Showing 186001 words to 189000 words out of 270738 words

Chapter 63 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

tace zata tafi dashi ta wanko Yusufu ya kawo mata. A tsakar gidan muka sameta tanata she?a amai uwargidan tana kanta tana faWa akan tana musu ?azanta kamar a kanta aka soma ciki bayan ta shigo gidan ta gansu da ?a?ansu. Ta inda matarnan take shiga ba tanan take fita ba. Mu dai bamu ce komai ba Uwani ta gyara wajen ta zuba ma Cubu ruwa ta wanke mata fuska ta kamota suka dawo tabarma ta saka mata fulo ta kwantar da'ita."
Sannu Cubu. Zan yima Dada magana a turo miki ko Hassanan Hari ta Wan dinga taimaka miki, tunda Jatau ya ba Dada ita ba'a barki ke kaWai ba. BaWWo zata dinga zuwa dubaki akai_akai Allah ya ?ara sau?i "
Mu kai ficewarmu ba tare dana amsa a sauka lafiyan da Kishiyar Cubu take mana ba. Muna tafe da Uwani munata tattauna matsalolin da mata suke fuskanta a gidan aure, sai dai muce Allah ya kawo mana Wauki.
Da Sallama muka shiga gidan mai jego matan gidan ba kowa ko wacce ta tafi tallar Nono, sai wata tsohowa da inaga mai kula da mai jegonce.
"Maraba, ku shiga tana ciki me jegon"
Uwani ta ajjiye ?unshin kayan hannunta muka shiga muka samu mai jego a zaune tana ba jaririyarta Nono.
"Ah malama sannu da zuwa. Kinga kuwa yanzunnan Hama ta shigo taimun barka ta fita" Zama mu ka yi a tabarma ta mi?o mana jaririyar. Jikina a mugun mace nace.
Allah sarki ta shigo kenan sannu mai jego"
"E yau ta dawo ma?ota ma nata zuwa mata barka, ?an tsurku ma suna yi maganganu sai yawo suke. Baiwar Allah ina wuni?" Ta dubi Uwani da fara'a ta gaisheta. Ita kanta uwani jikinta a mace ta amsa.
"Lafiya lau ya jiki Allah ya raya abinda aka samu" Ni dai gurum nayi ina mamaki Yaya Hamma yasan matarshi zata dawo shine bai sanar dani ba. Hmm maza ho halinsu sai su. Jaririyar na mi?a ma Uwani ina tambayar me jegon
Gobe ne sunan ko?"
"E gobe ne Malama. Naji anata labarin magungunan da kika kawo da kayan kwalliya nima dan Allah inaso malama tunda nima Walibarki ce." Murmushin dole nayi nace.
To babu damuwa, gobe zan shigo da safe taya aikin abincin suna zan tawo miki dashi. Akwai Wan kunne da sar?a fella_fella in kina so"
MRS BUKHARI B4B

ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230

NAMA YA DAHU...
ROMO ?ANYE

BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA UKU (13)



IYABO

"Inaso Malama a tawo mun dasu in zaSa. Kuma inason jar hoda in akwai" Ta ?arashe zancan tana Dariya. Nima dariyar nayi mata na mi?e.
To Allah ya raya zan tawo miki dashi Uwani tawo muje ko?"
Muna fitowa sai ga matar BaWejo ta shigo barka.
"Ah Malama ashe kina nan, yanzu nake cewa in nayi barkar zan shigo miki mu samu muje mu dawo da wuri."
Kinganni nazo barka, muma dama daga nan gidanki zamu je, shiga kiyi barkan muna ?ofar gida"
Shiga tayi mu kuma mu kaima wannan tsohuwa sallama muka fito.
Uwani ina cikin matsala. Matsalata ta dawo" Uwani tace.
"Hamma ya faWa miki dama zata dawo ne?" Kai na girgiza mata halamar a.a ta kwashe da dariya tace.
"Maza mutananmu Wan munafurcinnan ba'a rabasu dashi. Ni damuwata Waya wannan halin da kike ciki ke kaWai zaki dinga kwana kenan? Bari inje in ajjiye wannan kayan wankin in fito tukunna."
Ni dai har Uwani taje ta dawo ina tsaye kamar gunki ina tunanin yadda za'ayi in kwana ni kaWai a wannan Wakin. Bazanma taSa iyawa bane wallahi sai dai Hamma yasan yadda zai yi dani ko mu haWu mu kwana tare a Waki Waya ba.
"Iyabo harna dawo baki ma san na dawo ba. Almurar da danginta sunata shigar mata da kaya. Harda sababbin kujeru na gani a tsakar gidan irin marasa hannunnan. Sai wani bina suke da ido, inajin shegiyar tana musu yare nasan dai gulma ce."
Fitowar matar BaWejo ne ya hanani tankawa muka rankaya inda zamu hau abun hawa.
"Ashe Hama har ta dawo? Jiya inajin BaWejo suna zancan dawowar tata da daddare da Hamma ya shigo. Akan maganar motar da zata je Webo kayanta" Namiji tuwon ?aya miyar allura, duk yadda kake da namiji in yaso yin munafurcinshi ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?sai yayi, shi da yace magani yaje ya sha a wajan BaWejo ashe ?aryace. Murmushi nayi nace.
E haka yake sanar dani batun dawowar tata nima." Babu daWi babu ragi naja bakina nayi shiru. Ina kan acaSa ina mamakin maza har muka isa wannan ?auye. Yau bamu tarar da layi sosai ba, malamin ya bani rubutu a gora, ya bani tofi shima a gora sai haya?in habbatussauda da yace dana ga dare yayi in banke Wakina dashi, bayan na gama komai sai in yi alwala in sha wannan rubutu, shi kuma tofin in tsiyaya in shafe jikina dashi in sha Allah matsalata ta kau. Godiya nayi mishi sosai muka sake kamo hanya kafin mu iso magriba har ta kawo kai.
Ina saka ?afata a ?ofar gidan Wago Wayar da zanyi in ajjiye a inda zan ajjiyen sai naga wani farin ?yalle. Allah ya taimakeni ban taka ba sai nayi tsalle na shiga gidan. Uwani ta kewaye ?yallen ta wuce. Allah al hakim wai wannan bala'in duk akan Wa namiji akeyinshi wai shin me na tare ma Hama ne da take haWa mun masifa da bala'i haka?" Uwani ce tai bismillah ta Wauki ?yallen muka shige. Ina jiyo surutun mata a kitchen anata shewa. BaWWo kuma fitowarta daga bukkarta kenan.
"Adda sannunku da dawowa. Ai kuwa yanzu wannan matar mai sarin kaya tazo nace mata bakya nan. Amman tace gobe da wuri ma zata zo dan nace mata kin kawo kaya." Wallahi in yi magana na kasa sakamakon haWa idanu da nayi da Hama. Taci uwar kwalliya ta sha sabuwar atamparta dal. Tayi wani irin kyau har ba?in ?unshi tasha hannu da ?afa, ga kitso an yarfa mata zai iya fin guda Wari ya zuba kawai a kafaWarta. Wani kishine ya tsargamun da ganin kyan da Hama tayi. Wanda yake da Hama banga abinda zaiyi da Iyabo ba, ba dai kyau na fuska dana fata ba sai dai diri da tsoka kawai za'abi. Ta gabana tazo ta wuce tana kwarkwasa da sabon filas dinta a hannunta.
Hama ashe har kin dawo tun Wazu, da Yaya Hamma ya faWamun nayi tunanin sai da yamma zaki dawo shi yasa ma ban ajjiye miki abinci ba, sannu da dawowa " Da sauri ta juyo ta kalleni, nifa da ?yar na danne kishina harna saurareta sai cemun tayi.
"Kinsan da dawowar kenan ya faWa miki ke?" Ai sai naji wani farin ciki dana lura kura zan kunto mishi.
Kwarai na sani sosai ma. Ai dani akaita komai har zuwa wajenki da yake yi nice nace ya dinga zuwa, ya kuma dinga miki kyauta" Ina faWar haka na yi shigewata Wakin BaWWo na ajjiye kayan magungunana, nayo alwala muka yi sallar la'asar, muna kan sallah akayi kiran magriba. Na idar ina zaune a dadduma na yi tagumi Uwani fa sai magana take mun na?i kulata.
"Adda akwai ruwan wanka a madafi a murhu ko zaki kwatsa ruwa?"
Zan watsa Baddo. Uwani wani tunanin na lula ina jinki ke dai bara in fito"
A gurguje nayo wankan haWe da alwala. Hama fa sai giggiwa take yi kamar sabuwar bera. Murmushi nayi a raina nace.
Yau zaki sha mamakina wallahi Allah saina saki zubar da hawaye zan nuna miki bariki yau." ?akin BaWWo na shiga nayi sallata a nitse duk ?uncin da nake ciki ya yaye, na jawo bokitin wannan tofi na soma amfani dashi sannan na shafa na wannan malamin.
Uwani tawo muje Wakina maci tuwon acan. BaWWo kiyi ha?uri in Yusufu yazo ki loda mishi wasu kayan ya kai gidan Dada na cika muku Waki da shirgi"
Hannun uwani naja muka fito, Hama na kofar Waki ta kafa ta tsare za'a amshi miji muka zo muka wuce da gaushina cike da kasko, da bismillah na shiga na lalubi tocilata a saman kujera na kunna haske ya game ko'ina uwani ta samu ?asa ta bararraje da tuwonta.
Zauna kici tuwon yau za'aga jarfa a gidannan uwani ke dai zaki sha labari. Haya?i na zuba a gaushi na tafi sib ina nemo kaya ina addu'a tsigar jikina sai tashi suke kaina na buWewa. Doguwar rigar gumama na saka mai baiyana shape gata da sulSi ta sama ta kamani tayi caras a jikin nawa, ta ?asa ya buWe ta baya daidai mazaunaina rigar tayi Ware_Ware saman mazaunaina. Na fesa turaruka kala_kala harda wanda ma ban taSa fesawaba na Saresu a kwali. BaWWo ce tayi sallama ta shigo da nono a hannunta ta dure a gaban Uwani.
"Adda Walibai sun gama cika fa ke muke jira yau naga harda sababbin fuska ma".
To BaWWo Yaya Hamma nake jira har yanzu naji shiru na jiyo Wuriyar su Nasiru amman shi har yanzu shiru" ?an murmusawa tayi tace.
"Ya dawo tun Wazu fa Adda. Ya jima a cikin gidanma ai" Murmushi nayi mata na fice na barta nan. Karatun kanshi baifi na minti talatin akayiba hankalina na Wakin su Hama da nake ta jiyo dariyarsu. Magunguna da kayan kwalliya dana fito musu dashi warwaso suka yi ma komai. Magani kam ya ?are tas in banda wanda na cire ma kaina, da wanda na cire ma BaWWo, da me jego. Kayan kwalliyarne su kai ragowa nai musu bayanin da bai wuce minti ashirin ba na sallamesu. Ina zaune a turmi ni da uwani da BaWWo muna hirarmu, yaya Hamma ya fito suka gaggaisa da su Uwani yace
"Jabu ina Waki ina jiranki" Ya nufi Wakina nabi bayanshi da uwar muguwar harara, na mi?e.
Sai da safenku Uwani ma ?arashe gobe"
Na shiga na sameshi a tsaye yama kasa zama ina kallonshi ai saina danna ihu na rungumeshi ?am na rufe idanduna ruf, basai na hau SarSarSar da jikina ba halamar matsanancin tsoro ba.
Gogan naku duk yabi ya rikice sai tambayata yake yi, wallahi na?i bashi amsa saima wasu surutai da sokiburutsun zance dana shiga yi mishi kamar zautacciya.
Zan mutu Shikenan zan mutu in barka, ga dan?a a cikina ashe babu rabon zaka Wauki Wanka wanda nice uwarshi ka yafe mun"
Naita Sarin zantuka ras fa nake nayi rantsuwar bai isa ya kwana a Wakin Hama bane yau inaso in nuna mata shegen birni gaba yake da shegen ?auye kuma shima duk bala'in kwaWayinshi saidai ya ha?ura.
Da ?yar Yaya Hamma ya iya jana zuwa bakin gado muka faWa gadon tare na wani sandare kamar na mutu.
Ai a guje ya danna a guje ya fita.
Idona na buWe nace.
KaWan ai ka gani ma ba kai munafuki ba.
Bai jima ba sai gashi ya dawo tare da Yafendo, da Hama, BaWWo da Uwani.
Ruwa ya yayyafa mun nayi ajjiyar zuchiya mai ?arfi, na?i buWe idanuna ma balle mu haWa idanu sai kuka.
"Allah ya bata lafiya. Yanzu abinda za'ayi kai ka kwana tare da'ita kaita mata adda'a inaga wannan abun harda junnu. Gobe sassafe zanje in karSo mata magani. Ku mu jenku. Jabu Allah ya tashi kafaWa. Allah yasa ba sabida juna biyun dake jikinta bane aljanu ke son shafarta ba" yaya Hamma inaji yana tambayar Yafendo dama juna biyu gareni shi bai sani ba? To kunsan kunya irinta fulani sai ma ta fice a madadin ta kulashi sai Uwani ce ta bashi amsa.
"Juna biyu gareta ai Hamma. Dan Allah ka kula da'ita gashi gobe ni zan koma da sai in zauna da'ita. Duk da dai tafi bukatarka fiye damu. BaWWo muje ko" Suka fice, duk ina ganin komai na ?an?ance idona duk ina kallonsu. Hama da Hamma ne suka rage a tsaye ta cika ta batse fam kallonshi tayi tace.
"Kana nufin a nan zaka kwana kenan alhalin kasan kwananane yau. Sannan kasan yaufa na dawo duk yadda kake cewa kayi kewata haka zakayi mun?" Ta ?arashe maganar tana huci. Kallonta yayi ranshi a Sace yace.
"Amman ba zaki tausayama halin da Jabu take ciki ba? Firgita fa take yi kina gani a gabanki fa na yafa mata ruwa ta farfaWo zan tafi in barta a wannan halinne ga juna biyu a jikinta? Kuma a gabanki Dada tace ke kiyi ha?uri lalurace kema inya kamaki na tabbatar Jabu zata iya bar miki kwananta. Me yasa kike haka?" Tsaki ta doka tace.
"Munafurcin banza da wofi, akanta aka soma juna biyu ne Hamma, ko ba haihuwata uku da kaiba. Nii ban taSa gani ko a cikina na fari kayo haka ba. Shikenan tunda abun rashin adalcine"
Ta fice fuu. Ni dai inata nunfarfashi, ban buWe idanuna ba saida naji Yaya Hamma ya tattagoni ya rungumeni yana shafar kaina yana mun karatu a kunnena"
Lumshe idanuna nayi a raina nace kyaji in da daWi ni da kikai mun a daren amarcina inaji ina gani. Rama cuta ga macuci ibadane"
A wannan dare ni dai dangane da matsalar dake damuna akwai sau?i da canji gaskiya. Sai tambotsai da na dinga yima Hamma duk ya fice a hayyacinshi yanata faman yi mun sannu.
Karku mance banci abinci ba, wajajen Waya na dare sai nayi kamar irin abun ya lafa na laSe a jikinshi da sanyin murya nace.
Yaya Hamma yinwa nake ji sosai"
Zaburar da yayi wajen tambayata abinda zanci saida ya bani tausayi na kanne nace.
Sha'awar taliyar Hausa nake ji ta manja da Wanyan kifi" Ba shiri ya zare idanu yana kallona.
"Yanzu ina za'a samu kifi Wanye Jabu? Taliyar Hausa dai naga Hama ta tawo dashi a cikin garar data dawo dashi, kifinne? Zaki ci haka ba kifin in tasota ta dafa miki?" Ai saina shige jikinshi na saki kukan kissa na sake tashin kanshi. Yaita rarrashi daga baya nace.
HaWa mun tea kawai in sha kawai gobe ka karSo mun taliyar uwani ta dafa mun" Ajjiyar zuchiya ya sauke ya tashi faka_faka ya hura rushona da bana rabo da kalanzir cike da tanki, bana rabo da kayan tea ma da Wan kabin biskit ko in mishi sallahun biredi. Tea ya haWa mun na sha da biskit sannan na kwanta ri?e dashi ?am. Albishirinku a wannan daren ba ?aramin bacci mai shegen nauyi nayi ba, dan garin ma saurin waye mun yayi, alhamdulillah sumul nayi baccina. Ai yana tashina da asuba saina zabura na soma rikeshi ina ni karya tafi masallaci tsoro nake ji"
"To naji zanyi sallar a gida. Kije ki Wauro alwala kiyi sallah"
Sai dai ai ka rakani, gani nake yi kamar wani abun zai kamani"
Dole ?anwar na?i ya rakanu banWaki tare fa muka shiga. Allah cikin amincewarshi muna fitowa muka tarar da Hama a tsaye a gefen banWakin tana jiran a fito ta shiga bata ma san mu ne a ciki ba. Ga Hamma ya tallafoni hannunshi na ?uguna ina dai jikinshi sosai. Wani dogon tsaki taja ta wuce banWaki fu dariya ta kusan suSucemun na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login