Showing 75001 words to 78000 words out of 259215 words
Chapter 26 - Kuskuren Baya Complete by Aisha Bagudu .txt
yana cewa"idan zanyi munafurcin kowa bazanyi naka ba, idan zan cuci kowa bazan cuceka ba, kama daina min irin wad'an nan abubuwan dan wallahi suna Kona min rai da mugun tayar min da hankali ".
Jaguwa ya waigo ya fuskanci anas sosai yana sake furzar da iska mai zafi daga bakinsa "muddin kana son zuciyata ta cigaba da amincewa da Kai sannan na daina fad'ar haka akanka anas ya zama dole sai kayi hannun riga da zahra bana qaunarta bana qaunar ganinku tare muddin zaka kasance dani sai dai ka za'ba ko ni ko ita ? taku daya biyu yayi ya matsa daga kusa da anas yana tafiya a hankali still yana rungume da hannunwansa.
"jaguwa !
anas ya kira sunanshi cikin yanayi na firgici da tashin hankali , idanu kawai jaguwa ya tsura masa batare daya amsa masa ba" shakka babu duk duniya nafi sonka akan kowa, Ina qaunarka fiyye da ni kaina maganar zabi ma bata taso ba dan kasan waye zabina" yayi mgnr hawaye na ciccikowa a idanunshi "Kai ne zabina Adnan Ina sonka fiyye da kowa da komai nawa " tautausan murmushi jaguwa ya sakar masa yana mai Jin sanyi acikin zuciyarsa , cike da farinciki ya mika masa hannunsa
da sauri anas ya mika masa nasa hannun suka rungume juna suna sakin numfashi atare , jabir , jubi ,kamil da suke zaune duk sukayi shiru suna dubansu dan ba wannan bane karon na farko da suke samun matsala a tsakaninsu kuma cikin kankanin lokaci suke daidaita kansu.
kuka sosai anas yake jaguwa na shafa bayansa kamar wani karamin yaro "is okay anas na sani , nasan kana qaunata da gsky kmr yadda nake qaunarka am really sorry for my active har cikin zuciyata nake jin qaunarka , Kai zinari ne acikin zuciyata Ina sonka anas "Nima Ina sonka kyakkyawan abokina had'e da qauna mai karfi , cikin kankanin lokaci komai ya daidaita a tsakaninsu suka samu guri suka zauna cikin sauran abokansa nan hira ta barke a tsakaninsu .
su jubi sun so kwarai su sake samun qarin haske akan maganar jaguwa ta d'azu akan yarinyar amman yaki bada dama amman duk da haka sai da kamil yayi magana Cike da kulawa kamil yace "anyi maka tambaya akan yarinyar nan ka wani share mutane " to me yasa meka a goshi Kuma ? ko baku lura da goshinsa ba ?ya fad'a yana kallonsu d'aya byn daya ,kun san halin miskilancinsa ai ba lallai ya fad'a ba ni tun jiya na gani sanin halinsa yasa na share inji cewar jubi .
"ku manta da wannan maganar idan akwai wacce ta fita mahimmam ku kawo muyi kawai " anas ya fad'a dan jaguwa wayarsa ya d'auka yana duba sakonin mutane , basu tashi a falon ba sai da suka tsara yadda tafiyarsu Ogun state zata kasance a gobe .
" Yadda suke tsara komai akan aikinsu haka Suma jami'an tsaro dana sirri suke shirya yadda zasu kamasu a yanzu ma Asst Commissioner of police ne ya kira layin d .c .p baba abare wato lawan numan byn ya d'auka suka gaisa ya fara magana cikin zafin rai " wannan mutumin bai kamata a barshi har zuwa wannan lokacin batare da anka mashi ba , yayi mgn tare da yin shiru "eh to haka ne amman abinda nafi bukata a Kara saka Ido sosai akan duk wani motsinsa da shiga da fitarsa bama iya rayuwarsa ta fashi ba hatta rayuwarsa ta duniya ma sai na tabbatar da ta ru'bance idan yazo hannu , sun dauki lokaci mai tsawo suna tautaunawa akan jaguwa da yaransa kafin daga bisani suka yi sallama. "
*****
"Nazifi haka mukayi da Kai ?a she baka da amana ban sani ba ? ya rufe shi da fad'a ta Inda yake shiga ba ta nan yake fita ba cike da matsanacin firgici nazifi yace "dady me nayi Maka ? bangane me kayi min ba ? ya tambayesa yana maxurai ",ni zakawa tambayar rainin hakali ? to yau duk a zaune naga Ibrahim alhalin na fad'a maka bana son ganinsa a zaune sai akwance dan lokacin tashinsa bai yi ba tukun "sai lokacin nazifi ya fahimci rashin amanar da yayi masa . ya shafa sumar Kansa yana cewa "Allah dady Ina iyakacin k'okarina Ina yin komai yadda ya kamata alluran da na saba yi masa shi nake masa haka zalika maganin da yake sha shi nake kawo wa ban canza ba ".
"wannan karya ne nazifi "da gaske dady baza yi maka haka ba ,ai duk abinda kace shi zanyi tunda ka zabi abarshi cikin wannan yanayin ni me zaisa naki?" ai ya zama dole nabi
duk wani umarninka bayan haka ma duk sati sakokan na shigowa account dina ,nafi tunanin yawon magani da allurar da ake masa ne yasa suka daina aiki ajikinsa Ina ganin me zai hana a canza masa ? ". ya fad'a yana tsine masa acikin zuciyarsa domin kuwa mutane masu hali irin na alhj Tahir sam basu ya kamata su haifi d'a irin Ibrahim ba. "to shikenan na d'auka kana cin amanata ne ?Ina ai bazan ta'ba cin amanarka ba wannan ai sirri ne a tsakaninmu " alhj Tahir yayi murmushin jin dadi yana cewa "to yanzu kana ganin idan an canza masa za'a samu me karfin na farko ?"sosai kuwa za'a samu zan duba me karfi wanda yafi na farko zuwa gobe sai nazo dashi "to shikenan na gode son Allah yayi maka albarka ya Kai hannu ya zagaye kafad'an nazifi yana tafiya dashi acikin falonsa" ka cigaba da bin umarninna ni Kuma bazan gaji da tura maka sakona ba "nazifi ya gyada masa Kai tare cewa "babu komai dady ai ko baka biyani ba ya zama dole nabi duk wani umarninka nasan kana da wata munafa me kyau akan ib shiyasa kake bukatar ganinsa akwance ?".
"yauwa nazifi a she kana da fahimta ?" shi yasa kullum kake kara burgeni saboda kaifin baseerarka" cike da girmamawa nazifi yayi sallama da alhj Tahir ya fito zuwa babban falon gidan Inda ya iske hajiya baseera zaune kusa da Ibrahim dake zaune akan wheelchair tana bashi abinci a baki tausayinta dana Ibrahim ya kamashi ,mace har mace me tausayi da biyayya amman batayi sa'ar miji ba "har ka fito nazifi ? "eh mumy na fito "to sannu da kokari Allah yayi muku albarka gbdy , yadda kake kula da abokinka baka gajiya Allah ya kula da lamarinka "Ameen mumy ai kula da ib ya zama dole , Ibrahim ya dubesa wuyansa a karye magana yake son yiwa amininsa amman ya kasa furta Komai so yake ya sheida masa Kiran daya samu daga bakin alqali a kwanakin da suka gabata .
sai da nazifi ya sake duba jikin Ibrahim sannan ya fito zuwa haraban gidan ya shiga motarsa ya zauna ya bata wuta, tafiya kad'an yayi ya gangara gefen titi yayi parking ya Kasa cire hannunwansa akan stearing motar ya shiga kogin tunani ta yarda alhj Tahir yake wa dan lelensa wanda shi kad'ai ya haifa a duniya mugunta.ji yake kamar ya tattara ib da komai nashi ya turasa zuwa kasar england domin ya samu kulawa daga manya likitoci , dan allurar da mahaifinsa yake sa shi yayi masa bata da maraba da poising me karya garkuwar jiki gashi sanadiyyar haka an tsaida komai nashi bayan shi din mutum ne mai qulafucin akan aikinsa"gbdy zuwa yanzu ya soma zargin manufar alhj Tahir akan d'ansa Ibrahim, idan kuwa haka ne babu shakka akwai lauje cikin nadi wato akwai saka hannun alhj Tahir cikin kidnappin din tanweer da yan fashi suka yi .
"haka ne ma zuciyarsa ta tabbatar masa da hakan , wannan dalilin yasa alhj Tahir baya son Ibrahim ya tashi bisa kafafunsa ya nemi tanweer da karfin da iKon da Allah ya bashi, tabbas Ibrahim nada gogewa da jajircewa da qulafici akan aikinsa da duk wasu masu laifi a kasar nan.
" idan ya gangara ta bangaren aikin sirri shine kan gaba saboda kwarewarsa ya iya binciken sirri tamkar aljani tare da abokan aikinsa har su gano me laifi yanzu abinda zai yi zai cigaba da boyewa alhj tahir tare da biye masa har sanda zai kammala komai akan abinda yake zarginsa akanshi tare da nemo sheidu masu karfi ta yadda za'a samu nasarar kamashi a sikwane , yana da tabbacin muddin aka kamashi za'a kama ragowar abokan sana'ar tasa dukkaninsu su girbi abunda suka shuka ya kusan awa d'aya agurin yana saka da warwara har hawayen tausayin Ibrahim ya zubar saboda rashin dacen mahaifi da yayi sannan ya tada motarsa zuwa office dinsa har ya Isa office tunanin aminisa yake .."
*******
Tanweer bata farka ba sai gurin karfe d'aya na rana ta farka cike da matsanacin azaban ciwo dan ta sha wahala sosai jikinta na rawa koina ciwo yake mata sai numfashin wahala take fitarwa , wani abu ya hadiye sannan ya matso kusa daita sosai ta bud'e idanunta da suka mata nauyi ta ga shine zaune a kusa daita wani marayan kuka ta fashe dashi tana shesheka, muryarsa a kasalance yace "lafiya kike kuka me ya sameki ? ya fad'i haka ne dan ya sake tabbatar da tana sane da abinda ya faru a daren jiya duk da baya doubt akan gaskiyar abinda baba ya fad'a masa .ta fashe da wani sabon kuka tana cewa "nima bansani ba amman duk ilahirin jikina ciwo yake min tunda nake ban ta'ba Jin irin wannan ciwon ba dan Allah ka taimakeni ka maidani gida ....." ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka bai sake yin magana ba ya ɗauketa cak ya nufi bayi daita ya had'a mata ruwan zafi ya Kai hannu zai riko hannunta ta goce ya bita da wani kallo.
ta zabga masa harara tana hura masa hanci ,shiru yayi yana cigaba da kallonta yayinda kukanta yaki tsayawa ganin ko ya rarrasheta 'bata bakinsa zai yi yasa a hankali ya Isa Inda take jingine acikin bayin ,batayi expecting ba taji ya rungumeta ajikinsa tsam , ajiyar zuciya ta saki ta had'e rai sosai .
rarrashinta yake son yi amman yasan halinta ba lallai ta bashi had'in Kai ba zata iya butsare masa "tanweer ! ya kira sunanta muryarsa a sanyaye tana jinsa taki amsawa ta cigaba da kukanta "tanweer !" ya sake kiranta cike da rauni Yana shafa sumar kanta zuwa gadon bayanta " Kince jikinki na ciwo ? ta gyada masa Kai kawai " ki d'aure please ki shiga ruwan zafi zaki daina jin ciwon kinji "tayi masa banza tamkar ba da ita yake ba bare ta nuna alamun zata yi abinda ya bukata ,a hankali ta soma k'okarin kwace kanta daga jikinsa har ta zare ta tsura masa idanunta fuskarta babu annuri a kallon da take masa taga goshinsa ya dan kubura ta Kai hannunta ta shafa gurin batare da tace masa Komai ba duk da tmbyrsa bakinta yake son yi amman ta kasa sarrafa harshenta , hannunta ya kamo cikin nashi ya matse gam "ki shiga ruwan zafi zan gasa miki jiki ta yadda zaki daina jin ciwon komai ajikinki" girgiza masa kai tayi sannan ta motsa labbanta " ka fita kawai zanyi da kaina ba sai ka tsaya ba dan bazan iya tubewa agaban wani katon banza ba ta fad'a Kai tsaye taja ka'fafunta ta jingina jikinta da bango bayin ."
yayi shiru kawai yana kallonta maganarta ta sosa masa rai sosai azahiri ake iya hango hakan "idan Kuma bazaka fita ba bari ni na fita ta juya tana d'aga ka'fafunta da kyar ya nad'e hannun rigarsa ya kamo kafadarta bai tsaya wata wata ba ya d'auketa ya dannata cikin ruwan zafi wani qara ta saki mai sauti ta zabura zata mike ya sake dannata ta zaro idanuwanta gbdy hawaye na zubo mata , kallon juna suke wanda ita nata kallon na fita haiyaci ne shi kuwa na mugunta ne "muryarta a tsarke tace "Allah ya Isa ban yafe ba mugu azalumin kawai Allah ya Saka min nace maka zan gasa jikina dole ne da zaka wani sundumani cikin ruwan zafi dan mu...." ? bata k'arasa mgnrta ba ya dalle mata baki da yatsansa "har yaushe zaki daina yiwa mutane rashin kunya ?ya fad'a yana sake dannata cikin ruwan zafi har sai da ta sake sakin qara me sauti tana cewa " har sanda mahdi zai bayyana ta bashi amsa da haka tana marairaice fuska .
tausayinta yaji yana yawo a sansar jikinsa shiyasa ya rabu daita dan inya biyewa rashin kunyarta komai zai iya faruwa a tsakaninsu "ni ka barni haka zafi na ratsani dayawa "ta fada tana kallonsa "abinda kika fad'a nayi aiki dashi "to ni me na fada ?ta tambayesa muryarta cike da shagwa'ba tana turo masa karamin bakinta "muryarsa can kasa yace "kince jikinki na ciwo har kasanki ko ba haka ba ?tai masa banza tana bata fuska tare da d'aga kanta sama alamun tunanin tana son ta tuna lokacin da tace masa har da kasanta ke mata ciwo ita dai tasan tace masa jikinta "ko zan iya sanin abinda yasa kike jin ciwon jiki da kasanki? ya tambayeta yana k'okarin zare rigar jikinta , idanunta ta tsura masa tana kallonsa cike da mamaki hannunsa ya Kai yana shafa bakinta kafin daga baya ya maida bakinsa ya fara kissing dinta in a romantic way tun tana turjewa har dai ta hakura ta barshi bayan ya gama romancing dinta ya zare hannuwansa yana cewa "kiyi wanka ki had'a dana tsarki ".
zaro Ido tayi waje cike da mamaki tana maimaita abinda yace a zuciyarta " ki maida wadan nan idanun naki kiyi abinda nace yana gama fad'ar haka ya juya zai fita ya jiyo sautin muryarta tana cewa "akan wani dalili zan had'a da wankan tsarki ni ba janaba ba ?"ya juyo a natse yana kallonta tai saurin kare qirjinta da hannuwanta , ya kwa'be baki yana kashe idonsa d'aya a ransa yace" abinda na kwashe rabin dare Ina sarrafasu shine dan manufarci kike wani boyewa ,numfashi ya furzar ya sake juyawa yana cewa"kiyi k'okari kiyi wankan dana tsarki idan Kuma kin Isa karki yi zan gane "baza'a yi ba , babu janaba ajikina dan hk babu wani wankan tsarkin da zan yi daf da zai bar d'akin yaji ta fad'i haka "kwa'be fuska yayi " yarinyar nan da alamun sai na baki tarbiya kafin na maidake gidan ubanki dan kanki na mugun rawa."
d'akinsa ya koma ya shiga wanka sai daya d'auki minti ashirin yana bayi sannan ya fito yana goge jikinsa da karamin towel fari tasss yana tunanin tanweer, hakan nan yake qara Jin qaunar yarinyar na mamaye ilahirin jikinsa sai dai yayi ta k'okarin yakice hakan yana karyatawa , ya shirya kanshi cikin wasu Kanana