Showing 15001 words to 18000 words out of 259215 words
Chapter 6 - Kuskuren Baya Complete by Aisha Bagudu .txt
hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda wani irin zafin da yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba da towel ya fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k'arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta ",ya rabbi me yasa na daukota" yayi maganar a kasan ran shi ? a hankali ta sake ware idanunta da kyar akanshi tana motsa karamin bakinta yayinda sautin kukanta ke tashi kasa kasa , gadon ya hau ya zauna yana mai jin tsananin tausayinta ,
zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa ya kwantar daita a saman cinyarsa, ya matse towel a cikin ruwa ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda hannunsa ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa tare da turawa a jikinta yana goge mata jiki still hannunsa na rawa ,ya dade yana goge mata sansar jiki zuwa lafaffen cikinta dake shafe tamkar ba'a taba saka musu komai ba ,a hankali rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin idanunshi dake lunshe jin da yayi towel din hannunsa ya dauki zafi ,ya buɗe idanunshi aiko yaci karo da abinda yafi komai gigitashi ya sura qirjinta ido .
idanunta na lumshe ta wani lafe masa a jiki tana sauke numfashi a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin kyauwunsu ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali na neman zautar dashi ga kan nipples dinta dake cure guri wanda da gani zasu yi dadin tsotsa ,yayinda kamshin turaren jikinta mai cike da wasu sakonni suka dinga kaiwa zuciyarsa farmaki ,haka nan yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad'aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata
, wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya kasa ɗauke idanunshi akansu yay bala'in kura musu ido take tsigar jikinsa suka dinga mike tsaye yana jin idan bai dan murza kan nipples dinta ba zai iya mutuwa ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali yana amincewa shawarar da zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye's d'insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta "wayyohlly Allah bana so..... stop plz"yadda take maganar kamar ma k'ara rud'ashi take gaba d'aya hankalinsa ya k'ara tashi sansar jikinsa sai kad'awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa yana shafa brest d'inta "bansan yadda akayi na tabasu ba na tsinci kaina da taba baiwar da Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa ya fada , yana jin kamar ya cafki lip's d'inta ya ji yaya teast din bakinta yake , a hankali yake cigaba da murza kan nipples d'inta da hannunsa daya har yayi nasarar kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d'inta "ka bari plz I don't like it" ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya fixgo magana kamar zai yi kuka " zan bari "zan bari kawai yake iya furta sai dai kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d'inta .. ...
DARLING'S
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
WRITING BY
*BAGUDO& MIMI'S QUEEN*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
https://my.w.tt/lcJskJdtpbb
🅿️ 6
Jin kusacinsu tare yasa ya qara fita haiyacinsa gbdy ya kasa zare fuskarshi daga tsakiyar dukiyar fulaninta , a natse cike da sanyin jiki ya cigaba da shafata yana lumshe idanunshi , gbdy yanayinsa ya gama canzawa ,zuciyarta ke bugawa da karfin gaske tana kokarin son dakatar dashi sai dai ta kasa aiwatar da komai dan haka ta runtse idanunta gam jikinta na kyarma kamar mazari saboda rashin sabo da wasanin da yake mata bugu da qari zazzaɓin daya rufeta "me yasa yake wasanni da jikina bayan ya tabbatar min da ni din ba kowa bace bashi da muradina a wanin da suka gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima ya kasa barinta ,yana jin tamkr su tabbata a yanayin da suke "a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu'amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai babu abinda Allah bai mata ba , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d'aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa ,ganin yaki barinta yana kokarin d'aura lips dinsa akan nipple's dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta yasa ta bud'e baki da kyar "dan allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin kamar na mutu bazan iyan jurar abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance a cikin raya sunan ma'aiki kake yi ,dan Allah ka barni ta k'arasa maganar tana fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka mike numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da wani irin sound.
Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta ,ta d'aura hannunta saman kanshi ta cusa cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne "kayi shiru zan so mu kasance ma'aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba...
shiru yayi ya kasa magana sannan ya kasa zare kanshi daga tsakiyar qirjinta sai faman sauke numfashi yake zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ,cike da sanyin jiki ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi , sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta suna shakar numfashin juna hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci jin teast din miyon bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi, soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda kunyarta data masa diran makiya , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga lumshe idanunta tana sauke numfashi dan haka ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba, jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta ya gyara mata kwanciya ya lullube mata jiki da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko fuskarta gefe , sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance " bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan ji take kamar ita dashi ma'aurata ne ina ma su kasance ma'aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had'ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu'ar a kasan ranta ...
Jiki a mace ya mike ya fita daga bangaren zuwa dayan bangarensa jikinsa na sake kwad'aituwa daita ,tsayawa yayi a tsakiyar dakin yana bin jikinsa da kallo duk yanayin jikinsa ya sauya , tsaki ya ja yana mai tsananin jin kunyar abinda ya aikata, tabbas wannan mafi munin abu kunyar daya aikata "shi da mata ke kawowa hari kamar zasu cinyesa yau shine ya ........
Iska ya furzar daga bakinsa ya kai hannun ya shafa sumar kanshi yana ciza gefen lips dinsa kasa , wani tunani ne yazo masa har lokacin fa bata sanyawa cikin komai ba , ya karasa gaban madaidaicin table din da yake ajiye mahiman abubuwansa , ya ɗauki daya daga cikin wayoyinsa ya soma neman daya daga cikin yaransa Kira daya ya dauka yana furta "boss.......
katse shi yayi yana bashi umarnin siyo masa abinci tare da ruwan zafi yana gama fadar hk ya katse kiran ya shiga bathorrom domin tsarkake jikinsa .
Bangaren mahaifiyar tanweer kuwa tunda aka tafi da tilon diyarta take cikin tashin hankali taki ci taki sha taki wanka ta dawo kamar wata zautacciya mahaifin tanweer ne zaune a gefen ta rike da hannunta daya yana rarrashinta "dan Allah zainab kiyi hakuri kida'n sa wani abu a cikin ki dan Allah". ya fada yana kallon hajiya zainab wacce ke zaune kamar wacce bata da rai a tattare da ita, duk tayi wani iri kamar wacce ta jima cikin wahala ta zabge a cikin kwana ɗaya ganinta hakan bak'aramun da'gama Alh.Abubakar hankali yake yiba"Yanzu Zainab kina ganin abunda kike yana da kyau kenan ? "nasan irin zafin da kike ji nima ina jin fiyye da naki sai dai idan kika bari wani abu ya sameki baki min adalci ba ,babu diyata a kusa dani ke kuma kinki kwantar da hankalinki ,ki kwantar da hankalinki dan Allah yanzu haka ana kan binciken gano inda suke ita kanta tanweer idan ta dawo ta taddake a wannan yanayin kinsan she will not feel bad, what if something happened to you me kike so na fada ma 'yarmu Tanweer?"tana jinsa duk waɗan nan zantukan amma sam taki tanka mishi.
Kallonta yayi cike da jin wani irin matsanancin damuwa, tunda yake a rayuwarsa basu tab'a fuskantar irin wannan tashin hankalin ba , wayarsa ce ta soma sowa alamun kira ya shigo, jikinsa na rawa haka hannunsa ya tashi daga gefen gadon ya tura hannu ya shiga laluben wayarsa, lokaci guda ya ciro yasa ta a kunne. "Waalkassalam"ya fada da alama daga can bangaren an mai sallama.
"Owk gani nan gangarowa k'asa yanzu" Yana fad'a ya kashe wayar ya maida cikin aljihu. "Anganta?!"hajiya zainab ta mai tambayar tare da d'ago idannunta wadanda sukai rau-rau kamar na wacce ta jima tana jinya.
Wannan shine iya abunda take iya fad'a tun a lokacin da aka fita da Tanweer bata iya cewa kowa komai, haka duk wanda yazo jaje 'yan uwa da abokan arziki bata iya saurarsu kusan ma bata gane mutane saboda tsananin tashin hankali da take ciki.
Girgiza mata Kai yayi alamun a'a "Ki jira naje na dawo Insha Allahu za'a ganta zainab, amma dan Allah ki daure kisa wani abu a cikin ki plz"ya karashe maganar cikin rarrashi yana kallon kwayar idonta.
Dauke idannunta tayi wad'an da suka cika taf da ruwan hawaye. "Dan Allah kutaimaka ku dawo mun da 'yata Tanweer, please ka taimaka mun dan Allah Alhaji nasan ba abunda yafi k'arfinka kune governatin na...".
"Shhhhh! Nace kiyi shiru za'a ganta ki kara hakuri yanzu kiyi ko'kari kici abincin da'aka kawo kan ya huce plz, I will be back soon". Yana rufe baki ya fice yana k'ada Kai cike da takaicin abunda yake faruwa dasu.
Bin kulolin da Salamatu ta shigo ta ajiye mata d'azu na abinci tayi, tana Jin yunwar sai dai bazata iya ciba a yanzu inba ganin tillon 'yar'ta tayi ba.
Suna zaune a babban falon Alh.Abubakar ya shiga da sauri wanda hakan yasa dukkansu tashi ciki hanzari, k'arasawa yayi inda suke tsaye cikin hanzari ya soma mika musu hannu cikin sauri suke gaisuwa fuskarshi ba yabo babu fallasa ya koma ya zauna tare da musu alamu da hannunsa da su zauna.
"Tuntuni nake sa idon ganin ku Inspector ina fatan ansama wani information kan yarinyar nan?". Yayi tambayar yana kallon Inspector hassan wanda kansa ke kallon k'asa batare da ya dago yace komai ba.
Ganin haka yasa Alh.Abubakar dan tsuke fuska tare da gyara zamansa kamar zai tashi , ya cigaba da fad'in. "Lafiya Inspector naga kunyi shiru dukkanku don't tell me ba wani improvement"ya k'arasa maganar fuskarsa cike da damuwa q'irjinsa na wani irin bugu kamar zai fita ba k'aramun dauriya yake ba yana jin rad'ad'in rashin tilon 'yar tasa, tabbas ya fahimci shirun nasu ba alkairi bane d'an runtse idannunsa yayi inda ya soma tsinkayar maganar Inspector.
"I am very sorry sir, gabad'aya investigation d'inmu ya nuna an bugar da wasu daga cikin ma'aikatan dake aiki a cikin gidan kafin a samu nasarar shigowa gashi duk wata na'ura da CCTV Footage an datse kamar yadda muka sheida maka a tun farko da...".
"Dakata Inspector! Ni damuwa ta a yanzu 'yata dan haka ina rok'onku dan Allah ku hanzarta nemo min yarinyata kafin su cutar min daita, How comes za'ace ansace 'yata tilo a wannan k'asar da nake da babban matsayi? ya zama dole a binciko ta cikin kankanin lokaci, taya muna ba da tsaro ga al'umma ace gunmu da iyalanmu babu?" Alh. Abubakar ke jero wad'an nan tambayoyi wad'anda kana saurara zaka fahimci 'bacin rai da damuwa a tattare dashi , Inspector kansa shi da SP sun tsorata da yanayinsa, d'ago jajayen idannunsa yayi wad'anda da ba ja bane amma yanzu sun rikid'e zuwa ja ya kallesu.
"Zan k'ara baka second chance wajen nemo mun farin cikina, zan kira minister da commissioner of police na sanar dasu if you fail this time I will make sure to disqualify you from all duties dan hakan zai nuna baka iya aikin ka ba sam"ya karasa maganar lokacin daya tashi.
"Insha Allahu we will do our best bazan taba kasa yin aikina ba ka...".
"Inspector kuje kawai, banson jin promises just fulfill your duties kawai, As you all know bazan iya rayuwa ba muddin wani abu ya sameta I need to act quickly yarinyata karamace tayi kankanta da kasancewa a hannun waɗan mutanen, she can't be around such people I won't let her stay long in there Insha Allahu goodbye and good luck for all Inspector". Yana gama fad'in haka bai sauraresu ba ya sa kai ya barsu .
Kallon juna su kai cike da damuwa "muje" Inspector ya musu magana suka wuce dukansu ukun cikin hanzari Ko drink din da lokacin aka shigo musu dashi basu iya tsayawa sun sha ba .
"I.B why?".
Nazifi yayi tambayar yana kallon Ibrahim wanda yake cike da matsanancin damuwa duk jikinsa yayi zafi rau saboda zazzabi , tunda aka d'auke Tanweer yake kwance yana fama da zazzabi sosai.
"Amma kasan abunda kake ma kanka ba zaisa aga yarinyar nan bako?". Ya Kuma fad'a yana kallon Ibarahim wanda idonsa ke runtse wasu hawaye masu d'umi ke faman bin k'uncin sa yana tsananin son Tanweer.
"I thought you are strong police officer but a yanzu ganin yanayin ka got me thinking otherwise why? Abune da yakamata ace ka bishi da k'arfin ka like a real man haunt them like lion that you are but...ya Rabbi". Ya fada tare da kad'a kansa.
Shigowar Mahaifiyarsa Haj.bassera ne ya katse Nazifi dake zaune gefensa da Kayan gwaje-gawajensa na hospital kasancewarsa likita kwarare. "Yaci abincin kuwa?". Ta tambaya lokacin data k'arasa shigowa idonta na kan Ibrahim.
Gigirza mata kai Nazifi yayi. "A'a Umma har yanzu dai yaki infact yaki mun magana tunda na shigo". Cike da damuwa ummansa ta girgiza kanta
"Haka yake