Showing 243001 words to 246000 words out of 259215 words
Chapter 82 - Kuskuren Baya Complete by Aisha Bagudu .txt
da hips dinta fiyye da komai ajikinta barin yanzu da lafiyayyen sex din da take samu ya qara fito dasu sosai .”
Bai barta iya haka ba yayita luguiguita mata jiki da salonsa gbdy ya kashe mata sansar jiki dan har ta fara tsiyaya, kusan mintuna talatin suna makale da juna taji ya zareta ajikinsa yana kokarin tashi ta rikosa cikin matsananciyar sha’awarsa tana cewa “ina kuma zaka ?zanje gurin yayanki bazan barsa yayi celebrate din farincikinsa shi kadai ba.”
ta karyar da wuya tana rausayar masa da kwayar idanunta “banason ka fita ka zauna tare dani .”
“Allah my princess ?ya fad’a yana kashe mata idonsa daya ta janyosa ya zubo jikinta ta kamo hannusa ta kai daidai pent dinta “taba kaji duk nayi ….”
Sai kuma tayi shiru taki qarasawa “duk kinyi me ?
Tayi shiru tana fidda numfashi sama sama “gbdy ya fahimci tana bukatarsa dan haka ya biye mata ya hade bakinsu guri daya yana tsotsan yana cigaba da shafa pent din daya jike da ruwan shaawa .”
Bai samu damar fita koina ba yana makale daita sai washegari karfe shadaya daidai a gidan jaguwa tayiwa Ana’s har cikin bedroom dinsa ya shiga yana kiran sunansa , yana zaune a gabansa system sai dai ba aiki yake ba illa idanu kawai daya zuba wa computer ,ya dago ya kallesa ya dauke kanshi yana furzar da iska dan ya dauka tun jiya daya sheida masa zai zo yaji me ake ciki amman ya wani sharesa anas yayi murmushi ya zauna kusa dashi yana mika masa hannu domin su gaisa shima hannu ya mika masa suka gaisa .”
“Abokina ya ake ciki ne? zan so naga idanun tanwer , yanzu yaushe zaa tura gidansu? ”ya ake ciki yaushe zaa tura gidansu sai yanzu kaza min wannan tmbyr ?
“tun jiya na kiraka kama tsaya kaji me ake ciki kaki bare ma kazo kaga a wani hali nake ciki ya fada a dan zafafe yana furzar numfashi “yi hakuri abokina wallahi tun jiya naso nazo “to me ya hanaka zuwan ?
“Na kuma sirri ne “ya fada yana murmushi yana shafa sumar kanshi , gani yanzu a gabanka gbdy lokacina naka ne fada min me ake ciki ?
“Me ko ake ciki baya ga matsala wai yarinyar nan sai dana ajiye komai nawa na furta mata ina sonta zan aureta kawai naga yarinya tana kuka allah na dauka na farinciki ne a she na wulakanci ne “what ?
Anas ya furta a dan kidime “bangane wulakanci ba ?
Nan ya zayyane masa komai “to yanzu kai me kagani?
“Me kuwa nagani baya ga idan na sheidawa ammina a tura gidansu tunda daman ta fada min iyayenta sun yarda na turo ? “Kana ganin hakan da zakayi daidai ne ?ya dago ya zuba masa idanunshi yana jin faduwar gaba me tsanani ,ni a ganina tanwer tafika gasky duk macen da zata kyamaci wannan alqallar tamu itace ma…….”wani gsky ta fini?ya katse shi da sauri yana huci “daman nasan side dinta zaka bi tunda kai kake zugata , anas ya shiga girgiza masa kai yana cewa “adnan ka fahimceni idan zan kasance me zuga tanwer akanka lallai naci amanar abota kuma meye ribata?.”
Ana’s ya tsura masa ido sosai zuciyarsa na zafi dan sam bai ji dadin furucinsa ba “Ka dauki abota ta da kai wasa shi yasa kake ganin kamar zan iya cin amanarka , but ni na dauki abota ta dakai da matukar muhimmancin da bazan iya cin amanarka ba bare na zuga macen dake sonka da gaskiya ,
“kasani adnan ban'iya son mutum ba ,idan Ina son mutum son shi nike da gaskiya da amana , Amma idan har ban sanar maka gsky ba akan duk abinda kake yi hankalina ba zai taba natsuwa ni zaka dinga wulakantawa saboda ina fada maka gsky ?”noooo nooo bana cikin su dan ban daukeka matsayin bare ba uwa daya uba daya na daukeka tunda baka son gaskiya na barka yana gama fadar haka ya mike tsaye ya soma kokarin barin dakin ya dauka zai dakatar dashi amman ya fice daga dakin gabadaya bai dakatar dashi ba ,lamarinsa ya qara bashi tsoro matukar gaske shi sam ba isa a fada masa yaji ba ko yayi gbdy ma ya bar gidan dan bazai iya zama a fahimci akwai wani abu ba.”
Ruhin jaguwa yayi baki hankalinsa yayi matukar tashi bai taba tajin tashin hankali irin wannan ba yana tsananin son anas,anas rayuwarsa ne baya wasa dashi ,Tun daga kan iyayensa yan'uwansa abokansa makotansu duk sun san cewa tarayya dake tsakaninsu gaskiya ne da amana amma kalli abinda yayi masa yau , gaskiya abunda yayi masa bai kyauta ba me yasa zai ce shi yake zuga tanwer wankakkiyar zuciyarsa ta dinga bashi umarnin ya tashi ya bishi ya bashi hakuri amman dakikkiyar zuciyarsa ta hanashi tana karfafa masa gwiwar me yayi ?dan haka yayi kwanciyarsa zuciyarsa ta farfasa na rashin samun natsuwa .”
*****
jaguwa ya shiga damuwa mai tsanani sakamakon sharesa da tanwer da anas sukayi har na tsawon sati biyu , kuma ya tabbatar da ba wani abu ne ya hanasu nemansa ba ko zuwa inda yake ba , dan yana sane da duk wani movement dinsu tanwer tana zuwa aiki cikin walwala tana komai nata cikin kwanciyar hankali ,shima Ana’s yana lafiya dan kullum sai ya bude app ya duba shi yana lafiya yana soyewarsa da matarsa shine dai suka bari cikin tashin hankali bai san yana masu só me tsanani haka ba sai daya ga sun sharesa ko kira bare texmessage ,
shawo kan Ana’s ba abu ne me wahala ba dan baya daukar abu da zafi yanzu haka ma ya huce kawai dai ya bashi iska ne .”
“amman Tanwer fa kullum zuba idanu yake yaga ta inda kiranta ko sakonta zai shigo masa amman shiru har yau da suka cika sati uku da rabuwa yayinda a bangarenta tanwer itama tana jinsa a ranta kawai ta sharesa bisa umarnin mahaifiyarta tana son ta kawo karshen taurin kansa da girmansa ne sannan ya fahimci abinda take so dashi amman dan so shi kadai ne tal acikin zuciyarta da rayuwata amman a yanzu tana son ta samu karfin gwiwar da zata juya zuciyarsa tunda ya kamu da matsanancin sonta .”
******
Tana zaune a office dinta tana duba wasu file taji an turo kofa ahankali an shigo ta d’ago kanta a hankali idanunta da suke rufe cikin medical glass irin nasu na likitoci suka sauka akansa take taji zuciyarta ta shiga bugawa da sauri sauri .”ajikin kofa ya jingina jikinsa ya harde duk hannayensa a faffadan qirjinsa gabadaya kayan dake sanye ajikinsa army green ne na kamfanin dior ga wani kamshi na mussaman da office din ya gauraye dashi sakamakon tsayuwarsa , tsurawa juna ido sukayi bata san tayi kewarsa ba sai yanzu data gansa a gabansa bude mata hannuwansa yayi gabadaya alamun tazo garesa madadin ta tashi ta isa garesa sai ta kasa ta dauke idanunta akanshi ta cigaba da abinda take kwalla na ciccikowa a idanunta .”
Ahankali ya qaraso inda take zaune ya janye file’s din gabanta yana dubawa a natse , bata dago ba ta cigaba da rike biron hannunta tana ciza lips dinta ya zauna a bakin table ya maye gurbin file’s ya tsura mata ido a ransa yace “yarinyar nan zata kasheni .“tanwer !.
Ya kira sunanta madadin ta amsa masa sai tace “me yasa baka zauna a can ba ? bai ce mata uffan ba ya cigaba da kallonta “ka tashi ka koma can kan kujera ka zauna hannun data daga tana nuna masa kan kujera ya riko ya sumbata ta tsura masa ido tana kallonsa qaunarsa na fixgarta yayinda kwalla ta sake cika idanunta gabanta na faduwa , ya ciro hanky yana goge mata hawayen daya soma gangaro mata “you still love me tanwer kallonsa tayi tace “wannan maganar da ne tunda ka furta bazaka iya barin sanarka saboda ni ba na cire wannan mugun son araina a yanzu zaka iya auran duk wacce kake raayin da wannan aikin amman ni surayya na yafe .”
Saka hannunsa yayi tare da goge mata kwalar dake sauka a idanunta “am sorry tanwer mace a soyayya idan tana kuka hakan na nuna tsananin qaunarta da mutun ya fada yana sumbatar goshinta hannunsa ta buge “banaso karka sake kai hannunka jikina ta fada tana kokarin tashi ya fixgota ya hadeta da jikinsa yana shinshina wuyanta zuwa cikin kunnenta “haba tanwer ke da kika amshi abinda yafi kiss meye abun daga hanakli dan nayi just common kiss ?
wani kallo tayi masa mai matukar kashe sansar jiki ya riko tafin hannunta cikin nashi yana massaging a hankali yana sake kashe mata sansar jiki “ni wallahi ji nake ma kamar nayi having sex dake yanzu ina shan brest dinki at the same time .”
I need sex tanwer …….“ya fada a kasalance yana kissing din tafin hannunta ta soma kokarin zare jikinta ya sake mata wani kyakkyawa riko ta yadda bazata iya kwacewa ba muryarsa can kasa yace” yanzu naga kamar baki son kusancinmu tare ko kin samu wanda ya fini dadi ne ?da sauri ta girgiza masa kanta alamun “aa !
“tô me yasa kika son ki bar dadinki ? Idan kin manta abinda kike fada lokacin da kike cikin dadin sex bari na tuna miki “adnan dadi ko duk kin manta wannnan kalmar?Tayi shiru tana kallonsa kafin daga bisani ta fashe masa da wani sabon kuka tana kokarin zare hannunta da jikinta dake cikin nashi yana fama tsotsa ,ya rike yatsunta gam yana sake makaleta “tanwer ina bukatarki I really need you yayi mgn Kmr zai shige jikinta kuka take sosai ?“Yanzu haka muka dawo tanwer ? ta’baki da nake yi bakya so ko me“?
“Eh shine banaso dan allah adnan ka daina bana so abinda kake….”saurin hadiye sauran maganarta tayi dan ganin irin kallon daya watsa mata na ta kama kanta “ki kama kanki da kiran kalmar bakya so din nan da kike fada min ,meye new aciki abinda nayi miki “?ba wani sabon abu bane a haka ma ina tausaya miki dan idan nace zan nuna kunjina haukace wa zakiyi “.
Wani dogon ajiyar zuciya ta sauke cikin fargaba tace “shikenan naji na gode sosai da tausayawa da ziyara allah ya bada lada ka tashi ka wuce karka sake zuwa inda nake “da tarin mamaki yake bin karamin bakinta da kallo “ka tashi ka wuce please ta sake maimatawa “ni tanwer!?”
“Yes of course waye kai ?a yanzu baka da wani matsayi agurina kaga zuwanka gurina bashi da wani amfani “da gaske kin daina sona?“Kana mamaki ne ai kyautatawa ke qara damkon soyayya wacce irin kyautatawa ka min da ka canci na cigaba da sonka ?babu dan haka daga yau kasa aranka ni surayya abubakar na daina sonka .”
Mikewa yayi ya barta ya dawo tsakiyar office din ya zuba hannunwansa duka cikin aljihun wondonsa yana kallonta a kaikaice yana murmushin gefen baki “ba dai irinmu ba tanwer ,ba irinmu mace take kalla kai tsaye tace bataso ba ko ta daina so ba duk kuma tsadarta da isarta da ikonta da mulkinta ban taba cewa ina son mace ba a rayuwata sai akanki dan haka baki isa ki gujeni ko ki juya min baya ba ni adnan nayi miki alkwarin sai sake dilmiyar dake cikin tafkin qaunata da soyayyar da bakiyi tsamman kasancewa aciki ba bazan barki ba, zan bibiyi rayuwarki ki shirya wa haka domin akowni lokaci zan iya farmakanki , ba dai ni zaki tozarta ba na rantse kafin ki tozartani ni ne zan rozartaki yana gama fadar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar office din .”
Shiru tayi jikinta na daukar zafi bata san sanda ta zube kasa tana kuka tare da daura hannuwanta duka bisa kanta ba a hankali ta dinga furta “Ya hayyu ya qayyum ya zaljalalu wal ikram allah ga baiwarka ,allah ka tsaya min ,allah ka taimakeni karka bar soyayyar adnan yayi galaba akaina adduar nan tayita furtawa tana maimaita wa zuciyarta na bugawa da mugun sauri .”
Tuqi yake amman zuciyarsa ta rabu gida biyu wani bangaren na gurin Tanwer wani bangare na gurin anas ya kamo lip’s dinsa na kasa gbdy ya tura a cikin bakinsa wayarsa ya ciro ya shiga app ya duba anas yana gida kamar koda yaushe duk kwananki basa tare baya zuwa koina koda yake daman bashi da gurin zuwa sai gurinsa kai tsaye titin da zai kai mutun gidansa ya dauka cikin kankanin lokaci ya isa dake yana da remut din get din gidan danna wa kawai yayi ya sanya hancin motarsa zuwa haraban gidan yayi parking anas dake makale da hally yayi sauri ya tashi tsaye yana cewa “ga yayanki nan adaidai lokacin jaguwa yayi knowking “shigo mana ya fada yana jin farinciki acikin ransa a natse ya murda handle din kofar ya shigo yana furzar da iska fuskanar nan tashi a hade har sai da gaban Ana’s ya fadi .”
Hally ta durkusa har kasa ta gaishesa ya amsa mata fuskarsa babu yabo babu fallasa ya cigaba da tsayuwa yana sham kamshi hally ta shiga kitchen domin kawo masa abun yasha anas ya dubesa “ka zauna mana “ ba zama ne ya kawoni ba kuma ban zo don wai ka dawo gare ni ba ,aiki zamu fita gobe idan kana raayi sai ka shirya kazo da wuri mu tsara komai
Ya juya yana kokarin barin falon yayi saurin shan gabansa zuciyarsa na rawa “ni ya kamata nauki fushi da kai adnan saboda abinda kamin yayi matukar
yi min zafin saboda matsayinka a wurin na domin na baka matsayi fiye da dukkan tunani na na baka matsayi danuwa ,na baka matsayin amini kani ,yaya ,aboki ,masoyi suruki ,karka manta bani da kowa fa sai kai adnan me yasa kayi min abinda kayi wallahi kaci amana kauna kaci amanar aminta dan ni bazan iya maka haka ba”. ya qarasa maganar yana dauke hawayensa adaidai lokacin da hally ta dawo hannunta rike da tire tayi matukar mamaki ganin yanayinsu ta kalli fuskar yayanta na second biyu ta waiga ta kalli fuskar mijinta gbdy taga ta canza zuwa damuwa duk da bataji maganarsu ba ta fahimci akwai matsala “ka zauna please anas ya fad’a yana nuna masa kan kujera sam bai yi niyyar zama ba amamn sai ya tsinci kansa da zauna saboda kar hally ta fahimci wani abu “ki zuba masa abinci “ .
Da sauri ta isa dinning ta dauki plet tana satar kallonsa tana zuba masa abinci ta dawo cike da girmamawa ta ajiye akan karamin table ta janyo zuwa gabansa yayinda shi kuma anas ya tsiyaya masa exotic acikin glas cup ya ajiye masa “bismillah”
“Kawai ya fara ci daga hally har anas gaba suka tashi suna dubansa kadan yaci ya ajiye spoon ya dauki ruwan lemu ya sha kadan shima ya ajiye ya mike ya nufi kofar fita batare daya ce komai ba .”
anas ya biyosa da sauri yana cewa “ina ganin bazan samu fitar gobe ba ,ku tafi kawai allah ya tsare ku inshaAllah idan zaa fita wani lokacin idan muna da Rai zani ,amma ni zan zauna a gida zan muku addua “what ?jaguwa ya fada a kasan ransa zuciyarsa na zafi ya juyo ya kallesa kawai sannan ya juya a fusace ya shiga mota ya bar gidan qirjinsa na wani irin bugawa dan sai yaji abinda tanwer tayi masa shafan mai ne akan nashi ,aiko sharesa da sukayi nashi yafi masa zafi akan tanwer ,Ana’s ya juya ya koma ciki yana jin damuwa aransa “lafiya kuwa ?hankalina yayi matukar tashi meke faruwa ne ?”babu komai my princess ya kamota jikinsa yayi mata kyakkyawan runguma yana shafata domin son mantar daita abinda taso fahimta .”
Wannan yanayin ya wuce ace babu komai nafa san waye yayana nasan halinsa ,na taso na ganku tare ne nasan ba haka kuke tafiyar da rayuarku ba ,dan allah kuyi hakuri da juna koma akan meye idan wani abu ya shiga tsakaninku zan shiga damuwa sosai ”nace miki babu komai ke yanzu kina tunanin akwai abinda zai shiga tsakaninmu ?ta girgiza masa kai “to ki yarda babu komai ya fad’a yana shafa bayanta .
Wani irin gudu jaguwa yake yi akan titi cikin tsananin tashin hankali “anas !!!! Kawai yake furtawa a fili yana shafa sumar kanshi “Ko daya anas dina ban wulakantaka ba ,ko ina yi bazan iya maka ba ,kai ruhina ne ,zuciyata ce bazan juri rashinka ba ,bazan juri fushin nan ba, duk motar daga irin gudun da yake falfalawa sai tayi gefe ta bashi hanya da taimakon allah ya karaso gida ya zauna akan kujerar kushin yana jin wani azababben ciwon kai .”
Wani hadadden gidan sama ne da hawansa ya kai goma ,Maganar adadin daku nan dake cikin wannnan gidan ba azai lissafu ba ,daya daga cikin dakin mutane guda shida ne acikinsu sai dai mutun uku ne kawai a zaune sanye da bakaken kaya ,
yayinda mutun daya dake cikin wadan da suke tsaye ke yaga farar takarda yana cewa “wannnan takardar babu abinda zata mana bayanan wannna file din ne kawai zai mana amfani sun dauki lokaci suna tautaunawa akan gurbatacciyar kasuwancinsu kafin daga karshe nabel ya dubi alhj tajudenni “ya batun yaran nan kuwa sun nemeka sun baka hakuri ?ya girgiza kai alamun” a’a ! nabel ya gyada kai “amman sai da nayi masu gargadi kamar zasu yi aiki dashi ashe aikin banza nayi “ina fad’a maka taurin kansu ya wuce tunaninka “. Ina bukatar bayanan kowanne acikin wadan nan mutane guda biyar din inji wanda ya