Showing 243001 words to 246000 words out of 270738 words

Chapter 82 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

?unci kai wata shari'ar sai a lahira akan wata cutarwar da za'ayi maka.
Kamar yadda Usman ya faWa ya tafi da wata guda aka kawo lefena garin Lagos wajen Hajja Mama. Dangin arziki ne Usman sosai dan ?an uwanshi sun kasa Soye mamakinsu akan irin gidan da yaga yarinya yake son Aure. Yayar Usman Anty Sumayya ce ta bu?aci ganina Hajja Mama tasa aka kawota Wakin ma?otanmu dana je na Soye kaina ina risgar kuka. Shigowarta yasa nayi shiru
Tayi matu?ar kama sosai da Usman dake ita macece harta fishi haske. Ina ganinta na gane itace cikin girmamawa muka gaisa harma ta kira Usman Win take faWa mishi ai kuka ma ta taddani inayi dai haka.
A ranar suka bi jirgi suka koma Gombe akan Waurin aure a Kontagora za'aje ayi can asalin gidan iyayen Hajja Mama. Ta nunar musu can ne family House Winmu.
Haka dai mukaita shirye_shirye Usman ya turo ma Hajja Mama wadatattun kuWi akan ta sai mun kayan Wakina masha Allah, bata siya ba tace mun in muka je Gombe ma siya acan a jera mun komai. A cikin lefennan na dinka kusan rabin kayan dan Usman yace yana dawowa kwana uku zaiyi mu koma India, kunji fa wata ?udurar Ubangiji. In aka kaini Gombe Anty Sumayya zata kaini aimun paspo. To kar ku mance na taSa yin paspo a baya fa.
Ranar juma'a aka Waura aurena da Usman a Kontagora gidan su Hajja Mama. Muma duk can muka Wunguma muka tafi dan ana Waura aure zasu jiya da Amarya dalilin da yasa aka tawo da mata kenan ?annen mahaifin Usman.
Ina Waki kaina na mun wani irin ciwo kamar zai tsage, ga wani irin faWuwar gaba dake damuna. Ni a tunanina yana da nasaba da aurena da aka Waura sai ga kiran Usman ya shigo wayata. Da ?yar na Wauka dan jikina har rawa yake yi na kara wayar a kunnena.
Sai na fashe mishi da kuka kawai.
"A_a Gimbiya kar ki karya mun zuchiya kisa inyi tunanin ba sona kike yi ba mana. Kiyi shiru kinji ko? Yanzu za'a kai mun ke gidana a matsayin mallakina. In sha Allah zan tallafi duk maraicinki da rashin gatanki. Daga yau kin zama mai gata. Ki nutsu ki mana adda'ar samun dukkan alkhairai ina dawowa zamu tafi zaku je ayi miki paspo ke da Anty Sumayya zata rakaki. Nan ma sai faman rarrashi nake yi, itama Suhaila inata fama duk da dai nata da sau?i. Kiyi shiru ki tashi kisa kaya masu kyau kar ki bari dangina da dangin abokan zamanki su raina shigarki uhm?"
Ajjiyar zuchiya na sauke nace.
To Shikenan zanyi yadda kace nagode sosai da kulawa. Ina fatan ka kula da rayuwarmu sannan Allah ya bamu zaman lafiya da fahimta a tsakanmu baki Waya mu huWun"
"To Ameen. DaWina dake kin iya sarrafa harshe kamar wata marubuciya. Allah yayi albarka"
Da haka mu kai sallama sai naji dama_dama a jikin nawa. Hajja Mama ce ta shigo mun da kayan da zan saka wani farin lace ne fari tas mai tsadar gaske, da takalmi da jakata suma na gasken, da mayafina duka farare. Dama sar?a da Wan kunne dake wuyana silver ne.
"Saka kaya maza mu je ashe a jirgi zamu je mu bamu sani ba. Goggona da ?anwata su ne zasu kaiki a matsayin iyaye. Iyabo kiyi ?o?arin birne wannan sirrin dan Allah. Kinsan Allah bayyanuwar rashin asalinku barazanane babba. Kinga famaly babba kika shiga kuma mijinki na da ?anne maza duk masu aure ne. Saka maza ki fito"
Saya kayannan nayi Hauwa ta sake gyara mun kwalliyata na fito shar dani kunsan masu ?iba ba yabon kai ba kwalliya da ado yafi karSarsu, gashi na sha ?unshi ja da ba?i, ga kitso ?ananu irinna matan kanuri an yarfa mun.
?an biyu na wajen su Hauwa muka fito, sai shatar motoci aka Wauka zuwa filin jirgi.
Misalin biyu na rana jirginmu ya Waga zuwa Gombe ?arfe 3 da minti goma muka sauka a filin jirgin Gombe motoci daga Sangaren ango suna waje suna jiran Amarya.
Ni dai ni da Hauwa da yarana muna bayan wata ?atuwar mota sai ajjiyar zuchiya kawai nake sauke wa, da kuma hawayen da ke sakko mun lokaci zuwa lokaci har muka iso cikin unguwar fediral kwatas a wani katafaren gida motocinmu suka tsaya. Ni dai sai ?are ma unguwannin kallo nake yi ina mamaki har muka shiga cikin gidan mai yalwar tsakar gida.
Dangin Usman ne cike da gidan ashe nan gidan mahaifinshi ne ba can gidan shi ba. ?aki aka bamu sukutum mu da su Hajja Mama akan zuwa gobe kuma sai su shiga kasuwa su siya mun kayan Waki.
Dangin Usman sun karramani sosai, sai tururuwar zuwa ganina ni da ?an biyu suke ta yi, daga ?arshe ma ficewa akayi da ?an biyu zuwa can Sarayin Alhaji Baba kamar yadda suke kiranshi. Lokacin ne na samu na Wauro alwala a ban Wakin cikin Wakin na yi Sallah. Ina idarwa sai ga kiran Usman ya shigo wayata.
"Gimbiya barka da shigowa Family na. Kiyi ha?uri kinga an wuto dake family House ko?
Alhaji ne yace sai dai ku sauka a Sarayinshi abinda bai taSa yima wata suruka ta gidan ba kenan. Yanzu dai ki sake sauya kaya zaku fita da Anty Sumayya yanzu batun paspo."
To Shikenan muna godiya da wannan karramawar Allah ya saka da Alkhairi"
"Ameen daWina dake abinda bai taka kara ya karya ba sai kiyi ta godiya da shi albarka"
Hirarmu dai ba ta yi nisa ba muka ajjiye wayar.
Da zallan soyayyun kaji da aka tsoma a jajjagen attaruhu da albasa aka tarbemu da jus na kwali masu daWi gaske na gwaiba sai daga gidan uwargidan Usman aka aiko tuwon sakwara da miyar egusi lafiyayyen gaske. Ni bamma ci abincin ba wanka kawai nayi na sake kayana muka fita ni da Anty Sumayya a mota har zuwa ofishin paspo.
"Hajiya menene sunanki, sannan shekarunki nawa"
Sunana Iyabo."
Tofa kafin ya gama rubuta sunan sai ya dubeni yace
"Iyabo Adetoye? Ai kin taSa yin paspo Sata yayine?" Shiru nayi ina zare idanu a ?o?arina na son tunawa. Kafin in yi magana Anty Sumayya tace.
"Tunda kaga munzo kuma tasan ta taSa yi ?ila ta rasashi ne a bamu sabo kawai. Ko Iyabo?"
Ta yi maganar tana murmushi nima murmushin nayi mata wanda bai kai ciki ba. Inata tunani da ?o?arin ko zan tuno Wan wani abun ko da babu dai yawa. Wannan ma'aikaci yace.
"Babbar Yaya gobe zan kawo muku in sha Allah har gida kuje kawai. Ai da munsan ta taSa yi ma da ba sai kunzo ba suna kawai zata faWamun"
Sallama mu ka yi mishi muka koma gida. A babban falon gidan muka tarar da Alhaji Baba ya sakko daga sama da matarshi surukanshi sun zagayeshi da jikoki. Fari kyakkyawan namiji mai cikar haiba.
A gabanshi na dur?usa na gaisheshi. Ya amsa mun da fara'a tare da shi mun albarka.
Da kanshi ya dinga nuna mun matan ?annen Usman. Mazajen nasu daga lauya, sai Wan siyasa, sai likita gasunan dai gwanin ban sha'awa. Matan kuwa tamkar zaSosu akayi dan kyau. Ko wacce da gani tana ji da asali da dukiya. Ai saima na raina kaina ?ibatace kaWai ta Wan ceceni ma na cika musu idanu.
"To kuje na sallameku zanje masallaci. Sumayya abar Iyabo ta Zauna har zuwa lokacin da Fodiyo zai dawo. Munyi waya dashi Wazu yake sanarmun bazai samu tasowa jibinnan ba sai sati mai zuwa. To ta zauna kawai in yazo ya Wauki matarshi su wuce daga gidannan. Ko kuwa Hajiya Iya?"
Matarshi kenan. Amman ba ita ta haifi kusan manyan gidan ba, ?a?anta sune ?anana a gidan. Amman a halin yanzu itace kaWai a wajen mijin nata.
"Hakan yayi Alhaji Baba. Sai ta zauna ai tunda ga waje"
Nan kowa ya watse ni nayi Sarayin da aka bamu, suma duk suka kama gabansu.
A zazzaune na shiga na samu su Hajja Mama sunata hirarsu cikin nishaWi ga ?an biyu a gefen Batula.
Gaskiya ?an biyu zasu yi kewar Batula sosai itace uwar renon nasu dama.
Haka dai muka raba dare muna hira
Washegari bayan mun karya kowa yayi wanka, sai su Hajja Mama suka nufi kasuwa bisa jagorancin Anty Sumayya. Ni kuma Hajiya tazo ta kirani na koma Wakinta dan anata zuwa ganin Amarya. Nice har azahar ina takure gashi Batula da ?an biyu suka tafi. Matan ?annen Usman sai Wan jana da hira suke yi barin ma Maman Usman da take cewa itama mijinta yana india yaje yin wani kos. Tare ma zasu dawo da Usman. Kuma in mijin nata zai koma tare zasu koma ma dinga haWuwa. Ni dai sai Wan murmusawa kawai nake yi.
Sai wajajen magriba su Hajja Mama suka shigo gidan.
"To Iyabo kije ga ?an uwanki can sun dawo ko?"
To Hajiya nagode sosai sai da safenku Maman Usman "
Dariya tayi tace.
"Muma yanzu duk zamu tafi, sai kuma an kwana biyu zamu le?o kafin uncle ya dawo."
Ina shiga cikin Wakin da su Hajja Mama suke sai naga jikinsu duk a mace.
Gabana a faWe nace.
Hajja Mama lafiya?"
"Ina fa lafiya Iyabo. Ke dai ?annan Allah dai yasa Usman ba da niyyar cutarki ya aureki ba, ko kuma da mummunar manufa ba. Domin magana ta gaskiya mun tsorata sosai."
Gabanne ya yanke ya faWi ras"
Kafin ta gama rabe Wayan biyu
Nima nake cewa sai ranar tilitin in Allah ya kaimu
Mrs Bukhari


ramlex266: Ina mata da suka ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
NAMA YA DAHU...
ROMO ?A?YE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
Littafi na huWu
(10)


MARA?I

Hadiza ta fashe da kukan ba?in ciki a tsakar gidan daidai malam ya gama abinda yake yi a Waki ya fito.
"Ai baki yi kuka ba wallahi akwai sauran kuka a gabanki. Domin Gwadabe tattarawa zaiyi nan da shekara Waya masu zuwa ya koma can Najeriya yanzu haka a ?auyensu ?an gundumarsu shi suke son tsayarwa a Wan takararsu na kansila siyasa Gwadabe ya shiga. Kina nan zaki ga Shafa a Abuja a cikin taron matan gwamnoni ana damawa dasu shashashar kawai.
Isuhun da kika raina a baya kika kasa bashi farin ciki ba ga yadda rayuwa ta warware mishi ba, kece baki da rabon arziki. Shi kanshi Gwadabe rabuwarku ce ta Waga darajarshi. Duk matar da bata bama mijinta kwanciyar hankali ai ba zata barshi ya nemi arziki ba. Asshi ki dinga nusheta in zata gane"
Baba Asshi ta ce.
"Malam a dai yi ha?uri wannan karon abun ka Wauka da zafi. Ni ina ganin ka ba Gwadabe ha?uri ya mayar da matarshi Wakinta dan Allah. Yarinyarnan fa tana son mijinta"
"Babu ruwana ai bani nasata tayi abinda ta ?ure mijinta ba. Dan Wiyatace bazan bari ta cuta ma Gwadabe ba dan shima Wanane, yayi ha?uri da'ita ainun"
Yana gama faWar haka ya fice.
Baba Asshi ta dubi yadda Hadiza take kuka kamar wata ?aramar yarinya tace.
"Hadiza kuka ba magani bane. Kiyi ?o?arin gyara laifinki a wajen Gwadabe tun kafin iddarki ta cika ki samu ya mayar dake. Kar kiyi sake Gwadabe ya kubce miki, mijinkine har yanzu ke kika san logonshi kima share hawayenki kawai"
Sai lokacin Hadiza ta Wanji sanyi a zuchiyarta harma da yamma ta kintsa ta tafi gidan ?awarta Chima.
Da sallama ta shiga Sarayin ?awar tata gidan babbane sosai. Ai kuwa ta samu Chima a kwance a kujera ta caSa adon bazin tana kallo Wakinta sai ?amshin turaren wuta yake yi.
Sai Hadiza taji tana matu?ar kewar mijinta da Wakinta har hakan sai da yai sanadin taruwar hawayenta.
"Yau uwargidan Gwadabe ce a gidan nawa da yamma haka, ko dai Satan kai dai kika yi ne?
Dariya Hadiza ta ?wa?ulo tare da zama.
"Wash kya ji dai dashi Chima ni bani abu mai sanyi in sha"
Da sauri Chima ta kawo ma ?awar tata jus harda shayi da ?aramin kofin tangaran na shan shayin.
"?akin kai mai daWi Chima. Mace bata ganewa sai wata kaddarar ta rabata da Wakinta ta koma rayuwar gidansu"
Dariya Chima tayi tace.
"?awata an tuno da zawarci kenan? Hakan yasa na tuno jiya uwar haka kishiyarki ta da matar Isuhu tana gidannan wajen kishiyata. Ta kawo shaddaji daga mali tazo ta kwasa. Ni abinda ya bani mamaki bazin masu geza da shole duk ta Wiba. Kuma ba bashi ba take ta biya. A bakin abokiyar zaman nawa nake jin labarin ashe har umara suka je dana Wan doki cikinta"
Wata ?ayar kishi ta mi?e tsaye a ma?oshin Hadiza da ?yar ta haWiye yawu tace.
"Ture maganar Isuhu da ?azamar matarshi nifa an yanka ta tashi aurenane ya mutu Chima. Yanzu haka Gwadabe yana umara da Shafa'
Nan Hadiza ta kwashi labarin komai ta labarta ma ?awarta kuma bata Soye mata kuskuren data aikata ba itama"
"Assha kinyi wawa Hadiza. Kin zubar da girma da mutuncin mata, kin watsama iyayen gida ?asa a ido. Ko duwatsune Shafa da Gwadabe dole ki kaisu bango.
Mafitar Waya ce kiyi duk iya yinki mijinki ya mayar dake Wakinki, kibi duk hanyar da zata Sulle ke inta kama ki tsugunna guiwiyinki a ?asa ma duk kiyi ranar biyan bu?ata rai ba a bakin komai yake ba.
Amman kafin su dawo ki zama mace ?ar gaske macen da tasan kanta. Kuma ki koyama kanki danne kishinki a koma inane. Ke baki isa kice sai an faranta miki Wari bisa Wari ba. Domin kema ba zaki iya kyautatawa Wari bisa Wari ba. Ba zaki ce miji sai dai ya kula dake ke kaWai ba alhalin itama waccan na da nata hakkin.
Kin ganni sau nawa maigidanmu zai kwaso gulmarshi ta maza yazo yana rage murya akan ki siyar mishi da kwana ya kaima kishiya. Ashe in kece sai dai washegari a tsinci gawarki ko?
Ni ko bajewa nake yi in samu baccina lafiyayye ke nifa namiji ko kishiya basu isa sunsa hakkinsu ya kaini wuta ba wallahi. Namiji inya kwaso rawar kanshi ki nuna mishi baki sanma yanayi ba. In kika nuna kina damuwa har ya gane logonki kin shiga uku. Dan na fahimci Gwadabe da gayya yake yin wasu abun dan ya kunnaki. Ke kuma sai ki kunnu. Tunda dan hauka har da tsohuwar matarshi kike kishi. Asa ma Wiyarki sunanta kin?i ga Shafa tana cin albarkacin sunan ai. Wato na lura yarinyarnan shafa tana da mugun wayo ne, shi yasa tayi miki fintinkau.
Tun farko me zaima sa in ba Shafa ta mayar dake jarababbiyar miji ba zata ce ta bar miki kwana harna wata biyu. Ke kuma kika amsa, hakanma bai miki ba harda Waga labulen uwar Wakin kishiya?.
Bazan Soye miki ba in da nice kishiya ta buWe mun uwar Wakina to tabbas saina mareta Allah. Ai uwar Wakina sirrinane ko haihuwa nayi ni Wakin yara nake komawa da zama duk wanda yazo barka ina can, Wakina da mijina yana kulle. Ke kin taSa shigarmun Wakina?"
Hadiza ta girgiza kanta tace.
"A_a ban taSa shiga ba gaskiya. Iyakacina falo da ragowar Wakunan"
"To wallahi Hadiza ba yabon kaiba uwarWakina aljannar duniya ce ta more rayuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login