Showing 219001 words to 222000 words out of 228147 words
Chapter 74 - MAGE (Mai kwanciyar Daukar Rai) Book Complete Na Sajida complet.txt
take ita a yi kawai, haka take ji a kasan ranta wanda bata san dalilin da take son ya haukata mata jiki ba,
Muryarta a sanyaye ta ce" haka yake min kusan sati biyar yanzun "
Idannuwansa dake lumshe yana jin yanda ta saka yar yatsarta a bakinta, dumin bakin nata da irin yanda ta shiga tsotsa a hankali a hankali nan da nan jikinsa ya dauki rawa, da sauri ya buda idannuwansa sukai ido hudu da junna, irin yanda ta yi kalar jariri sai ya ji kamar zai summe daga zaunen nan da yake
Da karfi ya sauke nanauyar ajiyar zuciya kafin ya birkitata baki dayanta ya yi mata runfa
Da wani irin sauri yake gurzarta idannuwansa lumshe, idan ya birkitota nan sai ya birkitata cen, jikinsa na wani irin rawa rawa kamar zai hadiyeta ya maidata ita cikin cikinsa ya huta
Hannayensa yake cikawa da mazaunanta sai kawai ya dan saki murmushi a fili ya furta" MASHA ALLAH "
Sai da komai ya kankama ya ji shi tsamtsamtsam ga abu na bin lamarinsa, sai kawai ya rukunkumeta a jikinsa yana fitar da wani irin numfashi muryarsa a ciki ya furta" Da wani ya shigar min da ya halaka min farin cikina har duniya ta tashi, ban taba jin kishin abu, da Kaunar abu, da son kilace abu irin yanda nake jin naki ba NAJEEBA, NAJEEBA ina son ki, ina son ina son ki, ina son ki so na gaskiya da babu yaudara a cikinsa, ki min rai, ki agaza min, ki dube ni"
Hawaye ne masu sanyi da wani irin tsuma ke ratsa fuskarta, fuskarsa da ta yi ja ta kurawa ido, a hankali ta kai hannunta ta shiga goge masa yan guntayen hawayen dake zirarowa ta kurmin idannuwansa
Idannuwansa cikin nata yake furta" ki furtan kalmar so ko zan ji sauki a zuciyata "
Zuciyarta ce ta kara bugawa, ta yarda cewar shi din Namiji ne cikake mai iya motsa zuciyar du wata halita, yannayin sarautarsa na kara masa wani irin girma da kwarjini a idannuwanta, yannayin shigarsa na haukata lamuranta, takan nacewa son kallon shigarsa, takan nacewa kanshin jikinsa harma ta taba gigin siyan irin turaransa ta karar da dan tanadinta, shi din mai tsada ne, komansa mai tsada ne, jajircewarsa, da irin tsayuwa kan kafafuwansa na sakata jinsa a cen kasan zuciyarta, sai dai ba zata furta ba, ba zata iya furtawa a yanzu kai tsaye ba, dole zata ja zarenta na mata wanda zai bashi bambancinta da watarta, dole zata kara tsayawa ya furta idan yana cikin hayacinsa kafin ta idasa aminta da magangannunsa ko ba komai namiji yake ehe
Sun raya daren nan kamar ba gobe, hakan ya sa nanauyan baci yin awan gaba da ita
Cen cikin bacinta ne ta ringa jin ana shafa fuskarta
A hankali ta juya ta ci gaba da bacin tana fan yatsina fuska
Bai hakura ba ya ci gaba da shafawar a sanyaye hakan ya sakata dan buda nanauyan idannuwanta ta sauke a kan ni'imtaciyar fuskarsa
Wani irin murmushi ne a kan fuskar tasa, wanda kana ganni zaka fahimci yana cikin farin ciki
Muryarsa a sanyaye ya furta" BEEBAH, ki tashi ki yi sallah, kin ga na fita tun da duku duki an ce Nadia ba lafia ashe baki tashi ba har karfe tara? Tashi likitan ya dawo na ce ya tsaya ya baki maganin zazabin nan na dare, kuma kin san me Nadia na dauke da junna biyu ki tashi ki ji abin farin ciki"
A hankali ta idasa wara idannuwanta a saman fuskarsa, Allah yana ganni maganar junna biyun Nadia ya sakata sakin wani irin murmushin farin ciki, a hankali ta ringa jin kaunar aminiyar tata da son tayata farin ciki na bijiro mata,
Fuskarta mai dauke da murmushi ya tsurawa ido,
Hannayenta ya rike har ta idasa zama a saman bed din, kafin ta shiga mika tana lumshe idannuwanta
Da sauri ya dan kawar da dubansa dan walahi idan har zai zauna kallon mikarta yanzu zata rikita masa lisafi yana zamansa kalau
Kamata ya yi ta mike tsaye, kuma yanzun jikinta sam ba zafin ko daya, haka kuma bata kama da marar lafia
A kofar bayin ta ja ta tsaya tana dan tura shi irin kar ya biyota
Murmushi ya yi ya tsaya har ta rufe bayin sannan ya samu waje ya zauna yana jiran fitowarta
Shi kadai yake godewa Allah irin baiwar da ya yi masa, Nadia na dauke da ciki har na sati uku , ta fara rashin lafia ne sosai yau har AMMI aka fadawa shine ta kiraye shi ya yi kiran likitar dake duba matansa ta zo ta dauki jinninta da fitsarinta ta koma, har ta dawo ta kawo result shine ya dakatar da ita cewa ta baiwa Najeeba maganin zazabin dare, s nan ne AMMI ta yi nuni da kar a bata ba'ai mata gwaji ba tukuna, domin ita dai ta san abinda take ganni a jikin Najeebar gashi ba kowani magani ba mai ciki ke iya sha ba
Yana nan zaune ya jima sosai kafin take fitowa daure da tawul a kirjinta
Cikin nutsuwa take kokarin karasawa wajen kayan salarta da abin sallah
Duka yana kallonta har ta idasa sallar sannan ya kurawa fuskarta ido da ta yiwa takwaf takwaf tana karasowa inda yake zaune
Sai da ta dare kan cinyoyinsa sannan ta sarkafo hannayenta a wajen wuyansa ta shiga zuba shagwaba tana kara tabe dan bakinta ta ce" Ni kiwuyar zuwa falon AMKI nake yanzun "
Murmushi ya yi yana kallon yanda take yiwa fuskarta a hankali ya ce" Ni kuwa bana tunanin zan iya katabus jin kin jima kina kwana da zafin jiki "
Kara langewa ta yi a kirjinsa ta ki cewa komai sai dan kukan shagwaba da take tana kara shiga jikinsa
Idannuwansa ya lumshe, a yanzun ya fara tunanin yarnan zata zauta shi ne idan ya yi da wasa fa
A hankali ya mike da ita a jikinsa ya shiga takawa yana mai kara gyara rikonta a jikinsa
Idannuwanta lumshe tana shakar dadadan kanshin turaran dake fita a wuyanta har ta ji tsittt kamar hayaniya ta dauke
Da sauri ta dago dubanta, ba shiri ta dirko daga jikinsa tana zazare ido gannin yayunta da kanwarta zazsune kawunnansu a kasa, wata datijuwa a gefen AMMI itama kanta a kasa, sai AMMI da ta kawar da dubanta kamar ba abinda ta gani zuciyarta kuwa wani irin mamakin SHAHEED din ne ke neman halakata, a da takan aunawa a ranta cewa shi din bai yi halayen mahaifinsa ba na kulawa da mace, aman a yanzu sai ta karyata wancen tunanin
Cike da mamakinsa ta kale shi , bakinsa ya dan tabe ya kama hannunta ya ce" Mu je mana "
Da sauri ta juya cike da wata irin kunya ta koma hanyar da ya biyo da su, ita ta yi nisan kiwo a sinsinar wuyansa ashe har ya kawo kofar bata sani ba har ya bude ya shigo da ita a haka tana nanakarsa ita kam me zata cewa yan uwanta da ta gama kurantawa bata son sa, da wani ido zata kalli AMMI ta ganta kwonce rashe rashe a jikinsa
"BEEBAH, wai ina zaki je ne haka?" Ya fada yana saurin cin mata dan da gudu ta fala
Birki ta ja ta ci a lokacin da ta saka kanta cikin dakin ta juyo tana dago hannayenta ta ce" Fisabililahi SHAHEED ka san su AMMI na zazaune da su Aunty Ummu ka shiga da ni a nanuke da kai salon su ce da ni munafuka, AMMI kuma ta yi tunanin na zama marar kunya? "
Irin yanda take bayanin tana nunawa tana yawo ta kasa tsayawa waje daya hannayenta a sama ya bashi daria sosai, sai abinda ya kara birge shi gannin fada ake masa yau kuma, ikon Allah kala daban daban a wajen yarinyar AMMi, sai kawai ya hade bayansa da garun wajen ya harde kafarsa sannan ya dage mata girarsa ya kane mata ido daya ya ce" Zo nan "
NAJEEBA ta yi sakalo tana kallon yanda ya yi da fuskar tasa, sannan ta kai dubanta wajen da ya nuna ya kuma daure gida
A hankali ta karasa ta tsaya ta sada kanta, hakan ya kara bashi daria, wai kunya ta ji ko me? Lalema
"Mu je a duba min ke" ya fada yana kallon fuskarta
Tana murza yan hannayenta a hankali ta ce" Dama lafiata kalau nakan yi masasarar dare wani lokacin "
Kansa ya girgiza ya ce" Bana so kina rashin lafia "
Dago da dara daran idannuwanta ta yi tana kallonsa, cikin nutsuwa ta idasa jikinsa tana mai dora kanta a saman kirjinsa, muryarta ciki ciki ta ce" Ni allurar cema bana so a rayuwata, ka barni haka na tuba "
Du idan ta kusanta jikinta da nasa sai ya ji kamar zai tsere domin abin bambarakwai yake zuwar masa, bai saba ba ko kadan bai saba ba ko Nadia bata shiga jikinsa, takan sada kanta a gabansa dai sannan takan damuwa da cin sa ko shan sa, ama Najeeba ta mayar da shigewa cikin jikinsa aikin yinta
Hannun nasa na dama ya dora a bayanta, a sanyaye ya furta" Ki ce kina so na BEEBAH? "
Shiru ta yi na lokaci kankani, hakan ya sa kirjinsa ya yi ta bugawa harma yannayin ya so ya dagule masa
Yar karamar wayarsa ce ta dauki tsuwa , yana dubawa ya san AMMI ce ya daga
Bayan ta yi magana a hankali ya furta" AMMI ta tafi, bata son allura "
Ammi da ta yi zaman son gannin irin farin cikin da zai nuna itama idan aka tabatar mata irin farin cikin da zata ji sai ta yi turus da maganar da ta dauko ta ce" Shaheed, ka kawo kin ita nan, ko ta tsaya yanzu yanzu ana kawo mata abin fitsari maza ta yi a kawo min "
Bai saka komai a ransa ba sai tsayuwar da ya ci gaba da yi da ita a jikinsa har kunnayensa suka tsinkayo masa tafia kafin ya ji an tsaya
Bai bude idannuwan nasa ba ya furta" Bani "
Ummulkhair da ta juya da sauri ta juyo har jikinta na rawa ta duka ta miko masa robar da aka bata ta kawo
Najeeba kuwa sai ta kara boye fuskarta a kirjinsa ta kasa dagowa dan tana jin kunyar Ummulkhair da kuma irin abinda ta tabata zasu yi mata idan sun hade
A hankali ya kuma shiga da ita yana janta a jikinsa har suka dangana da bayi
Sunna shiga ya shiga son cire doguwar rigar dake jikinta ta sallah
Bata iya yi masa musu ba har sai da ya cireta baki daya kamar wata wada zai yiwa wanka, ya mika mata abin muryarsa ciki ciki ya furta" Ki yi ki bani "
Da bakinta ta ringa mutsu mutsu tana tunanin kuma a gabanka zan yi?
Tsumamun idannuwansa da suka cenza kala dan rashin samun amsa daga gareta ne ya kura zuba mata hade da kakausan kallo
A hankali ta juya ta nufi wajen WC
Ta haka ta yi tabara ta zuba fitsarin ta cire hannunta kanta a kasa ta dago hannunta tana mika masa
Idannuwansa a kanta har ya amsa sannan ya juya ya fita
Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi tana cije lebenta na kasa tana shafa mararta tana jin irin fitsarin da take yanzu mai yawan gaske ne ya fi na da yawa, sannan idan tana yinsa har ji take mararta ta yi mata sakayau sannan ta dan kwashi dumi
A hankali take huci mai hade da tsantsar kaunar bawan Allahn nan
Acting dinsa na tsaye mata a zuciya, irin yanda baya kyankyaminta na halaka tunaninta
Ta jima a cikin bayin wannan karronma domin tunani ne ya yi gaba da ita har sai da ta ji ta kage a zaunen da take sannan ta janyo ruwa masu dumi sosai ta kimtsa jikinta ta sake yin wanka ta ja rigarta da tawul ta fito
Du a tunaninta ya jima da barin dakin domin a kadan ta dauki minti talatin a bayin nan fa, sai dai yana tsaye ne jikin bango kansa a kasa yana tunani, kwata kwata yarinyar ta iya dauke natsuwarsa da kwonciyar hankalinsa, bai san ta yada zai kwatanta irin yanda take tafia da shi ba, bai san ta inda zai bi ya samu ta furta masa kalmar nan ba, du ji yake komai nasa ragage ne, yaya zai yi ta yafe shi? Shin bata son sa? Me ya rasa ne? Kar dai har yanzun wancen din ne a ranta? Kar dai du wannan bata lokaci da falasa akwatin sirrinsa da ya yi mata ita din a banza take kallonsa?
Hannunta mai danshi ne ya taba damatsunnansa masu cika,
A hankali ya dakata yana kallonta
Dan murmushi ta yi a sanyaye ta ce" Me ke damunka? "
Bai bata amsa ba, sai hannayen nata dake rike da damtsensa, dayan kuwa na rike da tawul din da ta dauro da ya kurawa ido
Sannu a hankali ta ce" Ina missing din buga basket, zaka je terrain mu je mu buga kwalo? "
Leben nata yake kallo har ya saka hannu ya janyota gaba dayanta jikinsa
Kyakyawar runguma ya bata kafin ya shiga aika mata da zazafan sako wa'inda suka saka jikinta ya dauki rawa idannuwanta suke marmarmar kamar zata side dan azabar shaukin da ya dauketa
Ihu ne kawai bata yi na, tana rike da kansa idannuwanta rintse hakama lebenta dantse
Dif ya yi sakamakon kiran da ake ana karawa, kuma kukan kiran AMMI ne
Da sauri ya laluba idannuwansa na rufewa yana bude su da kyar dan jarabar dake cinsa ya daga kiran aman ya kasa yin magana domin komai ya ki fitowa daga bakinsa
A hankali ya saki wayar sakamakon wani irin abu da ya tsirga masa tun daga kansa har kafarsa sanadiyar abinda AMMI ta fada tana ta daria tana ambaton Alhamdulilah Alhamdulilah
Cikinta dake shafe ya kurawa ido, da duba irin na tsanaki,
A hankali ya yi sama da dubansa har zuwa fuskarta,
Sannu sannu ya mayar da ita saman bed din ya kwontar da ita
Kasa ya yi sosai nd verry slowly ya dora jajayen lebunansa a saman mararta
A hankali ya ciro harshensa mai dumi ya ringa lasar marar tata, hakan ya sakata rintse ido da karfi ta rike kansa tana jin jikinta na kara dauka
Bai bari ba har sai da ya ji zata sume tana fadin" wayo Shaheed ka bari wayo wani yamyamyam ake min "
Cikin gagawa ya ringa ruda mata jikinta, da kyar bakinsa ke kwacewa yana fadin" tell me you love me , kiss me baby, please lv me hearty "
Rukunkume shi ta yi hawayen shauki na zirara daga gurbin idannuwanta muryarta na rawa ta ringa furta kalaman a rarabe " *i..........l................o........v.......e............JJJJJJJJJJJJJJJSHAHHHHHHHHHHHAD* "
Kamar ky din kara kunce dokin jikinsa ne, sai da ya zabura baki dayansa ya saki hanniniya sannan ya ringa tafiar da su cikin salama idannuwansa na zubar da wasu irin tsadadun hawaye masu yawa da shauki, tamkar zai hadiyeta, ba tare da ya ji mata rauni ba yake nuna mata wata irin soyayar da ita kanta ta saki sansanya kuka mai ratsa zuciya tana rungume shi a jikinta, ta yi sadaranda ta zubar da makaman yakinta, ta yarda Allah shi ke dasa so a zuciyar bawa a lokacin da bai shiryawa hakan ba, yau gata ta zubar da komai a gaban dan fari mai mata mai sarauta, yau gata ta gane dan Namiji na saraki ba zai hanna masa nunawa matarsa soyaya da bata kulawa ba, a hankali ta ringa kara yarda da shi harma ta buda idannuwanta ta sauke a kyakyawar fuskarsa mai saje a lokacin da yake tatareta yana mai furta" Ki bi min a sannu kar ki sauka da karfi, dan Allah ki hau bayana na goya ki na kaiki falon mana to waina Sapni Suhani din nan a wace tasha ne ake yinta, ni banma san akoy tashar ko babu ba dan bana iya rabona da kallon TV BEEBAAH"
Najeeba ta sauke ajiyar zuciya ta daidaita ta haye bayansa, ya mike da ita tamkar wata yar baby ya karasa falo da ita a jikinta gajeran wandonsa ne sabo da farar rigarsa, ta kame gashin kanta ta soke da macajin kansa
Tana bin dukan motsinsa ne har ya gama hada TV din dake makale a bango wace rabonsa da kunnata har ya manta, kai shi mantawa yake akoy TV a duniya, ko labaru yakan dubawa ne ta yanar gizo
Zama ya yi bayan ya dauko masu abinci ya sakata jikinsa da spoon yana ciyar da ita tana ciyar da shi cike da farin ciki da kwojciyar hankali sannan sunna kallon series din na indiyawa wato YOUNG LADY (SISINA GATA FA MUTUNIYAR TAKI) cikin shauki
............................................
Alhamdulilah maganar auren Yaya Dayabu ta kankama, an gama komai rana kawai ake jira wace aka tsayar nan da wata biyu da sati biyu domin mahaifiyar amaryar ce ba lafia an fitar da ita waje
Zuwa lokacin cikin dake jikin matan Shaheed ya gama fitowa ya girma ya idasa bayana kansa, domin na Najeeba watansa takwas da sati uku
Na Nadia kuwa watansa bakwai da sati hudu
Rayuwar zamantakewar dake gudana tsakanin Nafia da NAJEEBA zan iya kiranta tsaftataciya, akoy kishi a tsakaninsu, sai dai tsaftatace, kishin yan gayu wato kishin cikin daka wanda kowace burinta fuskar mijinta, idan kuwa suka hadu sukan sha hira harda wasa da daria da matsanancin kulawa da damuwar dan uwa idan har damuwar ta bayana a fili
Idan wani abu ake a familly dinsu Nadia duda baya son fitar Najeebar yakan kaita da dare da kansa a cikin motarsa, ta shiga ta yi barka ko jaje sannan su ja su yi wajen hutunsu, wajen da a da sukan hadu ne dan su yi fada, harma su buga basket ball wanda yake bin takunta a hankali yana tareta dan kar ta fadi takan yi sport dai amta haka kafin su biyo wajen mai kilishinta su siya sannan su shiga ta boyayiyar hanyar da sarkin Dogarai ya saka aka fasa yake gadinta da kansa idan SULTAN zai fita har ya dawo
A gidan Abih ana zama ne na fahimtar junna, hakuri da junna, juriya da tarbiyar y'aya, dan kuwa Nana Maryama wato UMMU ta zame masu uwa, wace haihuwarsu ce kawai bata yi ba aman dukan wata dawainiya da su dariarsu ko kukansu a kafadunta suke zube su, inda mijinta ya zame masu uba tsayaye, mai basu kulawa ta musaman, mai gindaya doka a wajen da ya dace sannan baya tashi a kanta, mai saka