Showing 138001 words to 141000 words out of 259215 words
Chapter 47 - Kuskuren Baya Complete by Aisha Bagudu .txt
ba
I promise you "ya k'arasa maganar yana mata wani slow kiss mai ratsa sansar jikinta .
Gbdy ya gama rud'a mata jiki da salon wasaninsa yana sake matseta tsam kmr zai rabata gida biyu ,dukan bayansa ta fara tana Kiran ya barta amman ina yaki sai daya murzata son ranshi tare da bata zafafan kissing ta koina a sansar jikinta kafin daga bisani ya barta ya mayar mata da kayanta ya kwanta a lamo a saman cinyoyinta yana shafa cikinsa zuwa mararsa dan daga Shi sai dogon Wando.
shiru tayi tana kallonsa tana busa masa numfashinta komai nashi mai kyau ga nipples dinsa masu kyau ,zasuyi dadin murzawa , gbdy qirjinsa alamar karfi ne , kana ganinsa kaga ingarma nmjn duniya .
a hankali ya mirgina ya kwanta yana sauke wahalallen numfashi abu biyu ne Ke dawainiya dashi , yunwa da kuma muguwar sha'awa .
kallonsa ta cigaba da yi idanunshi a runtse ,a hankali ta rarrafa ta kwanta ajikinsa "meke damunka?" tunanin me kakeyi "? tayi masa tmbyr a jere sannan Kuma a shagwabe "
"ina jin yunwa " ya tsinci kanshi da furta mata haka ,kana ya mike ya zauna sosai ya jingina bynsa da abun gado , kwanciya tayi ajikinsa "me zakaci ?"
"Komai na Samu zanci ya fad'a yana shafa laulausan sumar Kanta , ta juyo ta kifa gbdy ajikinsa suna fuskatar juna, gbdy ta nannade ajikinsa shi kuma sai numfashi yake fitarwa da sauri sauri yana shafa jikinta .
A sanyaye ta mike zata tashi ya dawo daita "ina kuma zuwa?"
" zanje na girka maka abinci "
ya girgiza mata kai "Karki wahalar da kanki zan sa akawo yanzu me zakici ?"
Ta shagwabe masa fuska kmr zatai kuka "saboda kana tunanin ban iya abinci ba Ko ?"
Girgiza mata kai ya sake yi "no ba haka bane diyar minister kamarki bata saba aikin wahala ba "
"babu wani karka zolayeni ya ciza lips dinsa yana dubanta " Idan ba haka bane ka barni nayi maka ".ya d'aga kafadunsa alamun taje ta sauko ta fita daga d'akin tana tafiya Kamar ana tsomata acikin ruwa jijiyarsa tayi wani mikawa ta cika wandonsa ya kai hannu yana shafata dan ta koma ta kwanta .
ta nufi kitchen ta bud'e duro ta d'auki tukunya ta wanke ,ta duba abubuwan da zatayi amfani dashi sauran wanda ta bari ne a gidan, ta hada komai ta d'aura akan gas tana tsaye rike da taliya ,ya shigo ya amshi taliyar hannunta ya karya ya zuba cikin tukunya .
ta tsaya tana kallonsa tana sauke ajiyar zuciya murnushin ya sakar mata ya jingina bayansa da fridge Yana sakar mata murmushin gefen baki .
ahankali ta matso Inda yake tsaye har suna Iya jiyo numfashin juna, ta Kai hannunta zuwa fuskarsa tana shafa gashin dake kwnace , yayinda idanunta ke cikin kwayar idanunshi ta sakala hannunwanta ta zagaye wuyansa tana jin wani sanyi dadi na ratsata.
babu abinda tafi qauna Kamar kissing dinsa tana mugun jin dadinsa, uwa uba laulausan harshensa yadda take jin dadin sa yafi komai dake cikin duniya ta sake narke masa sosai ta kamo lips dinsa na kasa tana tsotsa tana fitar da wani numfashi wanda yake cike da tsantsar shaawa "you need sex tanweer? "ya fad'a yana matso daita jikinsa sosai ya cafki lips dinta girgiza masa kai ta fara alamun "a'a!
Shima kanshi ya shiga girgiza mata alamun tana so, dan so tana so amman bazata iya mallaka masa Kanta ba ,sai sunyi aure , tsotsan bakinta yake Kamar zai ciye mata baki . sai da suka sake kwashe mintuna suna romancing din juna cike da tsantsar so da kulawa sannan ta zare jikinta ta juya tana k'okarin duba abinda ta d'aura Spoon din juya abinci ta dauko ta wanke ta soma juyawa gbdy kitchen din ya had'e da kamshin girkinta bayanta ya dawo ya tsaya tare da gyaran murya "bari muga idon abincin anya kuwa tanwer byn taliya da indomi akwai abinda kika iya girkawa ?" ta kwabe masa baki " Allah na Iya girki bama Zaka samu maccen data fini iyawa ba" ta fad'a tare da jiyowa tana maka masa harara soyayya ,ya dan yi murmushin gefen baki yana kallonta idan Kuma naci bai yi dadi ba fa?".
"Kayi min duk abinda kaga dama , Allah Ko yarinya ai kinsan haduwar babu tausayi". tayi murmushi tace "haba duk wannan kukan Wasa ne dan ka barni ,kama daina wani jin kai Wani mai karfi ne.
Ya sake yin murmushi "haka kika ce ?"to shikenan bari naci naji idan irin wacce kika taba dafa min ne ranar da naje gidanku zakiga yadda zanyi dake ."
Ta d'aura hannunta a kafad'ansa "to ai bakaci wannan ba ?"
"Ya za'a yi Kisan naci tunda kina cikin uku bala'i ya fad'a gogo brest dinta da kafadansa .
"Ina sonka Adnan " ban samu damar yin soyayya da Kowa ba Sai kanka " naji !.
"kace kana sona "nace !
"kace me ?"
Ya zuba mata Ido ya kasa kifta idanunshi yana jin zallar qaunarta na tangaliliya dashi . "Uhmm Ina jinka ka fad'a min cewar kana sona "dan Allah ki bar wannan marayan yaji da rayuwarsa dan.."
tayi saurin rufe masa baki "karka sake kirankanka da maraya dan kai ba ....."
Saurin katseta yayi ta hanyar cewa " kinga zuba min jagwalgwalo da kika dafa muci Muji ya fad'a tare da komawa parloursa.
bai dade da zama ba ta shigo hannuta rike da plet da spoon ta ajiye akan tablet din gabansa "Bismillah .!
"Bari muci abincin manya muji ta yatsina fuskar ta k'arasa inda fridge dinsa yake ta dauko masa ruwa da fearless ta ajiye a gefen plet din abinci ta Samu guri ta zauna akan kujera tana fuskantashin ,gbdy yau ya sake sauyawa mata sosai tunda gashi har da janta da barkwanci ,shi da magana ma dole yake yinta.
tana kallonsa ya kai spoon bakinsa yana kashe mata Ido d'aya ,da Ido ta tmbyesa Ko abinci yayi dade .
Ya dage kafadunsa yana cewa "babu laifi ya dan yi kad'ai dan haka hukuncinki ma kadan ne .
Wani kallo tai masa mai isar da sakon soyayya ,da hannu yayi mata alama ta taho garesa,
babu mutsu ta yunkura ta mike ta iso gefensa ya dan matsar da table din gaba ya Kamota ya zaunar daita akan cinyarsa ya soma bata abinci a hankali ya dinga bata tana ci "to kai baka ci Ai byn sbd kai na girka ".
"na Koshi ne nifa taliya ba abincina bane Kawai dai dan naga ita kika yi niyyar girkawa shiyasa na barki .
Suna gama ci ta kwashe komai ta kai kitchen da har zata barshi tayi tunanin zai iya ce mata kazama dan haka ta wanke komai datai amfani dashi ta dawo tana cewa "Bari nazo na wuce "ya janyota jikinsa ya matseta "tun yanzu ?
"Wallahi akwai ayyuka a gabana ka daddakoni ,bai iya bata amsa ba ya kamkameta tsam ajikinsa
Yana k'okarin had'e bakinsu guri daya, ta kallesa Kawai sai ya tsinci kanshi da jin kunyarta "saboda shi kansa yasan yau dai yayi mugun naci akanta kmr Wani maye , daman kuma shi masoyin shan baki ne ,da hanashi shan baki gara an hanashi sex, zai iya hakura da sex ya kwana shan baki da romance idan kuma ya samu duka to shikenan abu yayi masa kyau ."Suna makale da juna bakinsu a had'e suna tsotsar bakin juna anas ya banko d'akin ya shigo yayi wani irin ihu ya fito da gudu yana girgiza Kai yana cewa "kai Adnan akwai dan iska mutu wani irin reno ya dinga Koya mata masu wuyar bari lokaci ya tafi sosai suna makale da juna Sallah ne kawai ke tayar dasu ,yana Jin kamar ya sake saceta babu wanda ya sani ,gbdy tana gigitashi da rayuwarsa tana bacci ya dauketa ya janyo bargonsa ya lullubeta yana k'okarin saukowa daga kan bed Anas ya shigo ya girgiza kai " Kai fa dan matsala ne sai safa da marwa kake wa mutune "wai dan karka sake yin barna ne ka dawo kana nadamar Karya.
Jaguwa ya juya ya kamkame tanwer ajikinsa Ina matukar son kasancewa dake , wallahi yau da bazan Iya bacci ba , kaji yadda jikinta yake fitar da wani kamshi ?"Kai dai ka sani munafuki kaki ka saki jiki kaji dadin rayuwarka ,babu rayuwa mai dadi kamar na aure .."yanzu dai tashi yarinyar mutane ta wuce gida dare fa yayi Ko da yake ai ba'a tashin mai ciki a bacci ,"waya fa fada maka tana da ciki tuni an cire an wuce gurin to dan Allah ka tashi yarinyar mutane ta wuce gida naji,je daga waje please "
"Kasan Allah bazani koina ba jaguwa ya d'auki pillow ya jefa masa hayaniyarsu ta farkar daita, ta zabura ta mike zaune tana murza Ido "yauwa gara da kika tashi dan wannan da alamun bai son ki tafi ki barshi ya k'arasa maganar yana fita .
Bata uffan ba ta shirya idanunta a kumbure "muje please ka maidani gida " ya mike d'auki rigarsa ya saba a kafad'ansa suka fito zuwa haraban gida ana saka rigarsa ya gyara zaman wandonsa ya bud'e mata gaba ta shige ya tada Mota mai gadi ya bud'e masa ya fita "wannan rayuwar ta neman Mata ce Kawai ta Bata ka Allah yasa ka gane .'
Har cikin estate dinsu ya shigo ganinta yasa aka barshi ya Shiga daf da kofar gidansu yay parking "munzo sauka Ko ta fita na qara gaba, shiru taki fitowa dan haka ya fito ya zagayo ya bud'e mata ta fito da kyar ,dan jin jikinta take wani iri .
tana fitowa da idanun mahaifinta taci karo dashi yana tsaye a bankoli , jiki a sanyaye tai masa sallama ta fara daga kafafunta yayinda jaguwa yaja motarsa ya Kara gaba har ta karaso daf da gida idanunshi na kanta qirjinsa na wani dokawa har lokacin tsaye yake yana mata kallon daya fi na mamaki cikin tsananin fushi ya juya zuwa cikin gida naunayen ajiyar zuciya ta sauke sannan ta shiga gidan ta karamin get .
Tana shiga falo mumy ta zabura ta mike "daga ina kike ?"
"Mumy uhmmm ammm ..."
"Dakata fara bani amsar tambayata ba mumy uhmmm ammm ba , ta sunkuyar da Kanta Kasa dan rasa abinda zatace .
" bangane miki ba tanweer kina son ki janyo mana zagi ne a garin nan. Ko me ?"
'Wallahi abinda kika sani ne mu ba kananan mutane bane to bari kiji daga yau bazaki Kara fita koina ba kinji na gaya Miki bazaki kawo mana sakarci ba dan na lura da take takenki idan ba haka ba wallahi zaki koma Inda kika fito Kuma ke da kasar nan har abada ,maza ki shige daki ko a falon nan kar na sake ganin kafafunki bare zuwa wani aiki .
ta soma daga kafafunta da kyar ta wuce daki fuskar a kumbure sai dai zuciyarta nayi mata wani irin zafin ,mumy ta bita da Kallo ganin yanayin fuskarta, ta rike Baki zuciyarta na mata zafi ta dade zaune cikin tsananin damuwa sannan ta tashi ta rufe koina ta kashe fitilu ta samu dady a d'aki "wai kuwa kasan tanweer sai yanzu ta shigo ?"nifa banganewa wannan lamarin ba magana nake mata Amman baka ga yadda take bata rai ba "
"uhmm ai akan idanuna ta dawo ta saman gidan nan na ganta wani ne ya sauketa a mota bangane ko waye ba amman cikin shigar Kamala yake tsaf har da dalelliyat motarsa .
"To Allah yasa na gari ne kmar yadda siffarsa ta nuna ai da kasani ka fita Kun gana dashi kamr kin shiga raina ammn dana tuna ba irin trbiya da muka bata ba Kenan shine raina ya baci zuwan direba uku daukota office bata nan ,na tashi naje da kaina banganta ba sai office din na tarar bud'e , ko a Ina ta wuni ta dawo karfe shadaya , gbdy kwnaaciyar nan da nayi zuciyata zafi take , tunani kawai nake kar wannan dan fashin ne ya jirkita tunaninta wama yasani koshi ya kawota "?.
"Ya kmata mu hanzarta yin wani abu akan lamarin nan ,ya zama dole zainab kar girmana ya fadi, dan bazai yiwu inaji ina gani na dauki diyartawa kwaya daya na bawa dan ta'ada ba, haka suka Kwana da damuwar tanweer cikin zukatansu ."
Ita kuwa tanweer ba nan tunainta yake ba hankalinta kwance tayi bacci cikin shauki son jaguwa
Bangaren jaguwa kuwa Cike da anashuwa da shauki shurem ya wuce yana kan hanya ,ya Kira Anas Ko cikaken minti talatin bai yi ba suka karaso cike da farinciki suka k'arasa inda yake zaune, sai faman bankawa cikinsa hayaki yake "lafiyar kuwa daga mayar da yarinya sai zartowa club "? bai ce komai ba ya baje yana sakar masa murmushi yana nuna masa gurin Zama kusa dashi .
suna zaune Sai ga Zahra cike da karuwnaci ta bangaje kafadan Anas ta fad'a jikin jaguwa tana cewa " nayi kewarka Adnan dina gbdy sai yaga ta canza masa, tabar wiwi din daya sha yasa yaga fuskarta ta juye ta tanwer dan haka ya rungumeta Anas yace "meye haka Zahra baya haiyacinsa fa ? Ya cike maye shima "Ai shine dade .
Jagwalgwalasa ta dinga yi ta hanyar romance.
gbdy gurin ya hargitse baka jin sautin komai sai na kide kide, da raye raye ,da shaye shaye .Janshi tayi suka Shiga rawa nan kallo ya Koma kansu saboda Wani irin stly din rawa day suke a karshe Ta kamo hannunsa ta jashi zuwa wani d'aki na musamman ta kama musu ita biya kudin komai Suna Shiga d'akin ta turshi ya tafi luuuuu ya fad'a saman kafita....."
ta cire kayan jikinta bayan ta cire ta karaso garesa ta soma cire masa Kayansa , Sannan ta hau kanshi kwana sukayi Suna Masha Allah Har kusan assalatu wayar Anas ne ya ne ya sashi ya d'agata ya lalubo wayar ya dauka tare da mannawa a kunne .
Anas yace "kayi maza ka bar hotel din akwai matsala gbdy zagaye yake da police har da commissioner of police kayi hanzari barin hotel din nan dan allah".....
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number
+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️27
Anas ya k'arasa maganar
a lokacin da zahra Ke k'okarin kai hannunta qirjin jaguwa
yay saurin rike hannunta had'e da tureta ya duro da sauri ya qarasa bakin kofa ,ya murda handle ga mamakinsa kofar a bud'e take, ya murda key ya zare ya juyo ya tsura mata rikitattun idanunshi yana dubanta zuciyarsa na buguwa da karfi tare da karkarwa .
cike da faduwar gaba ya
dauke kwayar idanunshi akanta ya k'arasa jikin bangon d'akin ya manne domin 'bacewa .
hankalin zahra yayi matukar tashi domin tasan bacewa zai yi da zarar ya bace kuma shikenan ta rasa damarta km bata san sanda zata sake samu wata damar ba, sai dai ganin ya gagara ' bacewa yasa tayi sanyaye murmushi a boye dadi ya kamata Kenan har yanzu tana da sauran dama ,dan haka duk yadda zatai sai tayi ta yaudaresa ya shiga hannu taso ma su samesa yana bacci amman Ko yanzu bata baci ba zata yi iya yinta tunda ya kasa bacewa ."
da sauri ya shiga bathroom rike da key ya ajiye