Showing 249001 words to 252000 words out of 306755 words

Chapter 84 - YAR DANDI CEH COMPLET BY SAADATU BINTU ABDULLAHI.txt

gabaki dayansa,, suka zube a lallausar carpet din dake corridor din, ita ke kasa, shikam yana kn jikinta, ....






*sorry for the typing error...*



*PAID BOOK...08136349646*
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: Book2...53

Ajiyar zucia suka shiga saukewa a tare dukkaninsu idanuwansu a rufe, yayin da suke shakar lallausar kamshin dake fita daga jikin Junansu, kmr a mafarki dukkaninsu suke fahimtar lamarin da suke ciki, a hnkli kowannensu keta sauke ajiyar zucia,, se kara rintse ido AB'ILAL yakeyi gudun kada ya farka a wannan daddad'an mafarkin da yakeyi yana kn lallausar jikinta, sambatu ya shigayi cikin fitar hayyaci, "Dan ALLAH karki barni...wlhy ina sanki, i can't live without you,, rayuwata in babu ke tamkar mutuwa ce,,dan ALLAH ki kusanto ni, sbda darajar son da nake miki, a knki bn iya bacci bn iya komi, ki temakeni ko dan darajar *so* ki saurareni dan ALLAH..." Ya kara shigewa jikinta sosai kmr jariri, yayinda yakejin wata iriyar nutsuwa me annashuwa hadi da samar da lafia a zuciarsa tana shigarsa, Se famar rintsar idanuwa yakeyi gam gam. A bangaren hilwah kam tinda ya fara sambatun ta bude kwayoyin idanuwanta tar a kn jallabiyar dake jikinsa, nan take ta fara fahimtar ba mafarki takeyi ba gaske ne, zuciarta ta shiga beating da karfi da karfi ga uban nauyinsa daya sakar mata, dukda taji nauyin nasa ba kmr na farko ba, taji ya ragu sosai, ajiyar zucia ta sauke sau biyu a lokaci daya, taga se kara shige mata jiki yakeyi yana me famar mata sambatu masu tafe da mnyan kalaman soyayya, wani irin yanayi hilwah ta shiga na nazartar kalaman nasa, ji tayi knta ya mata nauyi, zuciarta ta gaza dauka, nan take ta fara tunanin kalaman nasa sunyi makuwar (batan kai) fita a inda ba nan ya dace ba, a iya saninta dashi be kaunarta kmr yadda yake kiyayyar ajalinsa, ta yaya kalaman soyayya zasu fita ga wadda kafi tsana duk duniya? '' Wannan tambayar ta tinkaro zuciarta girgiza kai tayi tana me tunano irin izayarsa gareta, wani lokaci inta tuna wasu abubuwan daya rinka mata seta tsinci knta dajin ya kundireta a zuciarta lokuta da dama tana me cike da Tsananin jin haushin zuciarta datake kn guy din, dukda ta kasance me riko da Alheri ko sharri, amma sede kash zuciarta ta gaza Riko da sharrin da guy din ya mata, wasu lokutan seta rinkaji kmr ta fiddo da zuciarta waje ta watsar sbda bata zamo me adalci ba gareta,... "Ya rabbih ka yaye mna son wanda be sanmu.." Ta fadi a cikin zuciarta a bayya ne ta motsa bakinta ba tare da sound din mgnrta ta bayyana ba. "Ya ALLAH karka yayemin son yarinyar nan, ya rabbih kasa in mutu a cikin soyayyarta..." AB'ILAL ya fadi cikin sambatunsa kmr yasan abnda ke bayyane a zuciarta..jin kalaman daya fito daga bakinsa, dukda daji baya hayyacinsa, amma kalaman nasa, seda suka tsayar da gulbin tunaninniknta, taji zuciarta ta amshi wani yanayi, hadi da canjin launikan tunannika a zuciarta, rintse kwayoyin idaniyarta tayi ta kara budesu a kn jikin guy din, ta fara tunanin anya shine kuwa,,seta shiga fagen tsoro a yanayin, dan haka ta fara kokarin janyeshi daga jikinta, amma ina yaki barin faruwar hkn, sema ya kara sakar mata da nauyinsa, a yadda yake manne a jikinnan nata, ba kamarin natsuwa hkn ke samawa zuciarsa ba, A tsakiyar ma'ajiyar masrufin sarrafa abubuwa me kyau na zuciarsa se adduarh yakeyi ALLAH ya dawwamar dashi a yadda yake a jikin nata, jinsa yakeyi kmr yana Aljannarh dunia, mafarkinnan ya masa ddh, duk yayi loosing tunaninsa, ya mnce ma abubuwan dasuka samesa a rayuwarsa, shap yama mnce da inda yake.. ...sunfi karfin 30mnt a wannan yanayin, AB'ILAL yayi shiru yana mejin dadin yanayin shi sam beda ma niyar ya dagata, hilwah km ta fara tsorata da lamarin, tinda ita ta fahimci zahiri ne ba mafarki ba, seta fara tsoron janye jikinta, gudun kar hjya karama ko Salwah suxo su samesu a wannan yanayin,,dan hk ta tattaro dan sauran karfin dayayi saura a jikinta ta tureshi, tayi nasarar hkn, ya matsa gefe hadi da bude kwayoyin idaniyarsa a knta, ya zauna a kn guiwowinsa, tashi zaune itama tayi hadi da zuba masa ido ita ma, a kallo daya data masa ta fahimci mahaukaciyar ramar da yayi, duk ya zama wani kala ga sumar knsa a barbaje, Tako ina a hargitse yake amma ita a hkn kyau yama zuciarta,, tinda ya daura kwayoyin idanuwansa a knta ya tsinci knsa da neman zaucewa cikin hnzari ya ayki zuciarsa ga nemo hnklinsa, duk tabi ta canza masa, kamshin jikinta ma karuwa yayi sosai, jikinta ya sauya kmr ba ita ba ta kara masa haske, har yar kiba ta karayi , ga fatarnan ta jikinta se sheki takeyi tako ina masha Allah, kmr a saka abubuwa masu daraja a siyeta, duk fa notikn knsa dasukayi saura a kulle, suka kwance, ya kara susucewa zuwa ynzu ya fahimci ba mafarki yakeyi ba, se ynzu yake fahimtar kalaman hjya karama na jiya datake ta masa hannunka me sanda amma be fahimta ba. "Ashe nan Amihh ta kawomin boyon kayanana..." Ya fadi a zuciarsa yana me kara bude tara taran idanirsa a kn sumar knta, sosai ya kure kn nata da ido, a zucia se tantama yakeyi Anya ba karin gashi takeyi ba..'' Ya shiga Thinking, shide ko a yaya take zuciarsa naso kuma tana marari, ya gngaro da idanuwamsa zuwa ga face dinta, ta kara kyau dimple dinta na kasan gemu daya ke bala'in so ya kara lotsawa sosai fuskarnan tata kmr ayi ado da ita a guri me muhimmanci dan kyaunta, Ya dawo da idanuwansa kn kirjinta wato nonuwanta, kaciar nonon har wani girma suka karayi, suka turo saman rigar jikinta, nan take hnklinsa ya mike cirr ganin kaciar nonuwannata kmr zasu fito waje, yaji kmr yakai hannu ya tabasu amma ya hadiye mugun yawu, ganin inda yaketabi da ido yasata yin kasa da knta, "uban yan jarababbu..." Ta fadi hkn a zuciarta. AB'ILAL kam ya kara kure nonuwan nata da ido kmr ze haukace hk yakeji, a ransa kmr ya jawota yayita lashe wannan lallausar jikin nata yakeji, duk ta canza masa, nonuwanta sun kara habbaka, tako ina 100% inma mafiyim hkn ne ta isa yarinyar kuma ta kai, zucirsa se tsananta bugu takeyi, taga mahadin rayuwa, duk yabi ya susuce mata ya gigice, ganinta a zahiri ya haifar masa da mutuwar jiki hadi da macewar bakin sambatun nasa duk ya tsaya, yayinda zuciarsa ke tsundum a farin ciki da murna, irin wanda tinda uwarsa ta haifesa be taba shiga makamancinsa ba se yau...tinda tayi kasa da knta bata dago ba, ji takeyi itama zuciarta na cikin farin cikin ganin abincin ruhin nata, duk kallon da yake mata tana ankare dashi.....mintuna talatin suka kara shudewa duk suna wannan yanayin , yabi ya kureta da ido ko kyaftawa beyi kyaun data kara se faranta masa rai yakeyi yana me karajin kwad'ayinsa a knta...jin kmr tafiya yasa hilwah saurin tashi kmr wawa ya taso ya biyota a baya suka isa ga kujerar 3ct ta zauna shima yabi ya zauna se kara binta yakeyi da ido kmr zautacce,, hilwah tayi kasa da knta, a hk hajiya karama ta karaso cikin falon, idanuwanta suka sauka a knsu,, ta duba watch taga After 8:am ake nema, karasowa tayi falon tana fadin "Yau nan ka kwana ne Baba na ta'ala .." Hilwah najin mgnrta ta tashi ta koma kn kujerar 1ct AB'ILAL yayi kasa da knsa, yana mejin kunyar tambayar hjya karama garesa, emerging yayi ynzu inda hjyar tazo ta sameshi a kn yarinyar mezece, seya basar a zuciar tasa yace "Ai matata ce..." Hjya karama ta karaso ta zauna kujerar kusa da AB'ILAL yayi kasa da knsa yaki d'ago kwayoyin idanuwansa dasuka fara sauyawa zuwa na jaraba ta kasa kasa se satar kallon hilwah yakeyi. Hjya karama tashiga mamaki ta bisu da ido "Wai amma na ta'ala a nan ka kwana kenan kou?'' Ta kara jefo masa tambayar fuska dauke da mamaki. AB'ILAL da knsa ke kasa ya girgiza mata kai alamar Ah'a, hjya karama tayi murmushi kawai, hadi da cewa "Anya ba nan ka kwana ba kuwa, ai dase kayi mgna in baku sabon, kaida iyalinka.." Kunya ta rufe hilwah, AB'ILAL dmnshi sam beda kunyar in ba ta karya ba, Kasa yy da knsa kmr gaske. Hjya karama ta tashi tana yar dariya tace "Ga amarya ga ango..." Ta fadi hkn hadi da shigewa kiching, ta fara fahimtar abubuwan sun dai-daita saura kiris. hilwah ma tashi tayi ta nufa hnyar bedroom dinsu, AB'ILAL yabi bayanta da kallo su knsu gani yayi sun kara cika, sunyi fam fam, kmr zasu fashe, ji yayi mararsa ta amsa sosai kmr tsohon maye, dmn ya lafiyar kura balle tayi hauka, duk yabi ya kara gigicewa, se yanzu ya kara ganin shegen kyaun data kara kmr a saceta a bace da ita batt yaje can ya killaceta yawuni ya kwana yana kallonta da ya dena bacci a rayuwarsa se kallonta kawai zetayi , shine ma ze zama Aykinsa a rayuwa, da shan nono, maybe inya kasance a hkn ko ze samu ya samu sassaucin soyayyarta da kaunarya dake addabarsa. Har ta gama shigewa dakin yana ta kallonta kmr maye, ji yakeyi kmr ya kirayeta, ko ya tashi ya bita ya matse da bango ya hau rungumarta ya tattaba nono, "nono dadin jikin mace...." Ya fadi a bayya ne, hadi da tashia kn kujerar da yake zaune ya koma kujerar data tashi har zuwa ynzu kamshinta be bar jikinsa ba ya manne masa sosai, kmr har ynzu tana jikinsa. "Allah ya jarabceni da soyayyar baiwar Allah nan ...ko a hk na jarabtu.." Ya fadi hadi da lumsar kwayoyin idanuwansa kaf hnklinsa a tashe yake, ganinta seya kara masa jarabarta, ba wani sauki sema tashin hnkli, tashi yayi kmr an tsunguleshi ya isa bakin kofar data shiga, ji yayi kmr ya danna kai cikin dakin kwata kwata ya gaza control ya zama kmr rakumi da akala, iyakar gigicewa ya gamayi,, jin motsin hjya karama a falon yasashi saurin komawa kn 3ct ya zauna hjya ta karaso hannunta rike da tray wanda ke dauke da coffee, ta ajiye a kn table din dake gaban AB'ILAL hadi da cewa "ga coffee nasanka da san coffee son..." AB'ILAL ya kalli tray din kana yace "Thank you mom..." Ya jefeta Murmushi, sam yaki yadda su hada ido. Hjya karama tace "me kakeso kayi breakfast dashi?" AB'ILAL ya lumshe ido kana yace "anything Anty...." Ynzu daya gnta ne yama fara gane yunwar cikinsa. Hjya karama tace ok, kana ta juya zuwa kiching din, gogan ya kara gyara zama a kan kujerar da yake zaune, babban burinsa yaga fitowarta daga dakin data shiga, ya zubawa kofar dakin ido, hadi da daukar cup din coffee ya fara kai bakinsa, yana sha yana jinsa cikin zallar nishad'i shi yau fa yafi dan sarki mulki da sarauta da farin cikin ma duka,..yana zaune yana shan coffee din yanata kallon kofar dakin da take har ya gama shanye coffee din be sani ba, sbda zuciarsa ta lulaqa a farin ciki, hjya karama ta gama hada musu breakfast a kn dining, kasancewar yau tin 6;30am me gidanta ya bar gidan, yayi tafia zuwa abuja kawai ta kwanta ne tanata baccin hutu, AB'ILAL da hjya karama suka zauna a dinning din suna breakfast suna yar hira, shide kaf hnklinsa be kn hirar yana kn kofar dakin data shiga dukya kagara yaga ta fito, harde ya gaza daurewa ya dawo da dubansa kn hjya karama yace "Anty...wai nace yarinyar nan ita baza tayi breakfast bane?'' Hjya karama ta dago ta kalleshi tace "Wacce yarinya? Ko hilwah kake nufi?'' AB'ILAL ya daga mata kai alamar Eh. Hjya karama tayi murmishi tace "Wadannan ai basa Breakfast da wuri se yunwa ta kwakulesu sannan zaka gansu sun fito zuwa kiching..." AB'ILAL ya ajiye spoon din hannunsa yace "to ynzu bazata fito ba kenan daga dakin?'' Hjya karama ta kalleshi ta fahimci dan nata a gigice yake,kuma an isan ne a gigitasa, a zucia tace "Yaga kaya..." Amma a fili tace "dolensu su fito sbda zasuje makaranta...'' A bayyane AB'ILAL ya maimaitawa "makaranta kuma?'' Hjya karama ta daga masa kai, hadi da cewa "Ay yau sunada lecture..." AB'ILAL yaji abincin break din dake gaban nasa ma ya gunduresa wato mkrnta ma matarsa ke zuwa ba izininsa, can take fita mazan bnza na kallonta, makaranta kode yawo..." Duk a zuciarsa yake wadannan zantuttukn nan da nan ransa ya bace yabi ya canza fuska. "Daman suna zuwa mkrntar ne?'' Ya jefowa hjya karama tambayar. Hjya karama tace "A nna suna zuwa, ko ka mnta ne.. ai mafarin zuwansu gidannan ma dasukayi hutu ne aka basu,, a fari zasu koma tin kafin a koma hutun Anty maryam tace a barsu a nan din tukunna..." AB'ILAL yayi kasake yana sauraronta hadi da daura maganganunta amizanin tunaninsa, nan ya fahimci sbda shine Amihh tace kar su dawo gidan, sbda ta azabtar dashi,. "Duk zan fanshe ai naga hnya..." Ya fadi hakan a ransa,, salwah ce ta fito daga bedroom din sanye da kayan bacci, knta ko dankwali babu, AB'ILAL ya zubo Mata ido, ga tunaninsa ko hilwah dinsa ce, se yaga salwah ce, dauke knsa yy a knta tin a kallo daya da yayi mata... idanuwan salwah kuwa na sauka a knsa ta fahimci shi dinne a guje ta koma cikin dakin data fito, tana fadin "hilwah Knga yah AB'ILAL a gidannan kuwa..." A gigice take mgnr ta karaso kn bed da hilwah ke kwance, dmn Salwah ta fita ne ta hado musu breakfast a tray, sbda AB'ILAL yasa hilwah kn fitowa, ta rinka rokon salwah kn ta fita ta hado musu. Hilwah ta bita da ido, ganin yadda duk tabi ta firgice kmr taga azara ilu. "Bakiji me nace bane?'' Salwah ta kara fadi jikinta se rawa yakeyi. Hilwah tace ''naji mana, meye tou?'' Salwah ta hade rai tace "ni kike cewa meye to?byn knsan komi.." Hilwah ta mata bnza hadi da juya mata baya, salwah tace "to taso kije ki hado mana breakfast ni wlhy bnso ne mu hadu dashi kwata kwata, ke kam ay nasan kinji dadin ganinsa ma, komin bnza kwa hadu ku cika mna gida da ihu..." Hilwah dake jinta ta juyo da fuskarta ta harareta ta turo baki tace "ni wlhy ki bari bnso ..." Salwah ta harareta itama tace "Karkiso din,,ay gaskia na fadi ynzu yah AB'ILAL na ganinki ay mun bani...yama ganki ay ni nasani, shiyasa kika shigo kinata kamshin jikinsa, ashe har yan rungume rungume akayi, to ki tashi kije ki hado mna breakfast in ba hk ba sede duk mu wuni da yunwa, gashi 11:am ma munada class wlhy..." Hilwah data zubo mata ido ta hade rai, itama batajin zata iya fita falon nan, sbda wannan jarababben nonon danta kula se kallonsu yakeyi dmn sun mata nauyi 2days sbda ta kusanyin period, inde ta kusanyin period cika sukeyi sosai, kmr zasu fashe, sannan suna mata zafi dan hk sam bataso a tabasu a wannan datsin, ko kallonsu ma bataso ayi. "Kika wani zubomin ido..." Cewar salwah..hilwah ta yamutsa baki tace "Da kikace anyi rungume rungume ALLAH ya isa..." Salwah ta kyalkyale da Dariya dmn tasan seta mata raddi tace. "Au Allah Ya isa? Lallai knji hausa tinda knsan Allah ya isa.. To ba ayi rungume rungumen ba ina kk samo kamshin perfume din yah AB'ILAL?'' Hilwah tace "Ni ba ayi rungume rungume ba.. Ni wlhy sis ki bar zargina ni ba hk nake ba, dan kar ma kice bn dau shawararki ba..." Salwah tayi murmushi kana tace "sadda ma zaki watsar da shawarata waya sani, kuma fa ni madam bnce wai ki sabawa ALLAH ba, ta hnyar bijirewa mijinki, ko yaya nede ki masa izaya shima ay kema ya zalinceki, ki rama ni fa ba ruwana da wai yaya nane, dan yana yayana ay be dace naki bin gaskia ba, wlhi ya zalinceki, ga lokacinki kema yazo.. Sede kash ke kuma sanshi kikeyi nasani..." Hilwah tayi saurin amshewa da ''ni bnce ba..." Salwah tace "ko baki ce ba wlhy sanshi kikeyi,,, ki nuna masa ke macece plz, ynzu zakiji dadin ci masa mutumci, tinda ya kyallara ido ya ganki kubul kubul dinnan nasan ba bari zeyi ba duk ma kara rikicewa zeyi, ni nagama har rama yy... wlhy karki sake kiji tausansa, nasan Anty karama ita yar abi yarima ce asha kid'i,,, plz kija masa rai dan ALLAH, karki sakar masa ragamar rayuwarki dan ALLAH, nide ina kara jadda da miki ne, sbda ki sewa knki mutumci sosai a garesa, inkin ja daga baya seki saki..." Hilwah ta dagawa Salwah kai alamar tou, kana tace "Na gode...'' Salwah tace "ba godia ba ma'am tashi kije ki kawo mna breakfast plz, time dinmu nata tafia mu samu mu shirya mu fita da wuri.." Salwah ta karashe mgnrta hadi da duba agogon dake dakin dai-dai ya buga 10:2am. Hilwah ta marairaice "zazzabi nakeyi plz ki hado mana..." Salwah ta tashi hadi da cewa " ba wani zazzabi,,sede in zazzabin love kkyi tinda gashi knga mijinki yau hnkli ya kwanta..." Hilwah ta bita da ido ta dauki hijjabinta ta saka ta fice a dakin, ita kuma ta tashi ta fad'a toilet danyin wanka. Dai-dai ta fito daga wankan tana shiryawa salwah ta turo kofa ta shigo hannunta rike da tray ta ajiyeshi a tsakiyar falon ta juyo ta fuskanci hilwah dakesa doguwar rigar abaya kalar onions. Baki sake salwah tace ''Ke knga bross ya wani hakimce a falo, se hira sukeyi shida Anty karama, itama yar taya bera bari, daga gani ma beda niyar tafia...wai knsan dana gaidasa ya ya amsa..." Hilwah ta girgiza mata kai alamar Ah'a. Salwah ta kwashe da daria


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login