Showing 216001 words to 219000 words out of 270738 words

Chapter 73 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

ya ba?antama Hadiza daga ?arshe dai dole sukai sallama.
"Dama dan Allah nazo in ro?eka gafarane a bisa abubbuwan da sukaita faruwa. Sha??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????rrin shaiWanne kuma hakan ba sake faruwa zaiyi ba ni wannan fishin ya isheni"
?ur Gwadabe yayi mata da idandunanshi yana wani ?an?ancesu, ita kuwa kanta a ?asa tana jiran me zaice.
"Hmm Hadiza kenan sai yaune kika ji kina son kizo ki bani ha?uri, ai nayi tunanin kinfi jin daWin zamanki a haka? Harni zaki cema yarona mai ?aton kai kamata dan iskanci da wulakanci, kina so tun suna yara ki cusa musu mummunar a?ida. Sannan kika dubi tsabar idanuna kika kirani da azzalumi mayaudari mai bibiyar matar Aure "
Da sauri Hadiza ta runtse idanunta tare da katse Gwadabe ta hanyar cewa.
"Yaya ni dai dan Allah ka yi ha?uri banda tashin tashina"
"Rufa mun baki saina gama tsab"
Dole ?anwar na?i Hadiza ta rufe bakinta ruf Gwadabe yaita tambotsai kafin daga bisani yace ya ha?ura amman fa ba har cikin zuchiyarshi ba.
"To yarinyar kuma sai yaushe za'a dawo mun da'ita?"
Dariya yayi yace.
"In dan sabida a dawo miki da yarinyane kika zo ban ha?uri kinyi gwari Hadiza. Yarinya ai kin nuna bakya sone shi yasa kika so ta mutu ki huta. Aikin banza aikin wofi"
Ya faWa tare da tashi yayi ficewarshi sallar Isha. Har gwadabe ya dawo Hadiza na ciki tana kuka, ko daya dawo bai ko nuna ya damu da ganin Hadiza a wannan yanayin ba. Amman a ?asan zuchiyarshi ya tausaya mata, ga rashin uwa, ga ciwo a jikinta, amman daya tuno halin jarabarta sai yaji haushinta.
"Har yanzu baki dena wannan kukan ba wai Hadiza, ko dukanki nayi ne, wannan wanne irin buyagine?"
Hadiza ta jima tana ?o?arin haWiye kukanta ya?i haWiyuwa sai dai da taci nasarar karya zuchiyar Gwadabe. Hannu yasa ya Wagota ya mannata da ?irjinshi ya shiga shafan bayanta. Sun jima sosai a haka ji yayi sonta na ratsa jikinshi. Amman a kashi Wari na sonta saba'in ya zube tas
"Ya'isa haka bani abincin to inci." A kunne yayi mata raWar, murmusawa tayi taje ta Wakko mishi abincin ta kawo mishi, kanta na kan cinyarshi yana cin abincin yake cewa.
"Gobe zan shiga Damagaran akwai wani babban mutum da aka haWani dashi zan kai mishi maganin ?arfin maza yana da rauni ta fannin gamsar da iyali, kuma yayi maganin harma ya gaji. Ga arziki amman babu mace ko Waya a gidan duk sun kama gabansu. Shine akayi mishi hanyata gobe zanje sai ki saka ni a adda'a kwana biyu zanyi a gidan nashi akwai dafe_dafen magani da zanyi, in dai yasha da izinin Allah sau?i zai samu, ki taya ni da adda'a"
Murmushi Hadiza tayi tace.
"Yana son ya zama jarumi kamarka kenan?"
"Au ni jarumine bani da labari?" Ya tambaya yana shafa sumarta.
"Me abu da abunshi kura da kallabin kitse. Kullum fa saika Wibgi magani muna gani"
Dariya yayi sosai ya kawar da zancan da cewa.
"Sakina ta samu kai yau ta samu Wiyarta mace. To ana gobe suna in jikinki ya sake yin kyau sai mu rankaya dukka, in kuma baiyi ?wari ba sai muje da Shafa da yaran duka. Su Toye ma sun dawo daga wajen Gyatumar tasu suna Takai saiki soma shiri ko?"
"Allah ya nuna mana lokacin"
"To Ameen "
Daga haka dai faWa ya ?are washe gari Gwadabe da hannunshi ya Wauko yarinya daga wajen Shafa ya dam?ama Hadiza ita, yai musu sallama ya tafi.
Kafin ya tafin saida ya ba ko wacce wadataccen kuWin tsaraba, ya shiga ya duba Malam yai mishi sallama ya kama hanya.
Nan su Shafa suka shiga shirin tafiya. Tsakanin Shafa da Hadiza gaisuwace kawai itama gaisuwar bata girmamawa kamar yadda Shafa ta saba Yaya sama Yaya ?asa ba, ana dai gaisuwar a hakanma Gwadabe ne yai ta tausarta. Ita kanta Hadiza tasha jinin jikinta dan hatta su Yaya Tasi'u basa amsa gaisuwarta kuma suka sanarma Malam abinda Hadiza ta aikata. Ya dirar mata da faWa Baba Asshi da Baba Suwaiba, da Amaryar Malam duk sukai mata faWa akan kuskurenta. Malam yasa akai mai kiran Shafa ya bata baki ya bata baki sosai.
"Babu komai Malam wallahi ya riga daya wuce"
"To Allah yayi miki albarka Shafa'atu, ina su Abba?"
?an murmushi tayi tace.
"Suna ?ofar gida makaranta"
Sallama tayi mishi ta komawarta gida, ta shiga aikin girki, Hadiza ma aikin girkin take yi na tarbar Oga, matan gidan ko wacce na aikinta anata zuba hira abun gwanin ban ?awa.
Daf magriba sai ga Gwadabe ya shigo da ni?i_ni?in kayan tsaraba. Daga ?ofa ya zunguri Shafa da ledar lemo da ayaba.
"Ri?e nan inna dawo sallah ki sameni a Wakin Hadiza mu tattauna"
Ta amsa tayi godiya, ta ajjiye ledar ta shige banWaki, shima alwalar yayi ya tafi masallaci a gurguje dan har an tada Sallah.
Sai da Shafa ta sake gyara kwalliyarta dan yanzu a fice take ta Wauki shawarar wata ?awarta abokiyar aikinta data ziyarceta washegarin ranar da Hadiza ta bita har Waki.
Ba iyaka Gwadabe Shafa ta Waga ma hankali da kwalliyarta ba harda Hadiza dan kusan tafi Gwadabe firgita. Ga gashinta sai she?i yake yi, gashi dai shi ba yawa ba amman ta gyare abunta tsab gwanin sha'awa. Zama tayi a gefen Gwadabe jikinsu na gugar juna, Hadiza na daga Waya Sangaren.
"Barka da dawowa ya hanya, da fatan abinda akaje nema an samo? Barka da gida umman Ummi"
Saroro Hadiza tayi tana kallonta tama gagara amsa sannun da take yi mata ta bita da idanu kawai.
"Sannu Shafa Irin wannan kyau haka. Ina Iyabo kika barota ?"
"Iyabo tayi bacci shine na shinfiWeta a kusa da Abba"
Da yanga take magana.
"A_a _a_a je ki Wakkota inta farka tana neman nono fa? Maza jeki Wakkota bana son abinda zai taSa Iyabo"
Har Shafa ta fice ta dawo tsakanin Hadiza da Gwadabe babu wanda yace komai.
ShinfiWe Iyabo Shafa tayi a kujera.
"Hadiza zuba mana abincin yau dai muci tare sai in rarraba muku tsarabarku data yaran ko?"
Fuska a turSune Hadiza ta zuba musu lafiyayyen tuwo da miyar bushasshen karkashi wanda yaji naman ragon suna da kayan ciki.
Tsakankanin Shafa da Gwadabe ne kawai suke ta hirarsu har aka kammala cin abincin dai.
Atampipi da leshi ya zaro a ledarshi ya ajjiye a tsakar Wakin.
"Wannan naku ne da zaku dinga kuyi fitar sunan Sakina. Gashinan kala uku_ukune ke Hadiza tunda kece babba ki soma Wauka"
"Itama babbace ta Wauka ta bar mun nawa"
Shafa tasa hannu ta zaSi ta darje tace.
"Mungode Allah ya ?ara arziki"
Leda ya mi?oma Shafa yace.
"Wannan nasu Abbane gashinan kinmun ?orafin Abba bashi da wanduna kwanaki, to ga wannan a ?ara mishi dashi. Hadiza kema ga na su Ummi, wannan kuma na sabuwar jinine.
Hadiza ta karSa tana bin manyan laidojin da Gwadabe ya bama Shafa. Ta kalli ta hannunta ta gyaWa kai kawai. Tace angode wallahi ta kasa dan wani ?ududune ya tokareta a wuya. Shafa kuwa sai adda'a take yi mishi. Ya haWa musu da dubu shida_shida.
"Wannan kwa yi dinki. Ragowar kayannan Hadiza ki ajjiyesu a wajenki na Sakinane sai ku ?ara da taku gudummawar. Ke Shafa Wauki Iyabo bari in Webar miki kayan in rakaki"
Hakan kuwa akayi, suna fita Hadiza ta wuce ciki fu tayi kwanciyarta. Ko da Gwadabe ya dawo yayi mata magana tayi watsin ruwan tsarki dashi, shi kuma yayi tunanin ma bacci take yi.
Gaga_gaga har ranar tafiya Takai yayi sukai ma jama'ar gida sallama suka tafi.
Da daddare suka shiga Takai Bara'u na ?ofar gida ya gansu.
"Gwadabe kune a tafe? Maraba lale da zuwa. Hadiza, Shafa bismillah ku shiga ciki'
Bayan an gaggaisa sai suka wuce ciki Gwadabe kuma yayi zamanshi wajen amininshi tunda yana jiyo muryoyin mata a gidan.
"Ya bayan rabuwa Bara'u. Ya labarin Iyabo da rayuwar gidan aurenta?"
Dariya Bara'u yayi yace.
"Kai Gwadabe maimakon ka soma da tambayar yara da noma kamar yadda ka saba sai ka somamun da batun Iyabo? Nasan ana binka sallah ga buta yi alwala kayi Sallah.
"Haram munyi sallolinmu dukka a hanya. Kai dai bani labari"
Ajjiyar zuchiya Bara'u yayi fuskarshi ta sauya. Yace.
"Labarin tsuntsun soyayya babu daWi. Ga wani babban al'amari daya faru a gidanku wanda duk garinnan na Takai anata tsogumi akan abun Gwadabe. Nasan baka sani ba Gwadabe. Yanzu haka Babala tana asibiti rai a hannun Allah. Tashin hankalin da take ciki ya kai.
Mrs Bukhari ce
Ayi ha?uri da wannan idanun nawa bai warke ba.
Sannan dan Allah ba kullum zan dinga posting ba sau uku a sati zaku dings samu sakamon idanuna daya matsa mun da ciwo nasan zaku yi mun uzuri in ku kai la'akari da ni bana wasa da typing sam.
Nagode.
Ku taya ni jaje Allah yayi ma magena rasuwa mai suna Sameer jiya.


ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230

NAMA YA DAHU...
ROMO ?ANYE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA HU?U

(2)

IYABO:.
Da guduna na nufi Cubu na Wagata tsaye ba sai jini ya yanke mata ba. Kishiyoyinta dukka suka ruWe.
Baku da imani amman yarinyarnan kasheta ku ka yi niyyar yi, ku ko ganin girmanku bakwa yi ne?
Sannu Cubu muje daga inuwa"
Najata na kaita baranda jini dai bai tsaya ba a haka mijin nata ya shigo ya samemu numfashinta ma lokacin ya bar gangar jikinta, kishiyoyin duk sun tsure.
Shikenan ta mutu kun kasheta kun huta kishi ya ?are bar maku gadin duniyar"
Carab mijin Cubu yace.
"Wani abun suka yi mata ne ni ban sani ba?"
Shigowa nayi na samesu sun zauneta suna son su kasheta ita da abinda ke cikinta dan rashin imani"
Ni da mijin Cubu muka kinkimeta muka yi waje da,ita a haka a sume aka hau mashin da ita har zuwa Girai ba shiri aka bata gado duk mun ruWe muna cikin tashin hankali ni kam hawaye kawai nake yi.
"Waye mijin yarinyarnan da aka shiga da'ita Wakin haihuwane?" Yayi zuruf ya mi?e.
"Ganinan?"
Likitan ya ?are mishi kallo dattijone fa babba, ita kuma Cubu irin fulaninnanne sirara kamar Yaya Hamma ga karancin shekaru."
"Shin ka taSa barinta taje awon ciki kuwa?" Da tsoro sosai a fuskarshi yace.
"A gidana ba'a zuwa asibiti kwata_kwata itama dan kishiyoyi sun so halakata ne shi yasa na amince muka tawo"
Ajjiyar zuchiya ya sauke likitan in da sabo ai ya saba da ganin fulani da Wabi'unsu iri iri.
"Hannu zaka saka mana yanzu anan. Baiwar Allah kamar ke zaki fi fahimtata tiyata za'ayi mata domin a samu a ceto ran Waya kar a rasasu duka"
Mijin Cubu dai ya?i saka hannu sai ni nasa hannu aka shiga da'ita Wakin tiyata. Sau?in da aka samu ya biya kuWin duk abinda ake bu?ata.
"Ni zanje in sanar a gida, sannan a turo wacce zata taimaka miki wajen kula da'ita. Sannan zansa yara su kawo kayan jaririn"
Da kwaSaSSiyar hausarshi yayi magana kafin ya tafi ni kuma na samu waje na zauna sai tubka da warwara nake yi. Wannan rayuwa ni ta isheni wallahi komai ya fice mun a kaina, ni rayuwarma ban?i ace ta tsaya ba aima kowa hisabi ya kama gabanshi. Wai me mata suke son zama ne a rayuwarnan akan kishine?"
Idanuna na lumshe wasu hawaye suka zubo a kumatuna. A haka babban yaron mijin Cubu ya kawo kayan jarirai cikin ghana most go, ya bani kuWi nera dubu uku yace in ri?e ko za'a bu?aci wani abun. Yana tafiya na mi?ama ma'aikatan jinyar kayan suka shiga dashi, ni ko dubawa banba.
Cikin awa uku akaima Cubu tiyata likitan ya fito.
"Alhamdulillah mun samu nasarar ciro abinda ke cikin nata yana cikin ?oshin lafiya Namiji ne. Ita uwar itama tana cikin ?oshin lafiya, sai dai muna da bu?atar jini leda biyu da za'a ?ara mata"
Hamdala nayi na godema Allah, na sake godema Allah.
"Likita a Webi jinina in zaiyi a saka mata"
Jim yayi yana nazari kamar bazai yarda ba dai sai kuma ya amince. Muka je aka Webi jinina akayi gwaje_gwajen daya dace da aka tabbatar da lafiyarshi sai suka Wibi leda biyu. Amman nafi awa Waya a kwance ina hutawa kafin na tashi na goya biyu na fito.
"Yafendo na gani, da matar Babansu BaWWo a zaune a benci"
"Yafendo kun iso kenan?" Yafendo ta mi?e tace.
"Nuna mana Wakin da Cubun take, munfi minti talatin da zuwa ai munata zaune"
Kafin in basu amsa sai ga ma'aikata jaye da Cubu a gadon marasa lafiya zuwa Wakin hutawa. Dasu muka Wunguma muka shiga, jarirai wasu na kuka, wasu na bacci, wasu suna kwance shiru. Jaririn Cubu ma yana kwance sai bacci yake yi kanshi duk suma. Likitane akan Cubu yana Waura mata ledar jini. Matar Babansu sai wani hararata take yi tana wani fiffi?a, komai itace akan gaba sai za?ewa. Daga can gidan Babannasu aka kawo mana tuwo. Dada ma ta aiko mana da shinkafa da miyar da nayi mata. Nan matar Baban ta kasa ha?uri saida ta ri?e bakinta.
Haka dai muka wuni cur sai zuwa dubiyar Cubu akeyi. Da magriba sai ga BaWWo, Yusufu, da Daso sun shigo. Daso harda filas Winta na ruwan zafi cike da shayi mai madarar luna.
Naso in kwana a asibitin Yafendo ce ta?i yarda haka nabi su BaWWo muka koma gida.
Nan sintiri ya auremu kullum muna tafe dai har aka sallamota . Kishiyoyinta kuwa babu wacce tazo dan tsoron abinda suka aikata. Mu sai daga baya ma muke jin labarin ya korasu gida bisa laifin da suka aikata. Allah cikin ikonshi sai mijin yace a wuce da'ita gidan Dada. Munyi farin ciki sosai amman wallahi ko kwana guda batai ba mai nagge yazo da kanshi ba aike ba ya tusata a gaba .
Muna ji muna gani gidan suka je suna ni kam banje ba an dai kawo mun abinci da naman suna dai.
Banma sake sa Cubu a idanuna ba har saida sukai arba'in suka zo mana yawon arba'in Win. Yaronta yayi Sukeke dashi sosai gata ?ar firit da'ita sabida fargaban tsotso duk saita sake suWewa"
"Kin rame sosai ko bakya samun abinci kina ci ne Cubu"
"A'a Adda inaci, kawai zaman gidanne ya isheni so nake in koma. Mugunta suke yi mun, kuma ko Baban yaronnan ya kawo mun abun daWi dasu da yaran gidan suke cinyewa. Kuma Baffa ko batun komawata bayayi. Shima Baban yaron inna tambayeshi yaushe zan koma, baya iya bani amsa sai inga ranshi ma ya Saci Adda"
Kai na gyaWa nace
To ko dai wani abunne, ko kuma wata kitimirmurar kishiyoyinki suka ?ulla miki. Amman kina yin addu'o,in da nasa kika haddace?"
"Inayi sosai Adda, kuma ina yawan ambaton la'ilaha, illah, anta, subuhaka kuntu minal zalumin, sai in ?ara da hasbiyallahu, la'ila,illah anta, alaihi,tawakkaltu,wahuwa rabbularshirazeem."
Yauwa da kyau ki ri?e kiy ta nanatawa Allah zai kareki daga sharrin masu sharri. Zanci gaba da yin makaranta amman a gidan Dada zan dinga yi da daddare, kafin ki tafi saiki dinga zuwa. In kin koma ma in mijinki zai barki ki dinga zuwa sai ki dinga le?owa ai"
Haka muka wuni muna hirarmu, da yamma sai ga Khari ta le?o, kafin ma ta zauna sai BaWWo itama ta shigo. Nan muka buWe sabuwar hirarmu ta


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login