Showing 129001 words to 132000 words out of 270738 words

Chapter 44 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

kina son siyan atamfane da lace Amma bakida kudi a lokaci daya to duk Dama ta samu Zaki iya shiga wannan dashi namu mu Aiko muki da kayanki ako Ina kikyee da yarda Allah
Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230


*?ar uwa ina fatan baki mance da kayan ?amshin Mrs Bukhari gidan ?amshi ba ko? ?ar na gata ba take haye ba, Kanuri gidan ?amshi. Matso kusa ?ar uwa ina da turarukan wuta nau'i daban_daban. Turaren kaya da zaki turare gidanki ?amshi ya ri?e miki surura, sannan inada kabbasiyya turaren ruwane da ake fesama sutura a yayin da ake turara kaya a kabbasa, kana inada turaren wadrop da ake sa?awa a tsakankanin kaya.
Turarukan wutana kuwa in kika turara gidanki yana sati guda yana ?amshi. Inada turaren turara jiki gangariya wanda yake kama fata.
Akwai kulaccam ta matan aure mai sirrin rikita maigida, ga gyaran fata. Akwai kuma kulaccam ta gashi, haWe da turaren fesawa a gashi.
Mai gayya mai aiki humrata ta matan Aure mai sirrin ?ara dankon soyayya, kiga oga na shinshinarki kamar mage taji ?amshin kifi Wanye.
Inada humrori kala_kala.
Ina da room freshener, da mopping mix mai sirrin ?amshi.
Kar in ta lissafo muku duk wani nau'in ?amshin da kikeso in kika samu Mrs Bukhari ?ar mutan Maiduguri kin samu ?amshi.
( Albishirinku akwai package na musamman dana tanadarma masoya wannan littafi nawa. Package ne mai Wauke da abubuwa huWu manya kuma a kan kuWi ?alilan karki bari garaSasarnan ta wuceki zaki ciji yatsa kwasha_kwasha nayi da kayana domunku)*

Ku Shashe takaicinku da wannan page Wi.
?an bati an gaisheku inata sauraren comments daga gareku kuma ba'a barku a baya ba.

NAMA YA DAHU....
ROMO ?ANYE
GAWURTATTU UKU
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI

19

MaraWi

Gwadabe

Yana fitowa daga Wakin Hadiza ya sauke ajjiyar zuchiya sassanya. Tsaki yaji an doka daga gabanshi, Wagowar da zaiyi yaga ashe Baba Asshi ce a tsaye da yaranta da matansu a tsakar gidan suna ?us_?us.
"Ina wuni Baba Asshi?" In kun tanka Baba Asshi ta tanka. Saida ya wuce ta sake jan wani dogon tsakin, kanshi kawai ya gyaWa yana fata da burin kar a samu irin wannan rarrabuwar kan a nashi gidan. Da sallama ya shiga Wakin Amarya Shafa. Tana zaune akan kujera tasha adon atamfarta ba?ar macce ?ar leda. Bakinnan nata yasha janbaki raWau sai she?i yakeyi. Komai zaune yake daram a muhallinshi.
Da sauri Shafa ta mi?e ta tawo da sassarfa izuwa wajen mijinta. Isowarta ke da wuya ya haWe jikinshi da nata ya ri?eta gam. Ajjiyar zuchiya ya sauke mai ?arfi a zuchiyarshi yace.."Lallai aure ni'imace akwai hikima a auren mata biyu, shi yasa ubangijinmu ya umarcemu da somawa da biyu madamar zamuyi adalci. Ko wacce mace da irin ?amshinta, taushin fatarta, kalaminta, Sannan da irin baiwar da Allah subuhanahu wata ala yai mata.
A wannan daren Amarci Gwadabe ya gwangwaji Amarcinshi lami lafiya kuma Alhamdulillah Shafa ta kawo cikakken budurci marar kokonto a cikinshi.
Tana kwance a ?irjin mijinta tana baccin daWi da wahala zuchiyoyinsu fes.
Ta Sangaren Hadiza kuwa tana kwance tana lissafe lissafe gami da hasaso abinda bazai taSa bata kwanciyar hankali da nutsuwa ba. Dan a wannan daren sai da ta dinga tambayar kanta to waima me yasa ta a????      

                  ! " # $ % & ' ( ) * + , - . / 0 1 2 3 4 5 6 7 8 9 : ; < = > ? @ A B C D E F G H I J K L M N O P Q R S T U V W X Y Z [ \ ] ^ _ ` a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z { | } ~  ? mince da Auren Gwadabe ne ma?"
Nasihu da surruka, da dabarun zama da kishiya, da zama tauraruwa a idanun miji da Baba Fhatsima ta karanto mata, shi ya sake faWi mata.
Wasu zafafan hawaye suka gangaro suka wanke mata kumatunta.
Zurub ta mi?e ta faWa banWaki ta Wauro alwala ta koma Wakinta. Ta maye gurbin tunane_tunanen da basu da amfani da yin sallolin nafila tana mi?a kukanta ga Ubangiji kan ya sassauta mata kishin dake zuchiyarta. Yaa kuma kareta da cutar da abokiyar zamanta koda da furucine. Ya Waga daraja da kimarta a idanun mijinta.
Haka ta dinga sallah tana adda'a, ai kuwa saida taga bacci yana shirin kayar da'ita sannan ta kwanta.
Ta kuwa samu bacci mai nutsuwa kuma nannauya. Asubar fari ta mi?e ta nufi kitchen. Dai_dai Shafa itama ta buWe ?ofar Wakinta ta fito kitchen. Idanu suka haWa duk da dai akwai duhu amman sunsan juna suke kallo.
"Yaya barka da asuba" Shafa ta faWa tana ?o?arin buWe kitchen Winta.
"Yauwa barka dai Amarya mai maganar suger. Ya kwanan angon naki?" Shafa tayi murmushi ta Wan sauke kanta ?asa bata ce komai ba dai.
Kitchen Hadiza ta faWa tana murmushi, amman a baWini zuchiyarta ma bugawa yake yi, hatta hannayenta sai taji suna rawa kakakar_kakakar. Cikin zuchiyarta tace.
"Kishi bala'ine. Gaskiya mana a gidanmu aka kasa samun dedeto. Ashe haka kishi yake da tasiri mai girma?" Hawayen dake shirin zubowa a idanunta ta mayar da hanzari. A gurguje ta kunna risho ta faWa banWaki bayan ta Wora ruwan wanka. Jikinta a mugun mace ta fito daga banWakin, daidai Gwadabe ya fito daga Wakin Shafa zaije wankan tsarki. Shafar tana biye dashi da dukkan halamu tare zasu je suyi wankan. Lallai soyayya ta kai soyayya.
Murmushi ta sakarma Gwadabe, murmushin daya kasance tamkar garwashi wajen ?una. Shigewa tayi Waki tana haki.
A daddafe tayi ra'atanil fajir, ta Waura da sallar asuba. Ta jima sosai akan sallaya tana ro?on Allah ya sa mata salama a zuchiyarta game da wannan kishi mai kai mata mahallaka ya baro. Saida ta karanta Qur'ani suratul naba'i ta shafa adda'a sai taji zuchiyarta tayi wasai. Cikin sau?in zuchiya ta shalla wanka, ta shiga gyaran Wakinta cikin ?an?anin lokaci ta kammala, a madadin kunna turaren wuta tunda bata da gawayi kuma yayi wuri ta aika gida a Webo mata saita kunna Wan tsinke ta bishi da Room freshener na MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI mai ?amshin oud
Cikin ?an?anin lokaci gidan ya Wauki saiti. Zama tayi a barandar data haWa ?ofofin uku, tana iya hango masu gilmawa, suma suna iya hangota. Doya ta gutsura ta fereye kaWan, ta Waura abun suyanta ta zuba mai ta soma suyan doya.
Matar Sabitu ce ta fito tsakar gidan taci uban ?ananun kaya kanta babu ko Wankwali kasancewarta mai gashi daidaiya, sai karairaye takeyi da ledar shara a hannunta ta gangara ?asan gidan dan jefar da ledar shara a babban durom Win shara dake gefen bayan gidan tsakar gidan.
Kai Hadiza ta jirjiza kawai. Doyarta ta soyu ta kwashe ta juye man a samira ta adanashi. Sai ta mayar da kaskon kan wuta ta fasa ?wai biyu ta yanka albassa ta Wan barbaWa dun?ule ta soye ?wanta gidan ya kaure da ?amshi.
Da Waya da Waya amaren gidan suketa fitowa domin Wora abinda za'a durama ?an hanji, dama dai kunsan Amare a gigice suke tashi da yinwa. Ruwan tea Hadiza ta haWa dama tana da ruwan zafi a flaks Winta. Ta gama haWa kayan karyawanta tsab ta kai ciki. Ta yafa mayafinta da ?aton kaskonta me murfi ta fito tsakar gidan.
Ta haWu da matar Abdullahi da matar Jazuli, babu wanda ya kalleta itace dai ta gaishesu a wani wula?ance suka amsata har suna shewa, ko ta mecece ohon musu dai.
?arayin su Yaya Tasi'u ta nufa. Da matar Yaya Jamilu ta soma cin karo Innar Khadija. Tana soya dankalin turawa a ?ofar kitchen Winta a gawayi. Tayi kaca_kaca da wajen, Sawon dankalinma da Saron ?wai duk ta zubar a ?asa yara sun tattaka.
"Me zan gani Amarya sassafe haka. Af na mance ashe zawara kwana uku akeyi mata ango ya koma Wakin Amarya ko?" ?an murmusawa Hadiza tayi, inda sabo ta riga da tasan dama irin zaman da akeyi. Magana ta arziki bata haWa kowa da kowa, face habaici da son gumama juna.
"Hakane ango yana Wakin Amarya. Nima gaushi nazo ku bani" Sai ta tuntsure da dariya tace.
"Ga gaushi zo ki Wiba kafin ku soma hura naku. Tunda me gidan maganin ?arfin maza yake siyarwa"
Ajjiye kaskon tayi, domin furucin Innar Khadija yayi mata zafi. Sun daWe suna kushe sana'ar Gwadabe a cikin gida. Dan Amaryar Malam har yara take turawa da nera Wari tace wai a bata maganin basir malam zata ba.
"Bari in gaisa da Anty Badi'a tukunna sai inzo in Wiba."
Nan ta wuceta ta barta da zunWenta ta baya.
Tun daga kofar da zata sadaka da Sarayin Anti Badi'a kake jiyo ?amshi na tashi. Falonta tsab yasha gyara, ta shiga ta samu Sailuba na fesa Room freshener a labulayen Wakin. Anty Badi'a data ci kwalliya da riga da sikert Wan kanti wani mai tattara na zamanin tana gaban durowar da tv yake kai tana juna abun ?ona turaren wuta mai amfani da wuta ( electric burner wanda a lokacin batai yawa ba, sai gidan ?an gayu ake iya ganinta)
"Anty Hadiza, Mama ga Anty Hadiza "
Cewar Sailuba kenan. Maman ta Wago da dariya tace.
"Uwargida sarautar mata ke ko me kike yi a nan sassafe kamar wacce tayi Satan kai?"
Hadiza dake ta kallon falon kamar ta wanke makanta tace.
"Ke dai Anty Bari. Kinga rushi nazo Wiba inaso kafin in karya in kunna turaren wuta" Sai Anty Badi'a tayi Dariya tace.
"Ina zuwa. Sailuba ki zuba mata farfesun kan ragonnan a ?aramar kula maza"
Ta shige Waki sai gata da sabuwar ( electric burner) a kwalinta ta mi?a mata dama guda biyu ta siyo tafiyarsu Umara ita da mijinta.
"Ga wannan aita ?ona turare lafiya."
Hadiza ta amsa da murnarta taima Anty Badi'a godiya mai yawa.
"Na ganki da leshi kina wayayya. Ai leshi kwalliyar dare ce, ko rana. Da safe ai ?ananan kaya ya kamata ki mayar su zama ababen sawarki. Karfa ki ba damu yarinya ?arama ta ciri kambu" Hadiza ta zaro idanunta waje tace.
"Nifa Anty ?ananan kaya guda Waya jol gareni. Wata rigace doguwa mai hannu Waya. Itama ?awatace ta kawo mun. Ina dai da rigunan bacci" Mi?ewa Anty Badi'a tayi tace.
"Jira"
Bata jima ba sai gata da leda ta mi?o ma Hadiza.
"Kije maza ki sake kayan jikinki ki sa wannan. Zuwa anjima Sailuba zata zo ta kira mun ke. Akwai Hajiyar da nake siyayyar ?ananun kaya a hannunta kayanta suna da kyau Dubai take siyosu.
To anjima dama zata kawo mun kaya, da ?an sabulan gyaran fata."
Cikin murna Hadiza ta fito tana shima Anty Badi'a da albarka.
Koda ta fito bata ga Innar Khadija ba, ta Webi gaushinta ta wuce.
Tana kunna turaren wuta ta shige Waki ta buWe ledar da Anty Badi'a ta bata. Riga da sikert ne irin na jikinta sak kalace ta bambanta. Na jikin Anty Badi'a siket Win mai ruwan gorrone, sai rigar mai ruwan madara da kwala a wuyan rigar. Ita kuma Hadiza nata siket Win kalan jinin karene maron sai rigar mai ruwan madara.
Ta saka kayannan yayi Was a jikinta rigar ta Wan matseta dan tafi Anty Badi'a cikar ?irji. Tana gyara gashi ta jiyo sallamar Shafa a falo. Shi kuma gogan naka masu abu da abunsu sai ya kutso kai ya shigo cikin uwar Wakin.
?ur yayi mata da idanunshi yana mata wani mahaukacin kallo mai Wauke da guguwar sha'awa da burgewa a ciki. Manna ?irjinshi yayi a nata ?irjin, yayi lub a jikinta yana sha?ar ?amshin dake saurin tayar mishi da jarabarshi. Ajjiyar zuchiya Hadiza ta sauke. Gwadabe ya Wago idanunshi da suka sauya kala yace.
"Wallahi kinyi kyau sosai. Kayannan ya amshi jikinki da fatarki ?ar duma_dumata"
Murmusawa tayi wani farin ciki ya baibaye zuchiyarta.
"Nagode ango mijin Amarya. Naga sai she?in angwanci kake yi." Murmushi yayi mata dan yaji sautin kishi a muryar tata.
"Shafa tana falo kizo muci abinci." Da sauri ta kalleshi tace.
"Abinci kuma, a ina za'aci abincin ba'a Wakin Shafa kake ba?" Dariya yayi mata.
"Abincinne nace ta Wakko muzo muci a nan Win. Hakan nake so mu dinga yi, sabida zai samar mana nutsuwa da fahimtar juna. Wacce bata da kwana ma zata samu damar zantawa da mijinta. Muje ko?"
"Amman Yaya Gwadabe"
"Shishshsh... Bana son kice komai, kizo muje"
Ba dan ran Hadiza yaso ba dai. Tayo jigum har Gwadabe ya fice tana tsaya tana tunanin ta ina wannan lamarin zai soma. Yama za'ace wannan tsarine me kyau. Me yasa wacce take da miji ba zata zauna ita kaWai da mijinta ta samu nutsuwa su ciyar da juna abinci a baki cikin shagwaSa da soyayya ba?
?an guntun tsaki ta yi kana ta fito rannan nata a mugun Sace. ?akin ya cika dam da haya?in turaren wuta ko ina yanata bulbula ?amshi masha Allah.
A gefe guda ta zauna tana fuskantarsu tare da ?arema tiran abincin Shafa kallo.
Itama Shafar ita take kallo tun futowar tata. Sanye take cikin riga da zane na atampa Winkin wasila.
"Yaya ina kwana, an tashi lafiya?"
Kallon Shafa tayi sai ta saki fara'a a zahiri, a baWini kuma ji tayi kibiyar kishin Shafa ta soki murfin ruhinta. Gani tayi a idanunta shafa tayi kyau kaalar atampar ta amshi fatarta, sai kishi ya bijiro mata.
Ta bangaren Shafa ma fitowar Hadiza saida ya faWar mata da gaba, take ta raina kwalliyar data kashe minti talatin tanayi. Kuma ?amshi Hadiza ya goge tarihin turaren akwati data fesa ta fesama Gwadabe ma.
(Ire_iren wannan ke hana zaman lafiya a tsakankanin kishiyoyi. Shi yasa akeso mace ta yarda iya wuya tafi kishiyarta. In tasa hakan a ranta ta huta da kaso hamsin. Muddin duk abinda zai faru kina hango cewar an fiki, to akwai matsala. Anya gidan Gwadabe zai zauna lafiya kamar yadda yake tunani kuwa. Mu dai je zuwa mahaukaci ya hau kura)
"Lafiya lau Amarya. Mai gida takobin ya?i ina fatan kabi da'ita a hankali kaga yarinyace kuma kai Win baka da dama" Ta ?arashe zancan da wata mayaudariyar dariya mai sukurkuta kan mai gida.
Sai murmushi yayi dan shingin kaWanma ya ?ware da tean da Shafa ta zuba mishi yana kurSa. Dariya kawai yayi, ita kuma Shafa kunya ta mamaye illahirin jikinta. Taliyar Hausa ce da miyar stew ta zuba musu ta caSa miyar akai sai ruwan bunu mai citta. A plate Waya ta zuba ta saka cokula uku.
Murmushi Hadiza tayi tace.
"Ayya ai da baki zuba dani ba. Kinga abincin karyawata na riga dana kammala." Kallonta Gwadabe yayi bayan ya kai lomar taliyar bakinshi.
"To ba sai mu haWu muci duka ba Hadiza. Ita Shafa ai ba zata ji daWi ba in baki taSa abincinta ba." ?an gajeren murmushi tayi tace.
"Shafa zuba mini shayin in sa albarka. Doyar na tashi ina sha'awar ci, dan da zazzaSi ma na tashi"
Kalmar zazzaSi ne yasa Gwadabe ya sarara baice da Hadiza uffan ba, duk da yasan lafiyarta ?alau abincinne ba zata ci dasu ba kamar yadda tayi rannan.
Doya da farfesun ta raba biyu ta ajjiye musu rabi, ta soma cin nata. ?akin yayi tsit baka jin motsin komai saina lokula da tauna. Su ukun duka ko wanne da abinda ke ?unshe a ranshi.
"Hadiza kece babba ina mai ?ara baki ha?uri dan Allah ku daure ku wanzar da farin ciki a wannan xamantakewar. Kunga ni a zaman da nayi da uwar ?a?ana bamu taSa samun saSanin da har za'ace mun kwana muna rikici, ko gaba da sauransu ba. To ina fatan kuma zan sameku kamar Iyabo, koma fiye da ita dan a zahirin gaskiya Iyabo mutum ce guda da Sari.
Ina fatan mu zauna Lafiya " Take kishin Iyabo ya turni?e Hadiza ta yanda ya kusan rufe mata idanunta tayi SaranSarama. Allah ta ambata a zuchiyarta taja bakinta ta yi shiru. Abincin dake gabanta ma rufewa tayi dan sai taji bakinta na wani irin Waci. A cikin zuchiyarta tace.
"Niko zanso ganin wannan Iyabo ido da ido inga me ta mallaka wanda yayi tsaye cak a zuchiyar Gwadabe da har mu yake ma ishara da muyi koyi da ita wajen kyautata xamanmu a tsakaninmu dashi "
"Bakice komai ba ke Hadiza " Gwadabe ya katse mata zaren tunaninta.
"Allah ya bamu ikon haWe kanmu mu baka nutsuwa"
A haka dai suka kammala cin abincin Shafa ta soma kwashewa.
"Meye ya Sata miki ranki haka Hadiza. Wai me yasa kike yin hakane Hadiza ta? Haba gimbiyar mata tauraruwar zuchiyar Gwadabe "
Harara ta watso mishi tace.
"Iyabo tana numfashi na zama tauraruwar zuchiyarka?" Dariya yayi kafin yace wani abu Shafa ta shigo. Dole shima ya mi?e yai mata sallama ta bisu da idanunta sai ga hawaye sirara sun zuraro mata. Da sauri ta share hawayen nata ta mi?e ta soma gyara wajen da akaci abincin, duk da dai ba datti a wajen.
Sallamar Ine Hadiza ta jiyo daga ?ofar Wakinta.
"Ah su Ine manya kune a gidan sassafe?"
Zama Ine tayi tace.
"Ke dai bari yanzu na shiga cikin gida na tarar da Malam na rikici da Baba Suwaiba, da Amaryar Malam. A ta?aice a kan idanuna duk Malam ya koresu sun fice da akwatunansu. Gaskiya ban taSa ganin Sacin ran Malam irin na yau ba." DaSas Hadiza ta zauna a kujera.
"Malam ya koresu fa kika ce, to me suka yi haka?"
"Tabb wallahi ban sani ba, kinsan Baba ba faWamun zata yi ba kona tambaya. Ni ban tambaya ba. Babace tace in koma gida kawai, shine nace baro in shigo mu gaisa zan shiga wajen Anty Badi'a ma" Hadiza tayo jigum kana tace.."
"Zanga sanda gidanmu zai daidaita. Kishine ko wacce ya cika mata ranta fal. Amaryar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login