Showing 168001 words to 171000 words out of 270738 words

Chapter 57 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

ido. Narantse da Allah idona idon Hama saina sabautata na nakasa wani shashe na jikinta in da daWi sai taji" BaWWo tace.
"Koni Wazu dana koma gida da safe saida mukai rikici sosai da'ita. Yuguda ne ya jayeni zuwa Waki naso in daketa ne, amman ban samu dama ba. Na barota a gidan ita da Daso tsohuwar munafuka, ita take kaita wajen bokaye tun kina Makka lokacin"
Ni dai ina zaune ina shan shayi, duk wacce tayi magana in kalleta. Sun Wauka da zafi. Ni inata gwada musu abi komai a hankali abinda ha?uri bai bayar ba, tashin hankali bai isa ya bayar ba. Ina gama shan tean Uwani ta zubo mun jallof Win shinkafa mai bushasshen kifi. Loma biyu kawai na iya turawa na danne da ruwa. Ruwan hannuna na ?arewa aka ciremun saina fita nayi alwala ina daga zaune a dadduma na soma rama sallolin da ake bina. Ban idar da sallar ba saiga Yaya Hamma Yafendo ta tasoshi gaba sunzo. Suka gaisa da Uwani ba yadda suka sababa, dan a da?ile yake magana, kuma ya cusa hancinshi a cikin rawanin daya naWe kanshi dashi. Uwani kuwa sai harara take zabga mishi tana mai kallon wula?anci.
Ina sallamewa na Wago na dubeshi, sai naga ya sake mun kyau. Shima idonshi yana kaina bai Wauke ba.
"Sannu yaya jikin naki, ashe baki da lafiya?" Nan Yafendo ta shiga yi mishi faWa da yare, sai ruwan faWa take yi inaji tana ambaton Hama dai. Shuru yayi baice mata komai ba. Uwani da BaWWo sai ha?uri suke bayarwa, ni dashi munyi shiru muna kallon juna, ina hango tausayina a cikin ?wayar idanunshi. A cikin kallon ?udan da muke yima juna a zuchiyata ina ro?on Allah ya karya mugun asirin da Hama tayi mana domin mu samu zaman lafiya"
Ana cikin haka likita ya shigo da takaddar sallama ya mi?ama Hamma. Jiki a mace ya fita. Likitan ya dawo da dubanshi gareni.
"Jabu mun sallameki. Amman duk bayan kwana talatin zaki ci gaba da zuwa muna duba lafiyar idanun naki. Zamu Wauraki akan maganin Wigawa safe, rana, dare. Sannan ki guji gasken rana, kuma karki dinga jagwalgwala idanun. In sha Allah karku saka damuwa a zuchiyoyinku idon zai warke, ba mutuwa yayi ba, matsalace kawai amman indai muka Waurata bisa magani zai farfaWo da jijiyoyin idanun da suka sandare. Wannan taruwar jinin ita kuma ba wata matsala bane da sannu zai washe" Haka dai wannan likita yaita ?arfafani da bani shawarwari.
Yaya Hamma yana dawowa daga biyan kuWin sallama, ya mi?o ma BaWWo ledar magunguna, suka harhaWa kaya muka fito. A mota ya Wauramu ya biya kuWin. Mu muka kama hanya, shi kuma ya koma bakin aikinshi.
Ga ciwo ga rashin kyan hanya. Bamu muka isa jaSSi ba sai yamma sakaliya. A tsakar gidan duk muka samu matan gidan dawowarsu daga talla kenan. Hama na wanke_wanken kwanukan tuwon jiya tana ganinmu ta wani taSe baki. Uwani na ri?e dani wallahi ban ankaraba naga kan Hama a cikin bokitin ruwan wanke_wanke Uwani ta dulmiya mata. Da ?yar Hama ta samu ta kwaci kanta dambe ya kaure na tashin hankali tsakanin Uwani da Hama. Matan gidan sun kasa raba wannan faWa dan Uwani ta mahaukaci tayi musu, duk wanda yazo kusanta saita gabWa mishi kwano. Saida fa ma?ota suka cika gidan wannan faWa ya rabu da ?yar. Duk Uwani ta fashe ma Hama Baki, har nono uwani ta ri?e ma Hama kamar zata tsige mata shi, Hama sai ihu take faman yi. Ita kuma Hama ta gama yakushe ma uwani fuska sai jini suke zubarwa.
"Wallahi tun wuri kije ki tone asirin da kika ma Jabu. Shegiya muguwa mai ba?ar zuchiya kawai, bagidajiya. Ku kuma munafukai ?an iska ?yaleku Jabu tayi wallahi dani nake aure a gidannan duk saina saisaita muku zama."
Hama dai babu bakin Magana sai haki take ta famanyi. Dan iyakar dakuwa wallahi ta daku ainun. Da ?yar matan unguwa suka tunkuWa Uwani Wakina. Yafendo ta dubeni tace.
"Jeki Jabu ki kwanta ki huta. Ke kuma Hama ki tattara ki koma gidanku. Kuma kiyi gaggawar karya asirin da kika yi mata. Ki sani Jabu Wiyatace ko a gidan wani take aure sai inda ?arfina ya ?are wajen ?watar mata hakkinta. Balle kuma Wana take aure. Kece bare a cikinmu dan haka kiyi gaggawar ficewa a gidannan"
Ni dai naji daWin dukan da Hama tasha, kuma raina yayi fari da hukuncin da Yafendo ta yanke. ?aki na shiga na samu Uwani sai fito da kayan Wakina take yi.
"Iyabo ga kujera a tsakar gida ki zauna akai ko ki kwanta. Saina caje Wakinnan tsab na za?ulo abinda aka ajjiye a Wakin."
Zama nayi a kujerar ina kallonsu ita da BaWWo sai za?ule za?ule suke yi, amman fa an fitar da gabaki Waya kayan Wakin babu komai. Uwani ta mi?o mun fulo, kafin in amsa sai naga ta cire fulon a riga. Hmm mutum abun tsoro saiga fulo a Wan farke. Uwani da ?arfi ta kama fulon ta yage saiga jar laya a ciki. Ba shiri na mi?e na shiga Wakin bakina a buWe"
"Kingani ba Iyabo. Lallai wannan kishiyar taki tsinanniyace. Ya tabbata ita tayi asirin rabaki da Hamma harya dikeki haka. To Alhamdulillah asirinta ya tonu, kuma na rama miki dukan da tai miki itama yanzu zanje in kuma cin ubanta"
Zabura uwani tayi, nayi saurin tarota da ?yar uwani ta yarda ta ha?ura ta bar Hama haka.
Uwani yanzu yaya zamu yi da wannan layar to?"
"BuWewa zamu yi, mu ?ona komu jefata a masai" BaWWo tace.
"A jefa a masai kawai basai an buWeba, ni tsoro nake ji. Amman a nuna ma Yafendo tukunna" Nayi carab nace.
A'a kar a nuna mata. Hankalinta zai tashi da yawa. Kuma ?ila hakan yasa ta tursasa Hamma ya sau matarshi"
Wata uwar harara Uwani ta bini dashi tace.
"Au ke kinfi so ku zauna tare, an ganota ta nan taje ta kuma ?ullo sabon asirin da bakisan ma ko rayuwar zata rabaki da'ita ba. Wai bake kika ce mun kinsha kama garukan magani a ruwan wankanku, ko banWaki ba, bake kika faWamun ko abincinta ran girkinta taki miyar sai an barbaWo miki magani ba. Iyabo anya kinsan ciwon kanki kuwa?"
Uwani tabalbalin kenan ?awar faWa da daWi. Murmusawa nayi ina hawaye.
Uwani bawa mai cikakken imana yadda yake da ?addara imma mummuna, imma kyakkyawa. Na daga cikin sunnar rayuwa, rayuwa bata taSa tafiya face sunyi kafaWa da kafaWa da matsaloli tari daban_daban. Ni bazan so in kashe auren Hama ba in Wauketa daga kan yaranta ba. Duk mummunan halina bazan so Hama ta fitar dani a gidana ba. Wallahi in halinta ne dama ki rubuta ki ajiye zata kuma. Watarana shi sha?undun Winne zai kamata da idonshi. Anan yana da damar zama da'ita ko rabuwa da'ita."
"Ahh haba dan Allah? Ai kamata yayi a mayar da layar cikin fulon kawai. Kinga watarana Hamman da kanshi zai gano layar" Dariyar dole tasani, itama duk da a cikin Sacin rai take saida ta dara. Mi?o mun layar tayi da bismillah a bakina na karSa na jefa a masan gidan. Alwala nayi a bakin rijiya na wuce bukkar Yafendo na yi sallar magriba da Isha. Nasha magunguna, na Wiga na idon. Yafendo ta dure mun tuwo tace.
"Maza ki daure kici tuwon Jabu. Sai kiyi kwanciyarki, in bacci ma ya Waukeki sai ki kwana abunki.
Ina tsaka da cin tuwon Yaya Hamma, da Haruna mijin Safiya suka shigo. Gabaki Waya hankalin Yaya Hamma a kaina yake gaba Waya.
Zama yayi yana fuskantata, Wagowa nayi muka haWa idanu. Kallon da yake yi mini mai cike da fassarorine masu dama, sa?one daga zuchiya zuwa ga zuchiyar da ake so da ?auna.
"Yaya jikin naki, ki cire hannu a tuwon bari in siyo miki nama ki ci" A jejjere yayi maganar cike da kulawa tsantsa. Idanu na lumshe a raina nace.
Tsarki ya tabbata ga Ubangijin daya kuSutar da Annabi Yusuf daga cikin rijiya. Kuma yasa wuta ta zama ni'ima ga Babanmu Annabi Ibrahim."
"Dada bari inje yanzu zan dawo zan kawo ma Jabu nama ne" Ya fice da sauri ba tare da yaji me Yafendo zata ce ba. Murmushin farin ciki naga tana yi. Niko farin cikin da nake ciki bazaima musaltuba sam, sai ajjiyar zuchiya nake saukewa. Yaran Hama ne suka shigo. Mai sunan Yafendo ri?e data goyen, ta tsakiyan na biye dasu ashe Hama bata tafi da'ita ba. KarSarta Yafendo tayi ta goya su kuma ta zuba musu tuwo suka zauna suna ci.
"Assalamu alaikum. Yafendo sannunku." Cewar Uwani kenan tana daga bakin ?ofa.
"Yauwa am Uwani. Kun gama kwalimar ne?"
"E mun gama shine nazo kiran Jabu ta kwanta"
"Gaskiya ne. Jabu kije ki kwanta, kar ki tayarma da mijinki wata maganar Sacin rai. Kibi dashi kamar babu abinda ya faru. Sauran ki barmun a hannuna. Tashi kije Allah ya ?ara karewa" Kaina a ?asa nace.
To Shikenan Yafendo saida safe, Haruna saida safe" Haruna dake zaune tunda ya shigo baice komai ba yace.
"Allah ya ?ara sau?i, ki yi haquri da abinda ya faru. Bamu da shaidar dukan mace a gidannan. Akwai dai wata ma?ar?ashiya a ?asa, kinsan sha'aninku na mata sai ha?uri. Na dawo tun daga hanya aka tareni ake faWamun wai anyi dambe gagarumi a gidannan wai dake da Hama. Yaya Hamma ma an bashi labari har tafiyar Hama gida duk yaji." Murmushi nayi nace.
Nagode Haruna. Sai da safe" Nai musu sallama nabi bayan Uwani har zuwa Wakina. Sun kuma sake ma kan gadon nawa wajen zama. Kwanciyata ke da wuya muka jiyo sallamar Yaya Hamma ya shigo tare da abokinshi BaWejo. Waje Uwani ta basu suka zauna.
"Ga wannan naman Uwani kuci ke da Jabu." Uwani tasa hannu ta karSi ledar. Mayafi na sako na fito daga cikin labulen da gadona ke ciki muka gaisa da BaWejo. Shiru ya Wan biyo baya can dai BaWejo yace.
"Jabu, ni bansanma ta ina zamu soma baki ha?uri ba. Amman duk da haka kiyi ha?uri abinda ya faru dan Allah ki Waukeshi kamar ba'aiba. Ni wallahi da badan Hamma da bakinshi ya labartamun abinda ya faru ba. Al?ur'an da duk wanda ya faWa mun wannan maganar bazan yarda ba. Shi kanshi yace baisan sanda abun ya faru ba. Kiyi ha?uri ki mishi afuwa dan Allah. Ki dubi girman ?an uwantaka da soyayyar da Hamma yake yi miki kiyi ha?uri. Sannan naji labarin iftila'in daya afka ma daddobinki. Allah yasa da abinda ya tare. Munji labarin faWan daya Salle a tsakanin Hama da ?awarki Uwani. Uwani ayi ha?uri dai dan Allah koma me ake tunani bazai wuce zargiba. Ita kuma Hama koma me zata yi a wannan gaSar bazai wuce kishi ko zigazigin ?awaye ba." BaWejo ya daWe yana tausata. Mai gayya mai aikin yayi tsamo_tsamo duk kunyata ta lulluSeshi. Ni dai nayi Wan guntun murmushi nace.
Babu komai BaWejo wallahi na yafe. Kuma wannan abun daya faru bai rage son da nake yima Hamma ba saima ?aruwa da yayi. Tunda har yasan yayi laifi ya kuma Wakkoka dan kawai a bani ha?uri na ha?ura. Batun dabbobi kuma Allah yasa da abinda suka tare" Naja bakina na tsuke. Ajjiyar zuchiya Yaya Hamma ya sauke a sirrance. Shima ha?urin ya kuma jaddamun dai, nace komai ya wuce.
"To komai ya wuce Hamma. Ina mai baka hakuri a bisa dukan da naima matarka. Dokin zuchiyane yasa har abinda zai faru ya faru. Saimu haWu mu yafi juna" Cewar Uwani kenan. Yaya Hamma yace.
"Ai babu komai daliline nasan dole yasa faruwan hakan."
Nan BaWejo yayi mana sallama, Yaya Hamma ya tafi rakashi yace mun daga nan zai je yaba Yafendo ha?uri akan laifin da ya aikata. Kuma ya bata ha?uri Hama ta dawo Wakinta. Ruwan tea Uwani ta dafo mana muka baje tsirannan.
"Iyabo naga akwatin aurenki a mugun yashe. Nace kyautar da kayan kika yi, kome kikayi ke ko da su?" Nadai san kala huWu kika bani in dinko miki, kuma na tawo dasu ma an daWe da Winkawa.
Mamaki dam fuskata na dubeta. Bance komai ba na mi?e naje na buWe akwatunan kusan rabin kayan babu. Da hanzari na buWe sib na Wakko akwatin ?arfen da kuWina suke ciki. Dama tunda na Wakko naga kwaWon a Salle gabana ya faWi. Babu ko ficika a ciki. Salati kawai na shiga jejjerowa ina jijjiga kai Hama naga halama so take ta sabauta mun rayuwata.
Uwani ce ta iso inda nake da sauri.
Uwani harda kuWaWena masu yawa duk kinga an kwashe mun. Wallahi nasan kuma Hama ce zata yi mun wannan aikin. Har kayan akwatinma itace zata kwashe. Illar rashin ?ofa kenan. Dole Yaya Hamma yaimun ?ofa gaskiya. Yanzu Shikenan fa ta kas??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????sarani gabaki Waya jarina ya ruguje murus" munfi minti talatin a Zazzaune muna jimami. A cikin wannan halin Yaya Hamma yazo ya samemu, cikin tashin hankali yake tambayar meke faruwa. Uwani ta mi?e ta nufi hanyar waje.
"Matarka zata maka bayanin abinda ke faruwa. Ni kam saida safenku."
Tana fita ya dawo kusa dani, ganin duk ya ruWe na fashe mishi da kukan ba?in ciki wanda ya sake sukurkutashi. Sai kuma ya mugun bani tausayi har sauya launi idonshi yayi.
"Jabu kiyi ha?uri in akan abinda nayi miki ne. In akwai wani abun ki sanar dani dan Allah" Nan cikin kuka na faWa mishi satar da akaimun. Kai tsaye ban hala?anta satar da matarshi ba. Kai ya girgiza yace.
"In dan akan wannan ne kike wannan kukan gashi ke ba cikakkiyar lafiya ba. Kiyi shiru ni zan biyaki kuWin da aka sace miki, da kuWin kayan da aka sace mikin Shikenan in anyi hakan kukan zai ?are? Ko nawa aka sace miki kuWinki bazai yi ciwon kai ba zan biyaki"
FaWawa nayi ?irjinshi ina share hawayena tare da kuma shigewa jikinshi. Danna lura saifa nayi da gaske zan iya zaman aure a ?auyannan. Jibi yarinya ?ar ?auye duk ta hautsina mun lissafi, ta kwance mun notukan kayina.
A wannan daren ni naga soyayya da tattali ra'ayul aini.
To anan nake cewa sai Allah ya kaimu ranar Talata kuma dan ranar monday akwai hutun maulidi oga na gida ba zaku samu posting ba sai ya koma aiki talata.
MRS BUKHARI


ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230

NAMA YA DAHU...
ROMO ?ANYE

BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA UKU (9)


Takai:


Ba shiri Shafa ta bar zancan ganin yadda Gwadabe ya Sata rai.
"Munga tsaraba an gode Allah ya ?ara buWi. Duk an rarraba ma kowa. Sannan kaima Yaya Bara'u godiya tunda muka shigo Takai kullum sai an aiko su Toye da ?unshin tsire ko balango" Bai amsaba ya mi?e tsaye.
"Bara'u muje ko? Zamu tafi sai da safe. Gobe zanyi wata ?ar tafiya amman a goben zamu dawo, ina bu?atar adda'a " Ya ciro kuWi a ajjihunshi ya bata.
"Ga wannan nasan ba zaki rasa abun saye ba. Gobe kije


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login