Showing 45001 words to 48000 words out of 259215 words

Chapter 16 - Kuskuren Baya Complete by Aisha Bagudu .txt

25 Nov 2024

16517

ta kame zuciyarta na wani irin zafi da ciwon da batasan ranar dainashi ba "why Adnan? me na
rasa ? "me kake so ajikin mace da bani dashi ?.me wannan yarinyar ta fini dan Allah karka bari bakincikinka ya kasheni Ina sonka fiyye da komai ta k'arasa maganar tana goge hawayenta .."


tana gama karasowa Rita Lori ta sallami me Uber sannan ta kira layin Helen kira daya ta d'auka tayi mata kwatance gurin da suke zaune ."ta k'araso ciki hankalinta a matukar tashe tana baza idanu taga ta Inda jaguwa yake da yarinyar dan idanunta babu abinda suke son da burin gani agurin kamar tagansa aiko cikin sa'a idanunta ya sauka akansa makale da tanweer kamar zai mata numfashi ita Kuma ta d'aura kanta a saman kafad'arsa saboda baccin data soma ji ga sanyi gurin dake ratsa jikinta ta shige masa sosai har suna iya jiyo numfashin juna tuni idanun Zahra suka kawo ruwa wani tunani yazo mata ko dai yayi aure ne ?" kai impossible ace Adnan dinta yayi aure Kuma ko yayi aure bazai ta'ba zuwa da matarsa gurin nan ba sai dai idan sabuwar karuwa yayi wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ,hankalin zahra yayi kololuwar tashi gadan gadan ta nufi Inda suke zaune tana gama Isa gurin tasa kafarta d'aya ta take kafar tanweer qara ta saki mara sauti tana furta " subhanallah tare da runtse tsamammun idanunta dake cike da mayen bacci ,a hankali jaguwa yabi inuwar da ya gani tsaye akansu itama tanweer ta d'ago domin taga abinda ya take mata kafa kafin tanweer ta gama kare mata kallo har zahra ta cakumi wuyan rigarta da iyakacin karfinta "dan ubanki me kike yi tare da mijin da zan aura ? nan da nan jikin tanweer ya d'auki rawa wata razananniyar tsawa zahra ta buga mata wanda yasa jikin tanweer ya sake d'aukar qyarma zuciyarta ta karye hawaye ya soma sintiri bisa kuncinta muryarta na rawa tace "ki...kiyi hakuri wallahi babu komai a tsakaninmu kawai tai ..."
"Shut up useless kawai hakurin uwarki zanyi ko da yake da ganin nasan kema sabuwar shigowa karuwanci ce bancin haka da Koda millioyoyin kudi ba zaki Kalli Inda Adnan yake ba bare har ki yarda ya daukeki "inna lillahi karuwa? ta furta kalmar a matukar firgice .


cikin tsananin faduwar gaba jaguwa ya lumshe sexy eye's dinsa na second biyu sannan ya bude su fess yana mai jin bakinciki mara misaltuwa sam bai ji dadin Kalmar data fadawa tanweer ba murya qasa qasa yace " ke wacce irin mahaukaciya ce daga zuwanki kin fara wa mutane hauka saboda ke din mara mutunci ce ki saketa kafin na tashi na targadaki yanzu yayi maganar yana janye idanunshi akanta tsayuwa zahra ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa tana kira sunansa kusan minti biyar tana Kiran sunansa batare da ta saki wuyan tanweer ba ranta ya Kai koluluwar baci wato cin mutuncinsa gareta yayi yawan da zai mata a gaban sabuwar karuwarsa yana jinta yaki amsa mata yayi kamar bai san da tsayuwarta ba "Adana !!!! ta qara Kiran sunansa a fusace wannan karon idanuwansa a lumshe ya mike ya ɗauketa da wasu maruka har biyu ajire da sauri ta saki wuyan tanweer zuciyarta na bugu da karfi "ka mareni adnan ?na mareki idan kika sake wata magana ko kiran yarinyar nan da karuwa sai na ballaki sannan minti biyu kawai na baki ki 'bacewa idanuna banason ganinki .


tai shiru ta kasa aiwatar da hakan "haba wannan naci na menene haka ki bar rayuwata ko dole sai munyi rayuwa tare ? ya fad'a yana kafe tanweer da sexy eye's dinsa wayanda kallonsu kadai ke haddasa mata shiga wani hali zahra ta girgiza masa Kai alamun bazata iya rabuwa dashi ba "bazan iya ba Adnan ta furta qirjinta na dokawa da matsanacin karfi" kiyi kokarin ki iya dan nafi bukatar haka Ina son ki bar rayuwata ki manta kin taba haduwa da Adnan arayuwarki yana gama fad'ar haka ya riko hannun tanweer ya soma tafiya daita a hankali ."


halin data shiga kafin ta dawo haiyacinta ta bud'e idanunta sai wayam ta gani bashi ba tanweer agurin wani bakinciki ne ya tokare mata kahon zuciya Wanda yasa hawaye sake zubowa daga idanunta ,
tunda take a rayuwa ba'a taba tozartata irin na yau ba ranta yayi matukar baci da kyar ta soma d'aga ka'fafunta tamkar kazar da kwai ya fashewa aciki da baya da baya ta soma tafiya duk Kiran da anas yake mata bata sauraresa ba ta Isa Inda su helen suke zaune tana gama qarasowa suka kwashe mata da dariya "daidai kenan wallahi yayi min daidai wallahi naji dadin mari biyu din daya waska miki inji cewar Saira Helen tai tsigil tace "maganinki kenan ba yadda banyi dake ba akan ki rabu dashi ke da kina zaune cikin AC babu wahalar komai manya mutane ke zuwa ana binki ana lallabaki ana kashe miki kudi gashi duk wata da albashi mai tsoka kinki kin nacewa wannan banza ko kyansa ke rud 'arki oho yanzu ai ga irinta nan ya wulakantaki sbd yayi sabuwar karuwa ". Saira ta sake dariyar mugunta tana jujjuyawa a saman kujera dan dadi abun yayi mata daman ita tana bakincikin tarayyar zahra da jaguwa .


Cikin muryar kuka Zahra tace "Yanzu abinda zaku taru ku dinga fada min kenan ?" Ta tambayesu cikin tsananin fushi Saira tace trying to switch the topic zahra ki san abunyi rabuwa dashi ko cigaba da wahalar da ranki akan mutumin da bai damu dake ba "Wlh ba kawai ta rabu dashi ta zauna mu cigaba da hutawarmu har sanda ya'yan manya zasu qaraso ki cika jakarki da shegun dan sune labarin da mutanen duniya suka fi ganewa wato kudi mahad'in jinin jikin dan Adam ta fada tana yar dariya.
helen ta janyo zahra ta zaunar daita akan kujera ta mika mata kwalin sigari "ki sha ki manta da wannan gayen idan ma jijiyarsa ke rud'arki zaki samu wacce tafi nashi, Kinga wannan soyayyar da kike masa tsakani da Allah da kyautata masa da kikeyi Zahra kowa yasan kinyiwa soyayya biyayya wallahi Allah bazai ta'ba barinki haka ,na dai san jijiyarsa ke makale a ranki to bari in sheida miki wani abu sai kiga Allah ya had'aki da wanda yafi Adananki komai sai Allah ya had'aki da me yi sau goma ba takwas ba idan ya saka miki bazai cire ba sai yayi kyakkyawan biyar sannan idan ya Maida sai yayi biyar ko ba haka ba kawayena gbdy suka kwashe da dariya saira ta daki kafadar Helen "wannan ai sai ya kasheta goma fa kawata Kai yayi mata yawa ?"eh mana tunda ita mayar joystick ce baya isarta Helen ta cigaba magana "sai kinci kinyi hanian ba dai shi Adnan idan yana having sex dake ba kina jin numfashinki na daukewa ba akwai Wanda zaki samu sai numfashin ya d'auke ya dawo da kanshi Wanda dadi ne zai dawo dashi Kuma kiji yafi Adnan dadi da gardi hajiya nah kiji shi yafi shi iya sarrafa mace "enough ..."Helen ki daina fada min haka Ina mazan suke ?"mazan da duk basir ya cinyesu maza fa irinsu Adnan basu dayawa yanzu ke akwai nmj da zai iya yin sau goma ?"tunda aka samu takwas ai za'a samu goma ko ba haka ba hafcy no-no ta k'arasa maganar tana kallon kawayenta daya bayan daya "ku natsu kuji wani abu gbdy suka fuskanceta "irin su Adnan basu dayawa ke common kiss ma ba kowani nmj ya iyaba, kinsan shi kiss ma kadai sai wanda ya iya, a rike miki baki kiji ajikinki sai cikakken nmj irin Adnan ,Kinga adnan idan ya rike miki ba sai kinji kmr ki mutu Ina ga Azo ga brest da me gbdy lahaula walakuwata most especially kiyi dog stly cin da bakya so ke gayen nan ya iya juya mace fiyye da tunaniku wallahi tallahi bazan iya barin Adnan ba ina matukar qaunar Adnan a zuciyarta bazan iya hakura ba, bazan iya rabuwa dashi na barwa wata banza ba dan dole nasan abun yi hakika wannan yarinyar tayiwa rayuwarta shishigi amman ta jira mai zaije ya dawo tana gama fad'ar haka ta mike ta juya a matukar fusace ta bar gurin adaidai lokacin da tanweer ta soma tafiya tana d'aga ka'fafunta da kyar "ke ...."ta tsaya cak batare data juyo ba ya mike tsam ya fuskanceta taki dagowa ta kallesa sai dai taji wani yanayi me wuyar misaltuwa a zuciyarta dama gangar jikinta .
shi kuwa a bangaren jaguwa ya rasa meke dawainiyya dashi akan yarinyar sai dai yana jin abun ya zarta komai dake da mahimmanci a rayuwarsa "Ina zaki wannan karon a tsawace yayi maganar Idanunsa na kanta girgiza masa Kai tayi alamar babu Inda zata wuce ki koma ki zauna Inda na zaunar dake har sanda zamu bar nan ,tayi shiru taki motsa jikinta sai ma dagowa da tayi ta tsura masa Ido qirjinta na bada wani sauti na tashin hankali Shima ita yake kallo "tanweer! ya kirata in a serious thought wanda yasa qirjinta bugawa batare data amsa ba sai ma kallon kwayar idanunshi datayi "kema karki dauka Ina sonki ne yasa nayiwa Zahra abinda nayi kema bana sonki kuma ba kya cikin zuciyata da rayuwata lokaci kawai nake jira na Kai ki ga iyayenki muyi rabuwa ta har abada dan bazaki sake ganin Koda me kama dani ba ya fad'a da wata irin murya da bata ta'ba jin yayi magana daita ba nan da nan zuciyar tanweer ya qara bugawa kasa magana tayi illa binsa da idanunta ganin bata da niyyar bin umarninsa ya juya ya nufi wani lungu Inda su jubi ke zaune dan duk sanda zasu fito shakatawa basa shiga mota daya haka basa zama aguri d'aya sai dai idanun kowannensu na kan dan'uwansa.


Kwalin sigari ya d'auka tun kafin ya zauna jubi ya kur'bi giya sannan ya dubesa " kana ganin bai kamata ka rike zahra ba koda bazaka aureta ba ka bar soyayyar diyar minister ?" babu wacce nake jinta a raina bare akai ga batu na aure dan irinsu ko ka auresu zargi ne zai shiga ciki "idan Bata sonka ba muddin akwai soyayya Komai me sauki" ni anawa ya auri zahra dan har taimaka mana zatayi a hallaqallarmu ko me kuka ce ?inji cewar Kamil "wannan Kuma haka ne "ni tsarina ba haka bane bazan taba auren matar da zan dinga zarginta itama idan na fita ta dinga zargina ba ko tuhunmata akan Inda naje kunga mu ajiye wannan maganar dan bashi ne agabana ba na rigada na faiyacewa kowacce matsayinta ya karasa maganar Idanunsa ya sauka akan alqali dake tsaye gaban tanweer mikewa yayi tsaye Idanunsa akansu yayinda ita Kuma ke faman waige waigen Inda ya shiga a natse ya janye kujerar da yake zaune ya fara tafiya ya biyo ta bayan alqali ya tsaya can nesa kadan dasu Inda ya soma jiyo sautin muryarsa qasa qasa "wannan fuskar kamar nasanta ? tayi shiru tana waigen bayanta a matukar tsorace ta juya ta fara tafiya cikin sauri ya biyota yana cigaba da magana Shima jaguwa ya qara matsowa ya tsaya daga cikin lungu "ki tsaya mana dan Allah"bazan tsaya saboda ban sanka ba kaima Kuma bana tunanin kasanni yayi saurin shan gabanta dan dole ta tsaya gabanta na faduwa "ke ba diyar minster of health bace ?tayi shiru tana kallonsa cike da mamaki" Kinga karkiji tsoro Komai nasan kece kenan kice kika turo yan fashi suka saceki dan ki samu damar cin duniya ko ba haka ba ?nan ma shiru tayi tana girgiza masa Kai shi kuwa jaguwa zuciyarsa ke rawa sannan cike da mamaki daman tun dazu jikinsa ke bashi ana binsa ."idan ba haka bane ki bini muje yanzu zan maidake ga iyayenki da masoyinki Ib wanda ya kasance abokin aikina duk maganar da yake yana shiga kunnen jaguwa "na gode na gode tabbas nice ka taimakeni ka fitar dani daga gurin nan wallahi babu had'in bakina ciki nima gida nake son zuwa ta k'arasa maganar hawaye na zubo mata . "alqali ya dan juya bayansa bai ga kowa ba ya sake juyowa ya fuskanceta "yanzu abinda za'a yi zan yi gaba sai ki biyoni abaya tayi saurin lumshe masa Ido, alqali yayi gaba har tayi taku biyu taji an fixgota zuwa wani lungu ta bud'e baki zata kurma ihu taji an rufe mata baki idanunta a runtse amman ta fahimci waye rungume daita hancinsu na gugan juna duk da yadda take Jin numfashinsa na saukar mata bai sa ta bud'e idanunta ba tautausan tafin hannunsa yasa ya Kai saitin wuyanta zuwa cikin kunnenta wanda yasa taji wani abu ya tsalga mata tun daga tsakiyar kanta ."


da sauri ta bud'e idanunta tsareta yayi da sexy eye's dinsa masu firgitarwa Hakan yasa ta kawar da idanunta gefe hawaye na tsiyayowa dan ita gsky gida take son zuwa hawaye na zubo mata tace "ka barni na samu Wanda zai Kai ni gida ta fad'a tana shesheka "zaki tafi ki barni tan ?ta gyada masa alamun "eh " bakya son ki cigaba da zama dani ?ya fad'a yana matseta gam ajikinsa fuskarsa a tsakankanin qirjinta "eh ta bashi amsa atakaice dan bata ga amfanin zama dashi ba batasan kowaye shi ba batasan a matsayin da zata ajiyesa ba me taimakonta ko dan fashin daya d'aukota dan zuwa yanzu zuciyarta ta fara wasiwasi akanshi ,ya Kai bakinsa cikin kunnenta Inda taji wani zirrrrrrrrr a gbdy ilahirin jikinta "Kinga ni Kuma Ina son mu kasance tare duk da bana sonki yayi maganar a lokacin daya d'auke bakinsa a cikin kunnenta ya cusa a tsakiyar kirijinta "Nima yanzu bana sonka shiyasa ma zanbi wacan mutumin, Dan Allah ka sakar min jiki na bisa ya maidani ga iyayena da maso....."
Tun kafin ta k'arasa ya hade bakinsu guri d'aya ya fara mata wani irin tsotsa sai daya tsotsa bakinta sosai sannan ya cire bakinsa ya riko hannunta bai tsaya a koina ba sai a reception ma'aikatan gurin na ganinsa suka hau rawar jikin ya tambayesu dakin dake available suka masa bayani keyn vip ya amsa "ka sakeni bazan zauna ba ta fada tana fashewa da kuka Bai tsaya koina ba sai d'akin daya kama.
ya Bude d'akin ya shigar daita sannan ya kulle kofar ya tsura mata Ido yana mamaki maganarta " tanweer baby ya fad'a yana kafeta da Idanunsa "bana son kukan mace a rayuwata yana touching dina sosai bare naki "ina ruwanka da kukana ka barni nayi kukana tunda bazaka maidani ba ? "ni gara ma ka maidani gurin yan fashin Nan idan kasheni zasuyi su kasheni Amman na gaji na gaji Ina son ganin iyayena idanunta ya rufe sai fad'ar maganganu take bata San sanda ya k'araso ya tsugunna gabanta ya Kai hannunsa kan lips dinta ya buge da sauri ta Kai hannunta duka ta rike bakinta hawaye na zubo mata " Ashe dai da gaske baki mutunci ai kuwa zanyi maganinki ya fad'a yana mikewa tsaye ya soma tafiya Yana "cewa daman sanadin rashin kunya kika fada hannun yan fashi idan kika cigaba bazan maidake gidanku ba sai dai na Mikaki garesu suyi yadda zasuyi dake tunda daman kinfi bukatar haka Kinga kema sai kiyi join dinsu ya fita ya kulle kofar wani irin ihu tasa ta taso da gudu ta shiga buga kofar da karfi "dan Allah karka maidani gurinsu wallahi wasa nake yi bazan sake rashin kunyar ba ka taimakeni ka budeni "sautin muryarsa taji a sikwane "dama kin shiga hankalinki dan ko kwana zakiyi kina ihu anan babu Wanda zai taimaka miki dauka ma za'a yi ko tayi miki karo ne giya ko wancan abun tsit tayi tare hadeye kukanta ta zauna agurin tana nazarin maganarsa shi kuwa ya kama gabansa yana huci ."


Cike da tashin hankali jaguwa yake daga kafafunsa kacibis da anas sukayi wanda yaga lokacin da suka shiga cikin riception da tanweer ya lura kamar ba Lafiya ba Hakan ma yasa ya biyo sahunsu cikin rudewa ya shiga tambayarsa domin yana son sani

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login