Showing 102001 words to 105000 words out of 259215 words
Chapter 35 - Kuskuren Baya Complete by Aisha Bagudu .txt
roba ne ga dukkani alamun dashi suke badda kama gurin fashi .
da sauri ya d'auki d'aya ya boye acikin rigarsa ya fito ya kulle kofar yayi wulle da keyn a Inda ya d'auka dan kar su nema basu gani ba suce zasuyi binciki idan sun gani kuwa babu wani bincike da zasuyi ."
yana komawa d'akinsa ya kira number dcp yana d'auka yace "hello sir "yauwa Ina jinka ,yalla'bai na samu wani abu daya shafesu nan dai yayi masa bayanin komai akan fuskar daya gani "karka damu ka cigaba da bibiyarsu ,yanzu wani mataki zamu dauka kenan ? "Okay kasan yadda zaka fito mu had'u a water park gobe ko zuwa jibi Ka bani fuskarsa mu gani ko irin zanen da muke dashi ne ". "shikenan yalla'bai zan san yadda nayi fito gobe sukayi sallama" washegari suka had'u da ipo sun tautauna mahimmam abubuwa masu mahimmanci a Inda suka ajiya zasu tunkarin gidan jaguwa a ranar goma shabiyar ga watan march "kafin kuzo ku tabbatar da Kun tsara komai yadda ya dace, "karka damu da shirinmu zamu zo suka mikawa juna hannu sannan suka rabu " .
******
zaune dcp suke tare da yaransa gbdy zagaye da makaken table kowannensu ruwan roba ne a gabansa sai dai gbdy hankalinsu naga ogansu dake zaune yana koro bayani "Wannan aikin musani ko mu mutu ko mu rayu ne ,wannan aikin sai mun sadaukar da rayukanmu akanshi kowannenku ya shiryawa mutuwa ko nasara ku shirya anything will happen in diaters wannan aikin ne da gbdy ba'a bukatar kuskure acikinsa , kuskure daya idan munyisa to mun fa rasa wannan damar kenan Kuma bazamu Kara samun dama irinta ba ,mai da hankali shine babban abinda ya kamata ,ku Saka idanuwanku akan komai idan mun Isa yana gama fad'ar haka ya mike gbdynsu suka mike kowannensu rike da bindigarsa suka fito suka shiga motocinsu suka hau titi suka d'auki hanyar da zata Kai su magodo estate ."
da misalin karfe takwas jaguwa na kwance a falonsa yana kallon Tashar labarai domin yasan halin da gari da kasar gbdy take ciki, gabansa ne yayi wani irin mummunar fad'uwa kamar Wanda aka buga masa guduma ,shiru yayi kawai yana tunani sai dai idanunshi na kan tv ,duk sanda gabansa yayi irin wannan faduwar tabbas akwai gagarumar matsalar dake shirin kunno Kai cikin rayuwarsa .
Remut ya ɗauka ya kashe tv sannan ya mike ya koma uwar dakansa ya kwanta akan makeken gadonsa ya fuskacin kofar shigowa gidan gbdy tare da runtse idanuwanshi ."
a daidai wannan lokacin kuwa jami'n tsaro ne kewaye da unguwar kowannensu rike da bindiga tun daga nesa suka hango gidan koina zagaye da hasken fitilu , a hankali sautin muryar dcp dake gaba ta fito "
"be careful lokacin mu ya fara kowa ya kasance cikin shiri a hankali suka fara tafiya cikin sand'a suna taku da k'okarin isowa gidan suna gama karasowa suka nemi gidan kasa ko sama suka rasa gabad'aya gidan ya dawo rafi a matukar firgice sukayo baya da sauri kowannensu na kallon dan'uwansa cike da tsananin tashin hankali ,bayan kamar minti biyar dcp yayi gaba kad'an ya kira wayar IPO investigation police"kana ina yanzu IPO ?"Ina cikin gidan "kamar yadda mukayi fa mun zo sai dai babu gidan sai rafi "what ?"rafi Kuma?"tabbas haka ne abinda muka gani kenan "kana dai lafiya ko ?Ina lafiya Anya kuwa zan cigaba da aikin nan na fara karaya da lamarinsa ?
"tantiri ne na karshe ,asirin jikinsa yayi yawa "ka dai ka Kara hakuri tukun nan tunda har yanzu bai gane kana tare dashi ba ka cigaba da bincike akansa ka gano mana makarin asirinsa zan sake komawa malami nan gsky layar daya bani bata yi aiki komai ba shi daya ce zamu samu nasarar shiga gidan sai gashi gida ya dawo rafi "shinkenan sir jiki a sanyaye suka juya cikin sauri suka bar unguwar .
Gudu sosai suke akan titi karfe goma daidai suka Isa station zuciyar dcp kmr ta kama da wuta mafuta kawai yake nema "ta Ina zai yi galaba akanshi ,sam baya bukatar wani ya kamashi sai shi ko IPO abokinsa Kuma yaronsa wannan nasarar da zasu samu shine silar daukakarsu wujiga wujiga suka shigo office suna haki shigowarsu bai fi minti talatin ba wayar dcp ta soma ringing kamr bazai d'auka ba sai Kuma ya d'auka yana cewa "hello !Ya furta hello ya Kai sau uku sannan yaji an kwanshe masa da dariya "masoyina kenan wallahi har na fara Jin wani Abu akanka yana Jin hk ya fahimci jaguwa ne shi kuwa yana gama fad'ar haka yace sai anjima masoyina mara nasara .
" no ka tsaya Ina son muyi magana da Kai abinda kake aikatawa babban kuskure ne Wanda zakayi danasani akansa "wani irin kuskure Kuma bayan Wanda aka aikata a can baya ? har kullum bazan gaji da fada maka ka daina bibiyata ba domin bibiyaar mutne masu laifi Abu ne me wahala bana tsammanin zaka iya samu wani Abu ballatana ka shigo inda nake".
" meye abun bata loakcin da Kai da yaranka ?ku manta da ni kawai idan Kuma Kuna bukatar wani tamako zaku iya sanar dani na taimaka muku dashi "what?
"Haka nake nufi domin dukkanin ku babu Allah a ranku kanku kawai kuke so ,kuje ku jajurce akan masu aikata miyagun laifufuka wanda zasu cutar da mutane daku gbdy.
"ka sani kaima hakan zai cutar da kai tunda kana da yan'uwa "haba da gaske ? to shikenan na fahimta Ina bukatar komawa bacci yanzu sai wani lokaci .
"Ka dawo da diyar minister
kada ka bari ta Kai mu ga daukar mugun mataki akanka. cikin sauri jaguwa ya dakatar dashi "kamata yayi yalla'bai yaje ya huta haka nan yayi aiki tukuru shi da yaransa shiru dukkaninsu sukayi jaguwa bai kashe waya ba haka dcp .
sun d'auki tsawon minti biyar suna misayar yawu sannan dcp ya numfasa yace "me kake bukata ayi maka ka dawo da diyar minister ? bangaren shigo da miyagun kwayoyin sunyi yawa a wannan garin namu domin har satificate ga masu shigo dashi suke da wanda daga hannunku suka samu."
kashe kashe da fayde ga yara kananan da'ake wani irin mataki kuka dauka?
"Kun kasa daukar mataki alhalin kuna da karfi da makamai Kuma kunsan masu aikatawa har lasisi kuke basu suyi yadda suke so duk baku damu da masu aikata wannan laifi ba sai akan me tayaku aiki .
" me kake k'okarin cewa ?", abinda nake so ku janye jikinku ga abinda bai shafeku ba shine zai fiyye muku ni nan nasan yadda zan hukunta duk wasu masu aikata laifi idan da dama Kuma ku maida hankalinku izuwa kan tayani aiki idan Kuma babu dama ku share kawai duk Kuma abinda zakuyi tunani akaina baxai ta'ba muku amfani ba ku tsaya a matakin da kuke domin wuce gurin zai iya zamo muku tangarda a rayuwarku wanda ya shiryawa mutuwa yayi k'okarin sake dumfarar gidana wallahi nayi alkwari zan kawar dashi a doron kasa bazan taba canzawa daga abinda nakeyi sai dai ban sani ba ko ta bangarenku zakuyi sorounder ku fita a rayuwar jaguwa ."
shiru sukayi gbdy suna saurarensa suna daukar maganarsa kowannensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akan yadda za'a bullowa jaguwa gbdy idanun dcp ya canza kala babu komai acikin kwayar idanunshi sai tsantsar bacin rai hannunwansa duka ya hade guri d'aya ya rufe fuskarsa dashi yana dogon nazari da zance zuci yayinda har lokacin idanunshi ke kan wayarsa ."
tashi yayi ya soma tafiya har yayi taku uku d'aya daga cikin yaransa ya tsaidashi ta hanyar cewa"yalla'bai yanzu me ya kama muyi ?"ka dauki bindigarka kaje ka kwanta kawai "kayi hakuri sir ban san tmbyata zata bata maka rai ba "ka sani mana , idan ba haka ba meye na tmbyta abinda za'a yi byn kasan dole zamu sake nemo mafuta yadda zai shigo hannunmu ?"irin wannan lokaci nazari ake bukata idan ba haka ba zamu tashi a tutar babu yana gama fad'ar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar d'akin taron yana fita kowa ya kama gabansa .
****
A hankali ya shigo d'akinta bai ganta ba saukar ruwa yaji abayi nan ya fahimci wanka take a natse ya karasa ya jiye mata kwado da macijin roba a tsakiyar gado ya juya da sauri ya fita ya koma d'akinsa ya zauna zaman jiran abinda zai faru yana bukatar Jin dumin jikinta sai dai yasan bai Isa ya Kai Kansa ba duba ga irin rashin mutuncin da yayi mata yana zaune har minti ashirin ta wuce har ya fidda rai da zai Jiyo sautin ihunta sai kawai yaji ta kwalla Kara "wayyohhhly Allah na shiga uku sai kuma yaji shiru da sauri ya shigo d'akin kwance ya ganta a kasa bata numfashi ya tsugunna gabanta yana karewa dukiyar fulaninta kallo dake cikin riga gasu nan tsaye kyam Kuma a cike hannusa ya Kai yayi kasa da rigar yana zagaye kan nipples dinta a ransa yace "sarkin rashin kunya da tsoro kenan ya Kai hannuwansa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa daga ita har doguwar rigar jikinta tunda ya siyo su ta daina fitowa daga wanka daga ita sai towel sai dai ta shiga da riga Kuma ta rike wata rigar da zata canza ya rungumeta tsam ya nufi uwar dakansa ya kwantar daita ya janyo stood ya zauna a gabanta ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta "why Adnan !
"karka taba diyar mutane ka barta da gibin dakayi ma rayuwarta ai babu abinda zan mata dumin jikinta kawai zanji ya bawa zuciyarsa amsa da hakan.
Ya dade zaune yana Saka da warwara kafin daga baya ya dibo ruwa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke amman taki bude idanunta ya cire kayan jikinsa ya fad'a bayi ya kusan awa d'aya a bayi yana saba jikinsa Wanda zuwa lokacin ta bud'e idanunta tare da yin shiru tana tunanin abinda ta gani gbdy a tsorace take .ya fito d'aure da towel a kugunshi sai dan karamin towel din dake rike a hannushi yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakinsa ya tsaya , yayinda ita kuma take kwance tana faman rarrashin zuciyarta akan abinda ta gani wanda ya kusan tarwatsa zuciyarta kwadon da micijin data gani idanunta suka cicciko da ruwan hawaye komai na gidan tsoro yake bata a halin yanzu ,ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta da tafin hannunta ta yunkura ta mike zaune tana kallon sanda jaguwa ya d'auko lotion yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa kwace yake yin komai da fesawa jikinshi turare masu sanyin kamshi ta mirrow suka had'a idanu dashi.
ya dage mata girasa daya
alamun tmby yana sakar mata murmushin mugunta ,ta d'auke kanta kawai batare da tace masa komai ba ya k'arasa wordrob dinsa ya bud'e ya d'auko short niker wanda bai gama kaiwa gwiwarsa ba da wata riga me budadden gaba da shara shara wanda da gani na shan iska ne, gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake,
yayinda gashin jikinshi dake kwance luuuuf dasu ke zuba sheki suna daukar hankali..'
ahankali ya karaso har Inda take zaune ta kamkame rigarta tare da tsura masa idanunta tana kallonsa Yana da matukar tsafta sosai komai nasa yayi illarsa halaiyensa marasa kyau .
so take ta gano muninsa ko wani makusa dake jikinsa dan qaunar da take masa ta fita a zuciyarta amman abun ya faskara domin kasa ganin hakan tayi ,sbd baiwar kyawun halitar da Allah yayi masa bbu ta inda zata kushe shi in dai ajikinshi ne sai bangare hali ..."
yana zuwa ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam Yana shinshina wuyanta da sumbatarta tare da kai bakinsa 'cikin kunneta." kin yi shr kina ta aikin tunani da kallona me ya tsorataki kika cika mana gida da ihu ? wani irin yanayi na daban ta tsinci kanta ciki , duk da ba yau ne karo na farko da jikinsu ya had'e da juna ba yanayin yadda take yasa ta kasa furta Komai .
"Dama baki tsiro da wannan salon ba dan baki ranar barin gidan nan muna nan tare " .
ta dago da sauri tana watsa masa idanunta jin abinda yace, "yes abinda nake nufi kenan kin zama mallakina halak malak dan babu Inda zan maidake ki zauna ki dinga girka mana abinci Muna ci Muna Jin Dadi ai kin iya girki ko ?"ko da yake nasan da wahala ace kin iya well koma dai menene mayi manage da iya Wanda kika iya.
runtse idanunta tayi sosai sai ga ruwan hawaye sharr still ba tace masa komai ba sai ma wani irin tausayin kanta da shi kanshi daya jefa rayuwarsa cikin rud'ani da tashin hankali kamota yayi ya kwantar daita akan bed shima ya kwanta ya soma murzata a frigice ta mike zaune ta matsa kusa dashi tana masa wani irin duba "na sha fad'a maka bana so haka "a'a kina so mana idan bakya so ki fad'a min abinda yasa kika cika mana gida da ihu ya fad'a tare da sanya hannushi ya janyota jikinshi sosai ya rungumeta yana bata hot kiss a wuyanta..
magana ta fara yi masa da sanyayyiyar muryarta .. "jaguwa ! Shiru yayi tare kafeta da idanunshi dan bata ta'ba kiransa da sunansa ba sai yau, sai yaji kamar tafi kowa iya Kiran sunan "Dan Allah ka kyaleni bacci nake ji ,ni wlh yanzu ma tsoro kake bani haka ma gidan nan , " Ni kadai nasan irin mikin da nake ji acikin zuciyata akan mgnrka ta karshe wallahi da na tabbata a hannunku gara ka harbeni na mutu amman bazan ta'ba zama kukunku ba ...".
ya janyota ya matseta gam ajikinsa yana shinshina tsakiyar nononta "a'a bazaki mutu a hannuna ba zaki dai ki zauna damu, to meye ma aciki dan kin zauna damu kin zama kukunmu ?"kaji tsoron Allah fa akan abubuwan da kake min ni yarinya ce da bansan komai ba akan iskanci dan Allah ka daina banaso ta karasa fad'ar hakan tana kuka.
mgnrta bai sa ya zare hannuwansa ba sai ma sake janyota jikinshi da Yayi sosai tare da cusa hannushi duka cikin rigarta yana shafo kirjinta Yana lumshe Ido "stop please Ina Jin wani irin ajikina "fad'a min yadda kike ji Ina son sani ?"ba sai na fada ba amman ka Daina wasa da qirjina banason dan wannan iskanci ne "Dadina dake rashin kunya bakya shayin fadawa mutun mgn yayi mgnr muryarsa a fusace "gaskiya na fada idan ban kirasa da iskanci ba dame zan kirasa ?" wallahi ka tuba ka gane abinda kakeyi Bai da kyau gbdy bakayi kama da fasikai ba amman iskanci da fasikanci fal acikinka a fuska Allah a zuciya fir'auna ".
"duk iskacina da fasikancina baki taba jin nace zan kusanceki ba "Ko na bata cewa zan ciki ?ta zaro shanyayyun idanunta waje tana girgiza masa kai da sauri alamun a'a ."da Ina son saduwa dake tan da tunin an wuce gurin"dan zan iya yin son raina dake koda amincewarki ko babu amman bake ce a gabana ba ".ya karasa fadar mgnr Yana zarcewa da romancing din jikinta bijirewa take amman Ina tuni har ya hade bakinsu guri daya ya fara tsotsa harshenta da hakoranta da lips dinta tare da shafa lausarsar surar jikinta kuka take sosai komai na rayuwa ya soma fice mata a ranta " a she hk kadaddarar rayuwarta zata zo mata bata sani ba ?Ta furta hkn cikin ranta" ida nasan hk rayuwata zata kasance wallahi da ban dawo kasar nan ba ,"ya Allah kaya femin idan wani laifi nida iyayena muka aikata maka yasa ka jarabemu da samun kanmu cikin wannan hali ta karasa tunaninta hawaye na bin kuncinta .."
shi kuwa murzata kawai yake duk ya bata jikinsa ga jijiyarsa da ruwan sha'awa ,jijiyarsa ta mike sambal tana haniniya tun tana nokewa da fixgewa daga gareshi har ta hakura ta barshi yana romancing din jikinta har goshin asuba yana makale