Showing 150001 words to 153000 words out of 197828 words
Chapter 51 - IDAN BA KE 1 TO 2 COMPLETE By Na'ima Suleiman Sarauta Nimcey luve .txt
wani abu zai iya affecting health ɗinsu?"
Mother ta ce "Wannan kada ki ji tausayinta ko kaɗan, barta kawai ba abin da zai sameta"
Fulani Atine ta ce
"Allah sarki akwai ƙuruciya fa, na lura bata kula da Dadarta ba, balle mu" Dada tai murmushi kawai amma yadda taga Danejo ta koma sai duk Jikinta ya yi sanyi.
"Sannu da ƙoƙari Ummul, kaya sun yi ma sha Allah Halisa anyi ƙoshi" Yaya Halima ta ce "Wallahi sai son barka, hadda key ɗin mota, ki duba gold necklace ɗin da suke ciki da rings, an narka dukiya" Dr A'isha ta ce "Yanzu an fasa haɗa na wajan Barrister?" Yaya Halima ta ce "Lefen da Barrister ta haɗawa Halisa daban, wannan kuma daga mijinta Aliyu ne kamar yadda Abba Hakimi ya buƙata" Dr A'isha ta jinjina tana son fahimtar mai ya sa Abba Hakimi ya nuna mata an saki Halisa?...Idan bake"Excuse me?" Ummul ta faɗa tana miƙewa tsaye tare da nufar bedroom ɗin da Halisa ta shiga, Dr A'isha ta bita da kallo tana son fahimtar abin da Ummul take son yi.
Ummul na shiga ta samu Halisa zaune bakin gado Idanunta ya yi jajir hannunta ɗaya riƙe da mararta dake mata mahaukacin ciwo,ganin Ummul ya sanya ta saki yanayin fuskar domin Allah ya gani tana son Ummul sosai har cikin ranta.
"Ummul da gaske kayan lefen Zahrah ne?" Ummul ta ɓalle murfin gorar data shigo da shi mai ɗan sanyi ta bata ta ce.
"Drink" ba tai mata musu ba, domin tana buƙatar ruwan sbd bushewar da maƙoshinta ya yi. Sai da ta shanye fiye da rabi kafin ta ajjiye, ta tura mata plate ɗin wainar fulawa wanda tasa Maimoon ta soya mata, aka saka Attahiru ciki sbd yajin da take so, with egg aka soya da manja.
"Eat" Ummul ta furta cikin kulawa sai a lokacin ta ce "Bana jin yunwa Ummul, komai a ƙirji yake tsaya mini"
"See you, you can do it maza cinye kiji wani abu" badan ranta ya so ba, ta fara cin wainar fulawar ranta cinye tas ta ƙara shan watermelon juice.
Bayan ta dawo nutsuwarta Ummul ta kama hannunta ta ce
"Meke damunki Halisa? Mene a ranki share all your feelings with me kinji daughterna"
Halisa ta kasa magana sai haɗiyar zuciya, idanunta suka ƙara rikicewa Ummul ta ƙara yarda mugun mugun zafin zuciya ne da Halisa, taurin kai, tare da kafiya da naci. "Talk" hawaye ya shiga silalowa Ummul ta ce "Ok don't cry my dear, take a deep breath".
A hankali yaja numfashi kamar yadda Ummul ta ce "breathing down"
nan ma ta ƙara saukewa, kamar ƴa da uwa haka Ummul ta jata Jikinta ta rungome, ta fashe da wani matsanancin kuka wanda bata taɓa irinsa ba, ta ƙanƙame Ummul tana shassheƙa Jikinta na rawa, tausayinta ya kama Ummul ta rungometa very tight a Jikinta, ta fahimci Halisa ba soyayyar miji ta rasa ba, hadda ta uwa, da wanda zai zauna da ita yaji ainahin damuwarta, ta rasa soyayyar miji, ta rasa kulawar uwa, ga batun kishiya, ga cikin dake Jikinta ga abubuwan da suke yawo a kanta tare da gurɓata tunaninta.
"Ya isa daina kuka haka"
Ta ɗagota tana share mata hawayen ta ce
"Ya akai?" Cikin rawar murya ta ce "No one's love me, no one's care about me duka sun tsaneni Ummul, ban san meke damuna ba, am a bad gril Ummul"
Ummul ta kama hannunta ta ce
"Listen, Halisa." Ta nisa kaɗan ta ce "If someone hate you tunani zaki dan me ya sa ya tsaneki? Mene laifinki mai ki ka aikata har ya tsaneki? Idan ki ka fahimta, sai ki fara ta yaya zaki Correcting mistakes naki? By apologies? Or by thinking your future, idan yafiya zaki nema, at anytime zaki iya making mistakes na rayuwa wanda kowa na yi, idan kuma zaki kalli rayuwarki ta gaba dake jiranki, to zaki fara tunanin tayaya zaki kare kanki daga ƙara aikata wannan lafin da ki kai a baya? faɗa mini wanne option ki ka ɗauka?"
Halisa was speechless da ƙyar ta ce "Zan yi tunanin gaba" Ummul ta ce "That's my daughter, amma faɗa mini ke ki ka aikata har aka tsaneki ake Publishing naki haka?" Ta marairaice ta ce "Nace bana son Abbana ya sakeni" Ummul ta girgiza kai, tana kallon zallar ƙuruciya duk mai kunya a gaban uwa mahaifiyya ai ba zai ce baya son ɗan data haifa ba, amma ita ko a Jikinta.
"Saboda me bakya son Abbanki?" Ta ce
"Ummul duk laifin shi ne fa, ya hanani zuwa wajan dangina, kuma ya furta kalmar rabuwa dani ba tare da sanin yadda kalmar zatai tasiri a zuciyata, na yanke shawarar na rama gwargwadon zafin da naji a zuciyata a kan shi, shi ne nace kawai ya sakeni bana son shi, ban san meke damuna ba a lokacin amma komai ƙanƙantar abu zafin shi nake ji a raina, cikin ƙaramin lokaci zuciyata take fusata, amma duk da haka ya sakeni yaje zai auri wata to don Allah Ummul ba dole naji haushi na daina cin abinci ba, na daina dariya da fara'a kuma kullum bana iya barci"
Ta jinjina kai irin abin ya ɓata mata ɗin nan ta ce "Duk dare abin ya yi ta yi mini yawo a jiki, marata ta kumbura naji kamar akwai abin da nake so, naji ƙirjina yana ta ƙaiƙayi, sai nayi kuka nake jin daɗin"
Ummul understand!
Tas ta gane me Halisa ke ji, ba Abin da take buƙata da kewa kamar mijinta ta kuma kasa gane shi kan shi feelings ɗin.
Ta gyara zama domin Mentoring nata take son yi da kyau ta ce.
"Ki manta ni na haifi Yaa Sheikh, kiyi tunanin ni ce Dadarki shawara zan baki irin ta ƴar da uwa"
Ta ɗaga kanta a hankali Ummul ta ce
"Kina son Aliyu ko baki son shi da gaske?" Halisa ta sunkuyar da kanta ƙasa kunya ta kamata, tayi abubuwa da yawa wanda Idanunta ya rufe har bata san ta aikata ba, yanzu kuma da wahala ta iya sarrafa kanta akan soyayyar tsohon mijin nata.
"Faɗi abin da yake ranki, kada kiyi wasa da damarki daughter" tai ƙasa da kanta taƙi magana, Ummul ta miƙe tsaye ta ce "Ok fine bari naje kada muyi late zuwa Yola" ta faɗa tana yin waje. "To ai ya sakani ko da ina son shi" ta faɗa a sanyaye Idanunta na zubar da hawaye.
Ummul ta juya ta kalli Halisa sai ta dawo ta zauna, kafin suyi magana Dr A'isha ta shigo ta nemi waje ta zauna, ba tare da Ummul ta kalli Dr A'isha ba ta ce "The you need something?"
Dr A'isha ta girgiza kai ta ce "just to rest"
"Ok, am sorry zaki iya bamu waje, You can using the other room"
Rai ɓace ta miƙe ta fita, Ummul ta kalli Halisa ta ce "Ba ruwanki daya sake ki, amsa zaki bani"
"Ina son shi, yadda nake son Abbana ko Mai martaba bana jinsa haka a raina, yanzu ya manta dani" Ummul tai murmushi ta ce "Your father is your father, matsayin kowa da ban, idan ki kai mini al'ƙawarin zaki sauya na miki al'ƙawarin zan saka Aliyu ya ƙara aurenki ina nufin ya dawo dake"
"Ai wallahi nama sauya, ina son Abbana ina son zama da shi fa, da yana nan zai ta rarrashina har nayi barci, kuma ya goya...," Ummul ta katse ta da faɗin.
"Enough, sirrine haka zaki zauna da Zahrah kina faɗa mata anything daya ke faruwa matar malam?" Ta ɓata fuska jin sunan Zahrah ta ce
"To na daina, amma dai ai mijina ne" ba wasa a fuskar Ummul ta ce
"Haka ne, amma aure sirri ne! Ki nemi yafiyar Yaa Sheikh domin bashi kaɗai ba Allah da mala'ikunsa suna fushi dake, kije ki zauna da abokiyar zamanki babu tashin hankali ki nuna kema kina son mijinki duk abin da zai faruwa kada ki yarda tasan faɗa kuke, ko kuna fushi, yanzu kije ki kira shi"
Ta marairaice ta ce
"Ai bani da number shi, ban san inda yake ba"
Ummul pretend! Ta zaro ido ta ce "Au kema? Ai babu wanda ya san duniyar da Yaa Sheikh yake babu wanda yake da number shi, Innalillahi Allah ya sa ba wani abune ya faru ba"
Halisa ta gigice ta miƙe zatai waje Ummul ta riƙeta sosai ta ce
"Ki bari Abba Hakimi ya dawo, nasan zaki samu wajan shi, da ga yau kada ki kuskura ki ƙara faɗawa wani abin da yake faruwa" ta ce
"Adda A'isha kawai nake faɗawa ita take so na, take bani shawarar kada na sake bari Abbana ya taɓa ni" murmushi kawai Ummul tayi tana ganin criminal take ganewa balle ita da take police banda ma zata bada takardar barin aiki.
"Ki nutsu kada ki bawa kowa damar shigowa rayuwarki sai wanda ya cancanta, idan naga kina saka damuwa bakya cin abinci to ba ruwana dake" a sanyaye ta ce
"Na gode Allah ya saka da alheri" Ummul ta fita tana fita, ta samu sauran a parlour suna ƙara yaba kyan kayan lafen na Halisa, maƙowa da ƴan uwana da sauran abokan arziƙi duk sun shigo.
Kaya aka zuba na gani na faɗa duk wanda kayan yasan an narka dukiya. Aka bada tukuici Ummul taƙi amsa sam, Hajja ta amsa ta ce "Ai hakƙine" suka bar gidan.
Yaa Sheikh na zaune a babban gidan shi dake ƙasar Makka cikin garin Madina, a hankali ya sauke numfashi idanunsa rufe, tunda yabar gida babu ranar data zama ta banza a gare shi, kullum cikin hukunta kanshi yake da azumi ya ɗauki laifin ya azawa kan shi, so hana ganin laifi, baya layin mazan da so yake rufe musu ido komai girman so zai iya hukunta Matarshi akan laifinta, amma wannan laifin shi da kan shi ya bada ƙofar yi, ya kuma san halin abar shi tun tana ƙarama da zuciya.
Ya sauke numfashi yana juya Apple ɗin dake hannunsa bai jimawa da shigowa daga sallar Issha ba. Umar-khan ya shigo bakinsa ɗauke da sallama ya zauna yana faɗin. "Abba ya kira"
Ya jinjina kai tare da yin baya ya ɗora ƙafar shi saman table.
Ƙamshin turaren Roja wanda ya zauna a jikinsa da kyau yana fita tare da mamaye makaken parlourn na shi, ya faɗaɗa Jallabiyar jikinsa tare da ɗora ƙafarsa saman cinya. Umar-khan kallon Yaa Sheikh ɗin yake yana mamakin abin da yake ɓoyewa.
Ringing ɗin waya ya katse shirun Umar-khan ya ce "Ummul ce"
Nan ma Yaa Sheikh bai magana ba sai tsare Umar-khan ɗin da ya yi da narkakkun idanunsa, Umar ya bashi wayar ya kara a kunne.
"Aliyuna" Ummul ta kira shi a taushashe, ya sauke ajjiyar zuciya yaƙi cewa komai, Umar-khan ya a miƙe tare da barin wajan ganin kamar zamansa ya takura Yaa Sheikh ɗin. Yana fita Yaa Sheikh ya ɗan marairaice ya ce.
"Ummul" ta ce "Halisa ko?" Ya lumshe idanu ya buɗe a nutse ya ce "Ya take?" Ta ce "Tana cikin damuwa, na rashinka na lura wani abu na faruwa" ya numfasa da kyau ya ce "Dr A'isha" da mmki Ummul ta ce "Ya akai ka sani?" Ya jima bai ce komai ba sai can ya ce
"Na ɗauka ba zaki mamaki ba, ki ɗaukeni matsayin halitta biyu, Mutum da Aljan" tsoro ya kama Ummul ta ce "Mutum da Aljan Aliyu anya wannan rayuwa?" Ya ce "Kada ki mamaki kowa da ƙaddarar shi, ina iya faɗa miki me kike yanzu, tayi yiwu tsari ne daga Ubangiji naji ina son zama haka"
"Kenan da gaske Halisa kai ta gani jiya? Layar zana?" Ya yi murmushi mai taushi hannunsa akan dogwan gemunsa yana ja ya ce
"Babu ko tantama, ni ne na kasa jurewa" kamar zatai kuka ta ce "Nayi maka magana akan layar zana Arɗo ashe baka ji ba, bayan kasan babu kyau?" Cikin kulawa kamar tana gabansa ya ce "Ummul ko wanne ɗan tara yake bai cika goma ba, ina da ilimi both side, ina arziƙi, ina da kyau ki ɗauka layar zana shi ne dalilin daya sanya ban cika goma ba, na zama tara, amma ni nama manta da ita wannan zuwan bayi na bane, kici gaba da addu'a"
Ko ba a faɗa ba yasan kuka take ta kasa cewa komai daga ƙarshe ta kashe wayar.
Suna gama waya wani message ya shigo wayar sbd gilmawar notifications, har ya shige sai ya buɗe saƙo ne daga number da bashi da ita ya fara karantawa.
_“Aliyu ashe baka haifo ba? Ashe zuciyar kare ce da kai? Ka bani mamaki dana samu labarin ba sakina kayi ba, to wallahi ko zaka mutuwa ba zan komawa aurenka ba, maye wanda ya rako maza duniya ni Halisa Danejo Rome har abada nayi maka nisa kaje can ka zauna da karuwa dan ba abin mamaki bane idan kai ma ka sance haka...I HATE YOU YAA SHEIKH ALIYU HAYDAR ALIYU”_
Ya saki wani murmushin manya tare da miƙewa a hankali cikin nutsuwa da kamewa haɗi da tsantsar kamala da addinin daya gama ratsa shi ya turawa number kalma biyu zuwa uku.
_“IDAN BA KE”_
shi ne kawai abin da ya rubuta tare da turawa. Tunda ya tsaya a wajan kuma bai motsa ba, sai zufa dake yanko masa all over him hannunsa ɗaya ya dinga rawa, a haka Umar-khan ya riske shi ya dinga kiran sunan shi amma bai tanka ba, bai juyawa ba, zufa bata fasa yanko masa ba. Umar-khan ya ɗauki remote ya kunna karatun Alkur'ani ya nemi waje ya zauna yana kallon sarautar Ubangiji.
Halisa na zaune gaban Abba Hakimi yana rusa masa kuka tana faɗin
"Don Allah Jon wuro ka yafe mini ka taimaka ka bani number Abbana na kira shi ko sau ɗaya ne" ya numfasa ya ce
"Matar sau nawa zan shaida miki bani da number? Amma zan miki al'ƙawari idan kema zaki mini" da sauri ta ce
"Wallahi nama yi maka Abbana nake so ka dawo mini dashi" ya ce "Zan saka a lalubo mini number shi, amma ina son ki mayar da hankali ki ƙarasa haddarki saura izu biyar ki kammala kin tsaya wasa, na cike miki form ɗin makarantar "Ibadur-rahman a can zaki ƙarasa za a saka ki ajin hafizan bana zuwa nan da wata uku kin sauke" ta zare ido ta ce
"Yanzu sai wata uku zanga Modibbo na shiga uku, ni na haƙura da karatun na haƙura da sokoto bana son kowa bana son komai Abbana nake so" ya ɓata fuska ya ce "Shikenan jeki neme shi" ta riƙe hannunsa ta ce "Shikenan na amince yaushe zan fara zuwa makarantar?" Ya ce "Gobe" a hankali kuka na son ƙwace mata ta ce "Allah ya kaimu" ta miƙe da sauri tayi bedroom ɗinta lokacin Engineer ya faɗo parlourn a gigice kamar an cillo shi.
Halisa ta buɗe bedroom ɗin tana sakin kuka ganin bedroom ɗin duhu sosai baƙiƙƙirin ko hannunta bata iya gani yasa taji tsoro ta juya zata fice taji an murza key.
Ta buɗe baki zatai magana akai saurin rufe bakin da tattausan hannu mai sanyin gaske hannun duk gargasa, aka fincike hijabin Jikinta zatai ihu ta gudu taji ya haɗata da faffaɗan ƙirjin shi mai cike da suma ta ƙwalla ƙara sbd jin mutum naked babu komai a jikinsa...
08119237616
Paid book*_Sorry for disappointed.. wallahi ban san ydda zan faɗa ba, nayi busy aiki ya yi yawa am trying my best naga na sauke hakƙi amma i couldn't. Kuyi haƙuri bear with me, har gobe har bini IDAN BA KE na kuɗi ne, masu yi mini magana na turo musu daga page kaza zuwa kaza ku saurara, idan buƙata kike ki siya Ubangiji bai hanaki 500 ba.. 08119237616_*
Ya riƙeta sosai tare da hanata damar yin wani cikakken surutu. Halisa ta tsorata sosai amma Jikinta ya saki ta lafe jikinsa tana sauke numfashi a hankali, Yaa Sheikh ya jata zuwa bakin bed ya zauna tare da zaunar da ita saman cinyarsa a hankali ya riƙe ƙugunta, ya goga mata tattausan gemunsa mai laushi da santsi.
"Waye kai"
Ta furta tsoran na barinta ba tare da sanin waye ba, amma haka nan taji ta daina tsorata musamman da taji ƙamshin Abbanta a tattare da mutumin. Duk yadda taso mutumin daya riƙeta ya rungome ya yi magana ƙiyayi, ta luff jikinsa tana sauke numfashi cikin nutsuwa Yaa Sheikh ya zame hijabin Jikinta tare da yin cilli da shi, babu wasu cikakkun kaya a Jikinta duguwar riga ce iya qwiwa, kyawawan cinyoyinta a waje suna ta glowing wanda cikin Jikinta ya ƙara musu gaske. Tsit tayi ta shiga sauke numfashi abin da ke damunta ya shiga tasowa Idanunta ta rufe tana rirriƙe hannunsu dake shafata dasu.
"Zaka cutar dani, ka... Ka bari" ta faɗa a rarrafe cikin rawar murya.
Bai amsata ba, sai ɓalle bottles ɗin gaban rigar da ya yi, bai tsaya zarewa ba cikin wani irin sabon yanayin daya tsinci kan shi, ya fisge ya cillar.
A taushashe cikin harɗewar harshe da ɗaukewar numfashi
Cikin rashin ya ce.
"Yaa Allah! Wayasubuhanallah, Allahu Akbar" a fili kuma ya ja numfashi tare da sauke shi a wuyanta yana manna mata sajan shi wanda ke ƙara sanyata cikin wani irin yanayi, wanda a ko wanne lokaci zata iya sakar masa kuka idan har bai bata abinda gangar jikinta ke buƙata ba, tuni ta sakar masa ragamar komai.
In a romantic style ya zame rigar tare da janta ƙasa shoulders ɗinta suka bayyana, da sauri ta faɗa saman ƙirjinsa ta riƙe ƙugunsa sosai, sbd babu bra a Jikinta haka nan ta samu kanta da jin kunyar wanda ke tare da ita, kuma taji a Jikinta wajan ya zubawa idanu, duk inda yaso kallah gani yake ba ruwansa baya yiwa idanuna shamaki.
Ya faɗaɗa fuskarsa da murmushi tare holding nata back fuskarsa a wuyanta yana zuba mata wasu hot kisses wanda ta kasa riƙe kanta ta saki wani sangartaccen kuka ta ce "Waye ne kai? zan faɗawa Abbana tunda mugunta kake mini"
Ya fahimci muguntar da take, ya ɗora hannunsa a cikinta wanda ya fara kumbura sukai baya ta faɗa ƙasa, shi kuma ya yi mata rumfa hannunsa dake mararta ya shiga murzawa har ya zame rigar, ta rufe idanu Jikinta ya ɗauki rawa tunaninta wani abu zai mata sai taji saukar softness lips ɗinsa a cikinta ya sumbata, ya ƙara sumbata murya can ƙasa ba tare data san magana ya yi ba ya ce.
"Abbie is here, Ammi is here" ya ƙara yi mata wani kisses ɗin a cibiya yana shafa cikin ya ce
"Oh God, protect my