Mammada na biye dashi da ?atuwar tinkiya duk aka rataye mata a barandarta. Saita shiga mamakin shin rago biyu ya yanka mata kenan sabida yasa sunan tsohuwar matarshi? Ita kuwa taci alwashi in sama da ?asa zata haWe Wiyarta ko sunan Shafa ba zata ci ba balle sunan tsohuwar matar mijinta, alo tsiya alo danja.
Shafa ta fito daga Wakinta da kayan ?an biyu itama sai taga raguna biyu a ?ofar Hadiza a rataye ga kayan ciki cikin ?aton bawo su Ayashe sunata gyarawa. Masu yanka kabeji,da masu yanka kaji nayi gidan ya kacame da aiki da halama sunan na dabanne. Dan matan gidama sai Wan fitowa suke yi gulma. Matar Mammada da Matar Auwala dake Wauke da ciki na wata shida suma suna tsakar gidan


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login