Showing 138001 words to 141000 words out of 306755 words
Chapter 47 - YAR DANDI CEH COMPLET BY SAADATU BINTU ABDULLAHI.txt
jikinta, idonta biyu sam bata ko rintsesu ba sbda tunanukan dake ranta bata tunanin zasu batta ta rintsa, yana shigowa dakin taji gabanta ya yanke yayi wani irin MUMMUNAR faduwa, seda takai hannu ta dafe kirjinta tana me jin zuciarta kmr zata fashe. Wani irin mugun kallo AB'ILAL yabita dashi wadda yafi na dazu zafi, kallo daya ta masa ta dauke knta tin shigowarsa sbda tsoro da firgicinsa daya dasa mata su ranta. "Ubanwa ya baki izinin kwancia a kn daddumar nan? Damar yin sallah kke dashi a knta itama sallar bana tunanin kinayi dan hk karki kara kunsantar inda aka tanada dan sallah kinajina kou!?'' Ya karshe mgnr hadi da daka mata tsawarsa me firgitata, nan da nan ko ta firgice bugun zuciarta ya karu, ji kkeyi fat! Fat ! Fat! Sbda kawai zallar tsoronshi dake ranta, hkn ke firgitar sa zuciarta. A matukar hasale ya iso daf da ita kmr ze takata yaci gaba da mgna muryarsa cikin matsifa da jaraba "Ina mgna dake still kina kwance, Zaki tashi ko sena Kai ciki duka, in karairayaki, in karairaya banza da hofi!'' Ya karashe mgnr cikin tartsatsi babu alamar wasa a tattare da muryarsa dashi dinma baki daya, daji tasan ze aikata abinda ya fadi. Mikewa tayi jiki na rawa tana me jin wani zazzabin yana neman kara rufeta bacin na dazu daya sauka sbda mgnin da Amihh ta bata, ynzu ga wani sabo ya bayyana sbda firgicin daya haddasa mata, kasancewar bata saba da wannan yanayin ba. Kallon tsana yaci gaba da binta tashi, yayin datayi saurin sauka daga gun sallarh ta dawo kn tiles din ta rakube gu daya , kuka takeso tayi amma hawayenta sunki zuwa, duk tabi ta takure gu daya. Ko kadan AB'ILAL beji tausantaba sema tsanarta daya karaji ta bayyanar masa. "Ke bazaki tashi ba ! ki fito ki fara aikinki ba ko sena shiga jikinki, sannan zaki fi gane yaren nawa! Yar iska kawai!'' Yayi mgnr tasa cikin tsawa, se ynzu hilwah ta tuna da aiyukan daya lissafo mata kuma yace ta farasu yau, gashi bata da lafia, jiki balle ta zucia, jiki babu laka ta fara kokarin mikewa tana ganin jiri a idanuwanta, ta wuceshi tana kokarin barin dakin taje ta fara aiwatar da abubuwan daya satan. Taba kokarin bude handle din dakin ya daka mata tawa, cikin tsana da kiyayya. " ke karuwah!'' Hilwah ta rintse kwayar idonta hadi da jingina bayanta da kofar dakin sbda jirin dataji yana neman kwasarta na zafin kalamarsa wato karuwah dayake kiranta dashi!, wlhy tanajin zafi fiye da tunanin zuciar me imani da mara imanin ma baki daya. Ci gaba yayi da mgna kwayar idonsa na knta, sam baya bari ya kalleta sosai, sede sama sama, sbda tsabar tsananin kiyayyar da yaje mata kuma yau gashi a inuwa daya dashi da karuwah ta gidan karuwai ma. "bari in gaya miki wani abu daya! Ki bude kunnenki kiji ni nan Bana mgn biyu a rayuwata! So ke baki isa ki sani ba in fara a knki ,wlhy daga rana me kmr ta yau na miki mgna daya bakizo kin aiwar da abinda nasaki ba se na lahira ya fiki jin dadih! Stupid!'' Ya karashe kmr ze karasa ya watsa mata mari, jin ya gama mgnrsa ya sata daga masa kai kawai zucia bb ddh ta fice a dakin ganin yana da niyar kmr ze mareta, ta fice da sauri ta nufa saman upstairs din side din nasa, matakala daya ta taka taji ta gaji ta tsaya ta huta tana me ganin jiri, a hk a hk da kyar da kyar harta samu ta gama hayewa, ta iso babban falon dake saman, taganshi tsaf tsaf ba alamar ko da tsinke a kasa, ta nufa aikin zagaye bedrooms din dake saman, duk ta gansu tsaf sbda ba a taba shigarsu ba, duk da kyar take komi, ta dauki tsintsiya ta shiga aikin share falon dukda taga babu ko da tsinke, amma tayi sbda cika umarninsa, tana cikin sharar ya hayo saman upstairs din dan ganin wani iskncin take masa ya riga yayima knsa alqawarin uzzura mata koda ta halin qaqane. Tsayawa yayi ya harde hannusav a kirji ya zuba mata ido, ba tare data dago ta kalleshi ba taci gaba da sharar da hannun hagu Kai dagani kasan bata saba da ko da riqe tsinin tsinken tsintsiyaba balle ta iya sharar. Kallon takaici AB'ILAL ya bita dashi a zucia yace ashe bata iya komi ba sede ta bude kafa ta bawa maza wawakeken gindinta suci su bar bnza inda yake. Daka mata tsawa yayi "a gidan karuwan haka ake shara!!!'' Tsabar firgici da tsoro batasan sadda ta wurgar da tsintsiyar Dake hannunta ba ta mike tsaye jiki na rawa, sbda mgnr tasa. "Baza ki ci gaba ba sena kusa karyaki! yau ko zaki mutu sekin gyara ko ina a gidannan, yanzu ma kk fara ganin whlar rayuwa bade kn yadda an hadaki dani ba, to tabbas ni ne naqasar rayuwarki!'' Ya karashe mgnr ko gezau beji ba a ransa na girman kalmar daya gaya mata. Dago kwayar idonta tayi ta zuba masa, kawai se taji hawaye takai hannu ta share ta tsugunna ta dauki tsintsiyar taci gaba da sharar tana haki, daman ga jiki bb ddh ga zazzabi ga rashin sabo da whla, gashi tanayi yana daga nan yana daka mata tsawar dake gigita mata lissafi. A whlce ta gama share falon, suka nufa daya daga bedrooms din, inda yake tsaf tsaf amma seda ya hargitsashi yace kuma ta gyarashi dole, nan ta hau aikin gyarashi tana haki wani tayi dai-dai wani tayi mistake ya daka mata tsawar dake hargitsa mata lissafi, dole ma ta gyarashi yadda yake sbda tsurewa, koda ta gama gyara dakin ana kiran magrib, a gurguje ya karasa ya b'ata dukkanin sauran dakunan kana ya sauka kasa, domin zuwa masallacin sallarh magrib byn ya buga mata warning kn kada ta yadda ya dawo ya sameta bata gama gyara ko ina ba a gidan. Barinaikin tayi ta nifa toilet tayi alwala tayi sallah a gurguje ta idar, ta koma dayan dakin ta fara gyaransa tanayi tana hutawa, har de ta gama da kyar be dawo ba, ta koma dayan dakin tana cikin gyaransa ya dawo bayan anyi sallarh isha'i harma ya jima a masallacin ya dawo ya ga bata gama ba, aiko nan ya rufeta da balbalin bala'i da matsifa kmr ze daketa, a wannan Karon hkri ta rinka basa amma ina ai kace zugashi akeyi, se kara dagewa yakeyi yana mata tijara dacin zarafi, da hk har suka gama da gyara nan saman tayi mopping lokacin ana neman 10:30am ne, a matukar gajiye take ga matsifarsa ga tijararsa ga uban aikin, wai a hk ma danba datti da ace da datti batasanma yazatayi ba, sam ita bata saba whlr nan ba, yau ce rana ta farko data taba aiki a rayuwarta tin zuwanta dunia, ko tsinke bata taba kaudawa ba se yau, aiko ta whla zakasha ko ita tayi gaf aikin dunia. Yasata gaba suka dawo nan kasan, seda ya hargitsashi sosai kana yace ta gyara, a gajiye ta shiga gyara falon, hatta da kujeru seda yace ta matsar ta share falon, ai duk tijararsa seda ya batta, sbda bazata iya ba, a yadda y fahimta ko ledar pure water akace ta dauka da wuya ta iya dauka, tanayi tana ganin jiri harta gama kimtsa nan falon, suka nufa bedrooms nanma seda ya yamutsasu kana yace ta gyara komi a mazauninsa, ta shiga aikin gyaran tanayi tana haki, harta gama gyara dakuna ukun, suka koma dakinsa nanma tsaf yake amma seda ya hargitsashi yasata gyarashi tana gyarawa yana cewa be masa ba, seya taso mata da matsifa, rnr fa tsaye suka kwana sbda azabar fada da matsifarsa, se 4:30am ta gama gyaran ko ina har kicking da store seda ta gyara, Kana ya barta ta nufa bedroom dinta nan ta tadda trea me dauke da kulolin abinci, nan take zuciarta ta bata Amihh ce ta kawo mata ko salwah, ilai kuwa salwah ce tazo ta ajiye mata Amihh ta aikota tin 7;am taga bata gnta ba se tayi tsammanin ko tana bedroom din AB'ILAL ne, amma kuma batasan meya kaita bedroom din nasa ba, da wannan tunanin ta bar side din koda ta isa seta gayawa Amihh ta kai kawai bata tambayeta komi ba ita ma bata gaya mata kominba. Tana karasowa dakin ta zube kasan tiles tana sauke ajiyar zucia a matukar whlce har numfashin ya ya chnza zuwa na whla, kwanci kawai tayi tanajin wata iriyar matacciyar whla a tattare da duk sassan jikinta, rintse idanuwanta tayi bayan ta kwnta rub da ciki, se ynzu ta tuna batayi isha'i ba ta yunkura zata mike amma ta Gaza mikewa kawai ta koma ta kwanta tanaji ana kiran asubahi amma ta gaza tashi tayi sallarh bayanta ya riqe ya k'age se faman aikin mata ciwo yakeyi infect ma tanajinsa kmr ba nata ba, ba bata lokaci baccin whla yazo ya sureta ya tafi da ita garin whla daman da whlar ya sameta a tattare da ita dan hka ya isar da ita zuwa garin whla, dmn hkn take duk a yanayin da bacci ya sameka a hk ze tafi dakai kuma ya isar dakai ga yanayin da kake.... Goganma be rintsa ba, seda yy sallarh asubahi a masallaci ya dawo side din nasa, yana mejin zuciarsa wasai full da farin cikin abinda yayima hilwah. Karasowa bedroom dinsa yayi, ya zaunawa yayi karatun alqur'ani har 7:am kana ya kwanta yanajin sassaucin damuwar dake tattare dashi, sbda ya fara rageta a kn ita tushen dmwar tasa, a ranshi yace ynzu ma aka fara game din...''yana me aikin kissima irin abubuwan daze ci gaba da mata bacci me mugun nauyi da ddh yazo yayi awon gaba dashi....
7:47am Amihh ta shigo side din da shirinta na zuwa aikinta, ta samu kofar a rufe kasancewar tanada key din falon a jikin keys dayawa na kowacce kofa ta gidan ta koma ta dauko a side dinta tazo ta bude kofar ta shigo, ko ina tsaf ta ganshi, ta nufa bedroom din hilwah , tana tura kofa ta shigo ta ganta kwance a kasan tiles, hnklinta yayi mumunar tashi a ranta tana me cewa "ALLAH sa ba a kasan nan ta kwana ba, daman tana fama da lalurar sanyi taje ta kara kwaso wata..." Karasawa tayi inda take kwance kasan saitin fuskarta ta zuba mata ido, gani tayi fuskarta ta kumbura tayi suntum sbda sanyin kasan data kwasa, abinka da ba asaba ba, ganin kumburin fuskar tata ya bawa Amihh tabbacin a kasan tiles din ta kwana.
*kuyi hkri ba editing...* 😍
*paid book ne...08136349646*
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: 32***
Sunkuyawa kasa Amihh tayi dan kara tabbatarwa da idonta abinda suke gani a kn fuskar ta hilwah, wato na kumburin dataga fuskar tata tayi, nan ta kara ganin kumburin fuskar tata sosai data sunkuya , Hannu Amihh ta kai ta taba fuskar tata dan kara tabbatar da ta kumburar ne, ko menene sbda tadan firgita, da ganin karuwar cikar k'ibar fuskar tata,...a matukar gigice hilwah ta zabura ta tashi zaune a gigice jin Amihh ta taba mata fuska, ita ga zatonta AB'ILAL ne yazo ya kara firgitata da muguwar tsawar nan tasa dake firgitata, Amihh ta bita da ido , nan take ta fahimci duk a gigice take, itama Hilwah zubowa Amihh ido tayi, se ynzu ta kula ashe amihh ce ba AB'ILAL bane, seda ta sauke wara sassanyar ajiyar zucia nan da nan natsuwarta ta ziyarceta. "Amihh ina kwana..'' Hilwah ta fadi cikin sanyin murya tana mejin azababben ciwon kai da ciwon jikin data kwanta dasu sun dawo gareta sabbi fil, musammanma ciwon kan. Amihh ta zuba mata ido ba tare data amsa gaisuwar data mata ba tace "sweetheart bade a kasan tile's dinnan kk kwana ba kou?'' Ta karashe mgnr tana kureta da ido sosai. Hilwah tayi kasa da knta, ta rasa ma me zatace duk Amihh tabi ta kureta da ido. Kara matsota Amihh tayi ta zubawa kafafuwanta ido, su knsu duk sunbi sun kumbure, hannu Amihh takai ta taba kafafuwan nata, nan ta kara tabbatar da kumburin sukayi. "Ina tambayar ki baki ban amsa ba, a kasa kk kwana kou?'' Hilwah tayi saurn grgizawa Amihh kai alamar ah'a, Hajiya maryam ta Zuba mata ido duk a firgice take har lokacin "to ya akayi jikinki ya Dan tasa inhar ba kasan tile's kika kwana ba?'' Cikin sanyin murya Hilwah tace "ciwon kai ne Amihh, amma ba kasa na kwana ba,..ynzu na dawo kasan na kwanta.." Hajiya maryam ta zuba nata ido tana mgnr knta kasa harta idar kna tace "To meyasa kk dawo kasan tiles din?'' Hilwah ta kara kasa da knta tace "ba komi amihh...'' Hajiya maryam ta girgiza kai tace "ki gayamin gaskia plx?'' Hilwah ta dago ta kalleta, kawai se taji wata kwallah na shirin zubo mata, cikin hnzari ta maidata hadi da hadiye damuwarta tace "Gaskia na gaya miki Amihh ALLAH..." Hajiya maryam ta basar kawai amma badan ta yadda ba, se dan batason matsa mata. "Shikenan sweetheart, ki bar kwancia kasa de kinji, sanyi beda kyau kar ya jefeki da karancin shekarunki, ba ynzu zefi tabaki ba, se nan gaba, Sanyi beda dadih kwata kwata..." Hilwah ta daga mata kai amma a zuciarta tunani kawai takeyi iri dabab daban. Kmr Amihh tasan meke ranta tace "tunanin me kkyi my bby?'' Hilwah ta dago ta zubawa Amihh sexy eyes dinta tace "ba komi Amihh... " hajiya maryam ta zuba mata ido gani takeyi kmr abubuwa na damun yarinyar nan kawai zurfin ciki ne da ita. "Tashi kije kiyi wanka, nasa salwah ta hado miki breakfast, da rana ma nasa a kawo miki abinci, za a rinka kawo miki plx karki taba shiga kiching tukunna kinji kou?'' Hilwah ta daga mata Kai alamar to ta hada dace mata ''thank you Amihh...'' Hajiya maryam tayi murmushi tace "kema thank you bbyn Amihh..." Wani siririn murmushi Hilwah tayi wanda dagani be kai ciki ba, Amihh ta bude bag dinta ta dauko wasu magunguna ta bawa hilwah tace in tayi breakfast tasha, hilwah ta amsa da hannu biyu ta masa godia, Amihh ta fada mata yadda zatasha magungunan kana ta fice a dakin tana kara cewa hilwah ta tashi tayi wanka, to hilwah tace tabita da ido harta fice, ta hada kai da guiwa kawai se kukan dataketa adanawa yazo mata, harda shashsheka, ta kwashi 10mnt tana kukan kana ta mike da kyar ta nufa hanyar toilet tana tangadi kaf jikinta ciwo yakeyi mata, a daddafe ta shige toilet din, ta hada ruwan zafi sosai ta shiga ciki seda ta sauke ajiyar zucia jinta a cikin ruwan zafin gaf jikinta ya amshi bakuncin ruwan zafin, da hannu biyu biyu, gaggasa jikinta ta shigayi a hnkli a hnkli hannunta kanshi nauyi yake mata, sbda wuyar aiyukan da gogan ya sata jiyan,...a daddafe tayi wankan ta gama ta fito ta dauro alwala se ynzu data fara dawowa hayyacinta kana ta tuna da batayi isha'i ba jiya ta kwanta, kuma batayi asubahi ba, lallai tashiga tashin hnkli tinda har ta mnta da ibadarta, tasan duk gajiyar datasha ce jia ta kara gigita mata lissafi. Fitowa tayi daure da bathrobe, gefen bed din ta samu salwah zaune, dagani bata jima da shigowa ba. Ido salwah ta zubowa albarkatun dake jikin hilwah tako ina cike take fam saman ya tasa, haka kasanma ya tasa, ya cika fam skin dinta se glowing yakeyi, ga suma baki kirin ta barbazu tako ina a jikinta, kallo daya zaka mata kasan Allah ya zuba halitta a gun, hatta da mace se taji ta burgeta balle ma namiji. "Kai sis wlhy kina da mugun kyau tubarkallah!'' Salwah ta fadi cikin fitar hayyaci infect ma batasan ta fada ba kullum in taga Hilwah ji take kmr yau ta fara ganinta, kyau take mata kwarai. Hilwah tayi Murmushi tace ''kai sis kullum sekin fada, kema kinada kyau ko baki ganin kyaun ki ne..." Salwah ta tabe baki tace "Kyauna ba kmr ke ba sis, kefa wuta ce,.." Hilwah ta xaro kumburarrun idanuwanta waje jin salwah tace ita wuta ce. Salwah ta daga mata Kai alamar tabbatarwa, hilwah ta sakar mata Murmushi kawai kana tace ''bari inyi sallah..." Ta fadi hkn hadi da nufar drower din kayanta. "Wani irin sallah zakiyi ynzu?'' Ta karashe mgnr tana kallon dan karamin agogo me kyau dake zaune a bedside drower, ya buga 8:51am. Hilwah tace "na makara ne...'' Salwah tace ok, kawai tana kallonta ta shirya cikin doguwar riga mara nauyi ta kula hilwah tafi kaunar dogayen riguna marasa nauyi, a zahirin gaskia kuma tafison sa riga da wando sunfi mata ddh, kawai a rashin uwa ne take uwar daki, tana manage ne sa doguwar rigar. Hijjabi hilwah ta Saka bayan ta gama sa rigar, karasa gaban mirror ta feshe jikinta da perfume dinta me kwantar da hnkli kana ta nufa inda aka tanada dan yin sallah tana shirin tada sallarh warning din AB'ILAL ya fado ranta na kada ta kara kusantar daddumar, jim tayi ta dakata da tada sallarh. "Wato gani ma yakeyi kmr ban sallah...'' Ta fadi hkn a ranta kawai ta sauke gwauron numfashi ta tayar da sallarh tana me tunano klmnsa na jiya gareta. Salwah ta zuba mata ido se faman jero sallah takeyi har tayi isha'in da asubahin ta idar ta nemi gafarar ubangijinta na hada sallarh da tayi ba a son ranta ba, ta tashi ta cire hijjabin jikinta tana haki, wankan da tayi ba karamin ddh ya mata ba duk gajiyar jikinta ta tafi, se abinda baxa a rasa ba, hatta da kumburin