Showing 105001 words to 108000 words out of 270738 words

Chapter 36 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

suke buWe kantinansu. Khalifa zai zo ya kaimu. Daga nan ma sai ki rakani wajen wata ?awata" Murmushi nayi mata nace da'ita.
Tom Shikenan. Allah ya nuna mana sai in lallaSa muje nima in gano gari kullum kana ?unshe a gida" Yawu na haWiye kana na Waura da faWin .
Ni ko Faty Uwani dai bata dawo daga gidan aiki ba tunda muka tafi ko?" Baki ta taSe tace.
"Ki yi tsammaninta dai zuwa shekara guda tim, ko wata shida haka. Kinsan fa su basu fiye son ana zuwa Ijaza ba. Ko mu sanda muke zuwa gidan aiki sai in mun gaji sai muyi ?aryar ciwo shine zasu barmu mu tawo. Kinsan suna da tsoro gani zasu yi zaki mace musu ma" Dariya muka saka dukkanmu.
"Allah kuwa. Haka suke da wannan tsoron. Mu kuma da munji aiki na shirin kashemu, sai mu langwaSe"
Haka mu kai ta taSa hira. Daga baya kuma duk mu kai bacci, bayan mun yi sallar azahar kenan. Bamu muka tashi baccin ba sai kusan magriba. To ni daman a mugun gajiye nake, ga rashin samun wadataccen hutu. Wanka nayi a gurguje na Wauro alwala. Faty ta faWa banWakin. Ina idar da la'asar ana kiran magriba. Tsakanin magriba zuwa isha a lokacin minti talatinne. Sai da mu ka yi isha Faty ta ajjiye mun wata ba?ar abaya tace.
"Ki saka wannan a saman kayanki. Ga turare sai ki shafa a jikinki" KarSan turaren nayi a hannunta. Nayi kamar yadda tace. ?arfe taran dare Khalifa ya kirata yana ?ofar gida mu yake jira. Tare muka fito a jere mu uku. Nan naga dare tamkar rana. Kowa a cikin gida da ?ofar gidan sai hada hadarsu suke yi. Masu fita nayi, masu hira da takari nayi, gasu nan dai barkate. Wata ba?ar mota me kyau muka shiga. Ina shiga na tarar da wani balarabe me gashi har kafaWa, ya sa ba?ar jallabiya yana ta kallona.
Assalamu alaikum. Na furta murya na rawa. Dan naga kallon da yake yi mun yayi yawa. Faty ta juyo ta kalleni ta Wan kashe mun idanu, ta maida kallonta wajen sima dake kusa dani tayi mishi murmushi. Na fahimci me take nufi sarai, tana nufin kar in ba da ita. Motarmu ta fice a layinmu a guje.
" Masmuki ya bint?" Wanda muke gidan baya ya tambayeni da fara'arshi.
Ismi Iyabo" Na furta a sanyaye.
" Halta kafin? ( Tsoro kike ji)" Ya tambayeni, kafin in yi magana Faty tace.
" Hiya daifun min najeriya" Sai ya girgiza kanshi yana mun dariya.
" Anti jamilatun jiddan ( kina da kyau sosai)
HalnastaWi'u annakuna sahibain ( zamu iya zama abokai?).
?an dariyar ya?e nayi dan a lokacin bansan me yake nufi da kalmar ba. Sima da murmushin ya bini. Sima kuma sai zungurata yake yi, nayi banza dashi.
A bakin ?aton kanti muka tsaya ko ina lantarki, sai hada_hada akeyi kamar rana. Ni dai ina biye da su Faty zungui_zungui. Wannan abokin saurayi nata ko yaya muka haWa idanu sai yayi mun murmushi. Ni dai illahirin jikina a mace yake, zuchiyata sai harbawa take yi.
Shagon gwala_gwalai muka shiga, abun mamaki saurayin Faty sai sawa yake yi ana cicciro sar?o?i manya_manya yana ta karawa a wuyan Faty. Da ?yar suka Wauki wata sar?a da Wankunne masu kyan gaske. Wannan aboki na saurayin Faty har za a mayar da sar?o?in a hallahesu, sai ya sa hannu ya Wauki wata madaidaiciyar sar?a mai mannen Wan kunne, yace da me shagon.
" Kam haza?" ( Nawa wannan) Ya tambayi me shagon, ya faWa mishi kuWin. KuWi ya zaro a aljihunshi ya biya kuWin sarkar. Aka sa sar?o?i biyu a leda daban_daban muka fito. Daga nan sai muka wuce wani gidan cin abinci mai haWe da Wakunan kwana. Gurasa ce aka kawo mana da nono da ake dangwalar gurasar dashi, sai shinkafa kaza ( chicken biryani).
Ni dai duk a takure nake ainun, ga kallo na masifa. Faty kuwa sai taSe_taSensu suke yi ita da saurayin nata, Sima kuwa a teburin wasu matasan larabawa yaje ya zauna abinshi, daga ?arshe ma suka zame suka barmu daga ni sai Yariman kallo da murmushi ( sunan dana raWa mishi kenan)
"Ma sa'alti nis mi " ( Baki tambayeni sunana ba ?an mata).
Mafi arabiya ( ban iya larabci ba) Na faWa mishi.
"HalnastaWi'ina antata kallami bil guggati ingiliziyya? ( Kin iya turanci to) Ya tambayeni yana ?ure ni da idanu.
?alil_?alil ( KaWan_kaWan)
"HalnastaWi'u hannata kallam al'an ( Yanzu zamu iyayin magana)?
Na'am ( E) Na faWa a gajarce.
"What bring's you to this country? ( Me ya kawoki wannan ?asar)? Ya tambayeni tare da bani dukkan nutsuwarshi.
I came to work ( Nazo aiki) Na sake amsashi cike da ?osawar tambayarshi.
" Wich tabe of work ( Wanne irin aiki?)" Na yi shiru domin bansan ma me zance mishi ba. Tambayoyin sun mun yawa, daga haWuwa sai ya titsiyeni da tilin tambayoyi. Ina cikin zancan zuchi sai ga Faty ta ?araso tana gyara zaman rigarta.
"Yi ha?uri na barki kina jira. Amman nasan Salim uban magana da bin diddigi bazai bar bakin ki ya huta ba. Dan ?ila har kakanki na huWu ya tambayi sunanshi ko? Dariya ta bani sosai, haka dole na Wan dara kaWan. Saurayinta ne ya ?araso shima sai gyare_gyare yake yi. Bamu muka koma gida ba sai wajajen biyun dare. Har mun fito a motar Salem ya biyo mu. Ledar wannan sar?ar zinare ya mu?o mun. Tare da gyaWa mun kai halamar in karSa. Faty na kalla itama taimun nuni da in karSa. Hannu nasa na amsa nace.
Thank you very much ( Nagode sosai). Sai yai murmushi yace.
HalnastaWi'u annakuna sahibain? (Zamu iya zama abokai) Ya tambayeni. Cike da ?osawa nace.
Na'am" Sai naga yayi wani Wan ihu tare da dam?e hannayenshi bibbiyu. Ni dai haka na Wingisa na shige ciki. Faty kuma a wajen na barsu ko me suke taunawa ohon musu. ?aki na faWa ina mayar da numfashi na. Ban wani jima da shigowa ba su Faty suka shigo tana dariya.
"Kakarki ta yanke sa?a Iyabo. In dai neman kuWi kika shigo ?asarnan da zummar yi. Albishirinki ga mijin Aure sukutum kin samu. Salim yace dani in mi?a soyayyarshi gareki, kuma a yadda ya nuna wallahi sonki yake yi. Kinga kuWi ya bani yace in baki kiyi siyayya" KuWin ta mi?o mun. Wanda a lokacin wannan kuWi in aka canjasu izuwa kuWi namu na gida najeriya zai iya kaiwa dubu Wari. Dubu Wari me darajar fin million Waya a wannan zamanin da kuWi basu da albarka. To a lokacin kuWi babbane dubu Wari, baki na ri?e nace.
Ke Faty bazan karSi waWannan kuWin ba ko ba gaskiya ba? Domin bazai samu soyayyataba bazan iya aurenshi ba. Na baro masoyina a ?asata, ina da yara, iyaye, ?an uwa. Wannan sar?ar ma cike nake da taraddadin karSarta.
Da ?yar Faty ta shawo kaina na yarda na amshi kuWi da sar?ar, dan na mi?a mata nace ta mayar mishi ma ni bana so.
"Sar?ar ki saka a wuyanki da'iman kar kiyi wasarere da'ita dan sai a sace. KuWi kuma ki adana abinki. Amman wallahi da nice Salim yace yana so da aure, da a mugun guje zan aureshi in watsar da rayuwarnan da nake ciki. Ke kuwa har wanne irin miji kika tanadarma kanki a gida najeriya da kika ?i amincewa da Salim? Mazan mu sun banbanta da mazan Larabawa, ina miki kwaWayin shiga cikin babbar daular da har muma zamu dangwali arziki. Akwai Alawiyya data zauna tare dani Balarabe take aure,itama daga Najeriya tazo aikatau, ya ganta tana aiki a gidansu kamar wasa ya aureta yaransu biyu du maza. Duk shekara iyayenta da ?annenta suna zuwa aikin Hajji, iyayenta sun zama masu arziki. Iyabo ki zauna ki nutsu tsam babu fa wanda ya?i daWi" Ni dai nayi jigum inata faman jujjuya maganganun a kaina amman kaina ya?i Wauka. Soyayyar Yaya Hamma kawai nake ji tana dukan raina, ina kuma hasaso dimuwar da zai shiga in labarin soyayyata ko aurena da salim ya je kunnuwansu. Wata zuchiyar tace dani.
"Ki tsaya kallon ruwa kwaWo yai miki ?afa. Kul ki yi nazari dan gudun yin ba wan ba ?anin. Ki ?i Salim, ki koma Najeriya batun soyayyarki da Hamma yasha ruwa, ko kiga Daso a gidanshi tunda dama ba furta miki kalmar so yayi ba. Ba wani al?awari yardadde ku ka yi ba." Sai naji gabana yana dokawa da ?arfi. Ni dai ji kawai nayi asuba tayi ina daga zaunannan ko kwanciya ban yi ba. Ina yin Sallah saina kwanta bacci. A cikin baccin naji ana WaWamun duka, ina buWe idanuna muka haWa idanu da Hajiya.
"Maza tashi ki haWo kayanki, an turo mota zaki koma bakin aikinki." Bani da zaSi haka na haWa kayana na fito tsamo_tsamo. A fitowata sai gani ga Uwani kaciSus. Tayi ba?i idanunta yayi zuru_zuru. Yanayin yadda na ganta a zahirin gaskiya hankali yayi matu?ar tashi. Hannun juna muka kama. BuWar bakin Uwani maganarta ta farko tace.
"Allah yayi zamu gana ne Iyabo. Amman kinga daga nan Najeriya zan koma, inaso in mutu a ?asata cikin dangina da gatana." Kuka na fashe dashi nace.
Uwani ki zauna a wajen Faty ki bani lokaci zan dawo bazaki koma ke kaWai ba Uwani."
"Dalla wuce ni ki bani waje, zaki tsayar dasu kina baiwa" Cewar Hajiya. Ina kuka ina waigen Uwani har gaban motar gidan aikina.
Uwani ki mun al?awarin ba zaki tafi ki barni ba" Ina faWar haka na shiga mota.
Ya ilahi. Azaba, damuwa, ciwon baya dana ?irji babu irin wanda a ciki ban WanWaneshi ba. Ga tunani Uwani daya addabi ruhina.
' MRS BUKHARI
Su iyabo suna ganin jalala

Aimun hakuri yanzu kam na dawo gadan_gadan har saina gama labarin da izinin Allah.=?O?


[06/08, 9:35 am] BADI'AT IBRAHIM: *Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo????      

                  ! " # $ % & ' ( ) * + , - . / 0 1 2 3 4 5 6 7 8 9 : ; < = > ? @ A B C D E F G H I J K L M N O P Q R S T U V W X Y Z [ \ ] ^ _ ` a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z { | } ~  ? muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230





ZEE MUSA COLLECTION =؃? Tana siyarda atamfofi da laces da shaddar da sauran kayan Yara da shoes and bags da material zee Musa collection ba, anan ta tsaya ba tana siyarda kayan kitchen da supplement da saurankayayakin masu inganci kaidai ka garzaya @&? @&?Kar ayi Babu Kai ko ka tuntibeta ta wannan number din kamar=???=???08029882667 nagodee =؃? NAMA YA DAHU....
ROMO ?ANYE
GAWURTATTU UKU
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI


13

Sannan ga wani irin ?unci daya aureni ko da yaushe saina zubar da hawaye. Zuchiyata Waci take yi mun ainun. Nayi iya yina dan ganin nabar wannan gidan aikin. Wallahi abun yaci tura, sun?i saurarata fu, sai suturu da Wan kuWi suke bani. Dan a zahiri basu da matsala barsu dai da fi'ili irinna tsofaffi. Haka na share wata huWu, a lokacin harna fidda ran barin gidan, na kuma san Uwani ta riga da ta tafi Najeriya ta huta abunta. Sai fa in keSe kaina inta aikin kuka. Ana haka tsohuwar da nake ma aiki tazo ta sameni a kitchen tace in haWa kayana zata kaini wani gidan in zauna zasu tafi yawon buWe idanu ?asashen turawa wata biyu zasu yi. Na dubeta na Wan cakuWa mata larabcin ina nunar mata ta mayar dani can inda ta Wakkoni ni Najeriya zani. Ai nan ta shiga faWa tana zagina. Shine take faWamun Hajiya ce tace karta barni in sake komawa gidan, ta siyar dani sun biyata kuWina dan haka na zama baiwarsu wacce suke da iko da'ita. Kunji wata ?ar duma_dumar fitina. Wasu zafafan hawayene suka gangaro a kumatuna take na soma ambaton Allah. Na kwashe kayana tsab na bi bayansu. Ina bayan mota a zaune ina ambaton Allah. Gabana yanata tsananta faWuwa dai haka. To da safe ne lokacin, amman bamu muka isa Wan ?auyannan ba sai wajajen sha Wayan dare.
Wani ?auyene me kyau muk iso, gasu da awaki masu ?oshi da buzu buzun gashi. Wani gidan laka muka shiga, ta cikin gidan me kyau an ?awatashi da abubbuwan gargajiya masu ?awa. Babban falon gidan wata iriyar kujerar larabawace wacce babu katako, kamar fulo take irin manyannan da bango ake jinginata. Da wasu riWa_riWan Mata naci karo suna zazzaune. Sai naga wata ba?ar yarinya a cinyar wata balarabiya. Yarinyar zata kai shekaru sha takwas haka, da na Wauka ?ar Najeriya ce, ashe irin ba?a?en kenya ne. Gata da buWaWWen idanu. Abinda ya tsoratani yarinya babu kaya a jikinta daga ita sai Wan diras da rigar nono, shigowarmu ne balarabiyar ta cire hannunta daga rigar maman yarinyar. Sai naji duk na ruWe hankalina ya tashi ainun.
Nan duk suka mi?e suna ma iyayen gidana sannu da zuwa. ?aya daga cikin matan ta nuna mun wajen zama, na Wan dofana jikina. Madara aka kawo mana da romon nama babu magi sai warin tafarkuwa kawai. In da sabo na saba da wannan cima. Ni dai dan tsoro nace na ?oshi. Iyayen gidana suka Wan taSa dai haka, kana suka fice abinsu.?aya daga cikin larabawan sai ta mun maganar kurame tana mun nuni da in Wakko kayana muje ta kaini Waki. Na bi bayanta zungui_zungui har zuwa wani Waki madaiaici da gado, harda durowar ajjiye kaya me kyau. Da larabci tace dani.
"Wannan shine Wakin ki da safe zan zaga dake kiga aiyukan da zaki dinga yi. Zamu biyaki sosai. Kuma zamu siyo miki kayan sawa bama son ?azanta muna yawan yin ba?i sannan bama son hijabi, iyakarki dashi Sallah, irin wannan kayan zaki dinga sawa." Ta nuna mun zatinta. Gajeren wandone mai kwalliyar tsagu hagu da dama, sai ficiciyar rigarshi ko hannu babu duka mamanta a waje fa suke. A daren ranar na shiga damuwa mai tarin yawa. Bayan na rama sallolina ina zaune ina ro?on Allah sai ga wannan baiwar Allah ta shigo.
"Ga kaya ki saka, saiki sameni a falo, zan Kai ki kitchen ki dafa ma ba?inmu Shayi" Kai na gyaWa mata kaina kawai. A lokacin Waya na dare zata yi. Ban Waki na shiga nayi wanka na fito. Ina buWe kayan sai naga wata yaloluwar riga gajera mai hannun shimi sai hular gashi. Na juya rigarnan yafi sau a ?irga, da ?yar na saka yadda ta fitomun da zatina sai naji kunya du ta kamani rigar ta matseni ainun iyakarta kuma guiwa. Ina tsaye wannan balarabiya ta shigo. Nayi sauri na kifa wannan hular gashi a kaina. Takowa tayi kusa dani tana ?amshi cikin harshen larabci tace.
"Kinyi kyau ?ar aiki. Dole a haka zaki dinga aiki a gidannan. Wuce muje in nuna miki kitchen" sim_ sim_ sim nabi bayanta har zuwa kitchen. Kayan shayin da kofuna duk dai ta nuna mun duk yadda zanyi. Na Waura shayin sai na soma wanke_wanke dan naga uban wanke_wanken dake kitchen Win sai naji gara in yishi in rage aikina na gobe. Shayi ya dahu na zuba a wata ?atuwar buta mai kofuna guda sha biyu harda tiranta. Na Wauka ina tafe ina harWewa gabana sai faWuwa yake yi. Tun kafin in ?arasa falon nakejin wa?ar larabawa na tashi, ga ihun mata inaji. Na jima a tsaye ina tunanin taya zan ratsa cikin mutane a haka. Ina hawaye na shiga. Kutsa kan da zanyi naga mata cike da falon. Wasu suna tsaye sunata rawa, kuma fa daga su sai rigar mama da Wan diras masu wasu wawalniya sai rawar ?ugu suke yi. Wasu kuma suna zaune a kujeru suna ta shafar jikin junansu. Wani tashin hankali da na gani anayi, wallahi ba shiri na dire tiran shayin na zura a guje sai Wakina. Na fige hular gashinnan na dur?usa ina kukan tashin hankali. A fusace naji an buWe ?ofar Wakin, wannan dai wacce ta bani kayane. Cikin zafin nama ta zabgamun mari ashe wai na fasa kofi ajjiye tirannan da nayi da ?arfi. Ta dinga zagina tana mun barazana masu nauyiin faWe. Haka ta figeni bata sakeni ba sai a tsa?iyar falonnan. Jikina na rawa na dinga binsu da shayi, wasu su Wauka, wasu su Waga mun hannu. Kunji wata ?addara kuma. Dana dinga aikin dafa shayi sai wajajen ukun dare suka barni naje na kwanta.
Idona ?yam kamar an soya gyaWa. Abubbuwan da naga mata nayi a tsakankanin junansu ne ya tsaya mun daram a raina. Kenan nan gidan ?an maWigone, ko gidan karuwaine aka kawoni? Ni dai cikina ya Wuri ruwa, akan sallaya na kwana ina ro?on Allah ya kareni. Da asuba inayin Sallah na tsiri aikin gidan ko ina kaca_kaca. Sai kwashe rigunan Mama da Wan diras nake. Na samu leda na tattare na gyara ko'ina na tsabtace komai, wajajen sha Wayan rana na dafa tea na haWa da biredi na karya. Har wannan lokacin babu wanda ya fito ni kaWai naketa Suruntuna, sai wata ?atuwar mage da take ta guje gujemta ita kaWai. Bayin Allah'annan basu suka fito ba sai wajajen ?arfe biyu da rabi na rana. Mutum biyu suka zauna, sauran huWun suna tsaye sunyi shigar banzar data wuce ?a'ida sai suka Waura abaya a saman kayan.
"Zamu fita, kafin mu dawo kiyi abinci, kuma ki gyara mana Waki, wanki ma duk yananan mun tara" Cewar Waya daga cikin matan da naji ana kiranta Basma. Da harshen larabci take maganar. Tana dasa aya suka fice. Biyun dake zaune a kujera suna kallon wani shiri na batsa suka ce in haWo musu Karin kumallo. Da sauri na fita, matane a cikin akwatin talabijin Win sirara suna rawa. Ni dai ina hawaye na dafo musu shayi na turara musu gurasa na kai musu. ?akunan kwanansu na wuce, nan na shiga aiki ka'in da na'in dan Komai a zaune yake daram, ni na kintsa komai. Na buWe sib duk na hallage musu dogayen rugunansu. Ina wannan aikin fa na kunna injin wanki ina wankewa ina busarwa. Sai la'asar na kammala. Ba zama na soma guga, ga girki ina tashi ina dubawa, kafin magriba dai na gama komai, da nayi Sallah sai na Wan kwanta. GabSaina babu inda baya nishin ciwo. ?ofar Wakin aka turo da ?arfi. Idanuna na sauke ganin irin kallon maitar da take yi mun tamkar mage taga Wanyen kifi. A hankali take takowa duk takunta sai inji gabana ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login