Showing 228001 words to 231000 words out of 306755 words
Chapter 77 - YAR DANDI CEH COMPLET BY SAADATU BINTU ABDULLAHI.txt
gaba ta kaishi gobarar titi a jos, ya fice a falon se farin ciki yakeyi yana shafar gemunsa yana cewa latagadab! ana latagadab!...."
Bayan ficewar dan Ustaz daga falon, Komawa yayi ya kwanta bisa kujerar 2ct dayake zaune, sanye yake da jallabia coffe brown me tsananin kyau taji aiki kuma ta amsheshi aynun abinka dame kyau, dukda yayi tsananin rama Amma hkn be hana daka kalleshi ba kasan usulinsa me kyau ne, wato tushe biyunsa duk asalin kyau ne, Ba India da kuma Ruwan katsinawa, katsinawa ma ba bayaba gun kyau . ramar tasa ma seta kara bayyanar da tsananin kyawunsa, sede daka kalleshi zakasan ya rame kuma beda sukuni kwata kwata, cikar zatinsa ya nakasa sbda beda sukunin tarewa da mace ta hnyar Auratayya (saduwar Aure), bayan ya jure sha'awarsa na tsawon lokuta, tin besan meye juria ba a baya, ynzu hk kam ya gaza hkn shi macen daze tara mata ruwansa a mararta kawai yake da bukata, kuma yarinyar yakeso, sbda ita yake sha'awah in ze kalli matan kaf dunia bayajin sha'awarsu inde bawai itan ba, ya gwada kallon sex video yaji ba ddh sam, ko alamar sha'awa ma beji ba, daya kalli sex video din ita kawai yake tunanowa, da surarta,, tako ina ba sauki ba sassauci, a bangare guda kuma sam beda lissafi ma at All sbda soyayyarta dake ransa ita ke kara masa tsananin sha'awarta, the more kakeson abuh the more kakejin sha'awarsa, se in har kanaso ne kake sha'awah in har babu so to tabbas babu full sha'awah sede Half wadda za a kirata da sha'awar yaudara, soyayyarta dake yawaita a zuciarsa ita kesa yawaitar sha'awarsa gareta, dunia zafi inuwa wuta take masa bama kuna ba, wannan lamarin nasa ya wuce tunanin me karatu a memakon sassauci se jaraba kawai ke karuwar masa, a ganinsa ko a hk ubangiji ya barshi ya jarabtu, ayyuknsa ma ya ajiyesu a gefe, ay bata suma yake ba, wayoyinsa ma duk ya kashesu murus, se wayarsa daya a kunne wadda yake waya da family dinsa, baya tanuni da lissafin komin sena yarinyar, iyakar zaucewa ya riga da yayi, gani yakeyi ma kwara mahaukacin dake bin bola yana tsince tsince dashi, shima ay yayi haukar a ganinsa, bin bolar ne kawai ya rage masa a halin ynzu. Ya graya kwanciarsa a wahalce hadi da zubawa ledar takeaway din da Dan Ustaz ya masa wadda ke bisa kn canter table dake gabansa ido, yana kallon ledar takeaway dinne amma sam hnklinsa da lissafinsa baya kan ledar yana kn tunanin surar yarinyar , a zahirin gaskia yana son yaci abnci sbda rabonshi da abnci har yana mnce, ga yunwa na kwakularsa, dukda hkn amma bayajin ze iya cin abncin, shide kawai yana cikin wani hali me wuyar misaltuwwa, in kaf dunia zasu taru a knsa baze iya misalta musu tsananin tashin hnkli da dumbin damuwar me lasisin da yake ciki ba, in yace ma ze fayyace yanayin da yake ciki, yanada tabbacin numfashinsa ze iya tafia ma ba tare daya fadi dai-dai da kwayar zarrar halin da yake ciki ba. "ASTAGFURILLAH!" Ya fadi a bayyane, kullum cikin yawaitar istigfari yakeyi sbda yanayin da yake ciki, a ganinsa da tunaninsa ko yayi ma ubangiji wani zurfaffen zunufin ne, ya jarabceshi ta Wannan halin, Se kuma yayi tunanin ko Allah na masa wannan jarabawar ne, danya gwada zurfin imaninsa,...ya lumshe kwayar idanuwansa dasukayi jajawur kmr gauta, "Ya rabbih ka sassautamin jarabawar nan tamin girma, ya rabbih baka daurawa bawanka Abinda yafi karfinsa, ka yayemin wannan yafi karfina dan Tsarkin mulkinka dan Alfarmar abnda kafi so dunia da lahira S.A.W...." Ya fadi hkn a bayyane, hadi da kara lumsar idanuwansa dasuka tara ruwan Hawaye masu dumin zafi, sede kash hawayen nasa sam sunki zubowa, daga kwayar idaniar tasa, hkn ke kara masa zafi a zuciarsa da duk jikinsa ma baki daya ....duk yadda yaso ya daure zuciarsa yaci abncin gazawa yayi se tsakar dare lokacin ana nemam 2:am ya iya cin abncin dukda kuwa yayi sanyi karai, amma hk ya tuttura tuwan a mazubin cikinsa, ko rabin malmala daya ya gaza cinyewa ya kwashi abnda ya rage ya kai kiching ya daeo falon, yaki zuwa bedroom dinsa ne sbda yana ganin kmr bedroom din nasa ma kara tada masa da sha'awarta yakeyi musammanma in yana kwance bisa gadonsa yafi jin sha'awarta se yaji kmr ya bude ido ya jita a jikinsa, da yaji ddh, ko rungumeta ma yayi yaji dadin duniarsa, ko ta rana daya ce,..... Haka ya kwana be rintsa ba ko alama, har asubahi tayi, yy wanka ya dauro alwala ya fito ya shirya cikin jallabia Ash light me kyau, ya nufa masallaci, da kyar danma yayi wanka ne shiyasa ya samu karfin jikinsa,...bayan sun idar da sallarh ya shiga maraji'arh alqur'ani me girma, hadi da addu'ur'in Allan ya yaye masa halin da yake ciki, wannan adduarh kullum seya sata a sujjadarsa amma ina kmr ma yana rokon Allah ya kara masa halin da yake ciki, sbda yanayin karuwa kawai yakeyi ,, se 7;10am ya dawo gidan cikin sasssanyar tafia, ya shigo get din gidan ya tsaya cik ya zuba ma side din amihh ido, na wasu yan mintoci se kuma ya dawo da kwayar idonsa kn side dinsa, shima ya kalleshi na wasu yan dakiku, hallau saya dawo da kwayar idonsa ga side din Amihh har wani haske na annuri yaga side din ya masa,dukda a zahiri side dnsa yafi kyau yanayin Pent dnsa ma da banne dana amihh, amma shi gani yakeyi duniar Allah babu side din dayakai na Amihh kyau da sheki , inya kalli kofar shiga side dnta se ya gnta kmr lu'u'lu'u, kara gyara tsayuwarsa yayi yayinda kwayar idonsa ke kn side din Amihh, gani yakeyi kmr ze ganta ta fito, yafi karfin 20mnt a tsaye yana kallon kofar side din ... Baba me gadi da dan Ustaz dake zaune bayansa kadan a kn bencin baba me gadin, suka zubowa AB'ILAL din ido, ganin ya tsaya cir yaki tafia duk sukayi tsit suka kasa kwakwaran motsi, suna kallon ikon ALLAH ... A hnkli ya fara taka lallausar kafafuwansa zuwa ga side dinn Amihh, ya isa bakin kofar falonta kmr ze tura ya shiga se kuma ya juya ya nufa side dinsa zucia na turori sbda yasan koda ya shiga side din Amihhn da wuya ya gnta sede ya karowa knsa tashin hnkli... Yana shigo falonsa, kwayar idanuwansa suka sauka a kn bedroom dinta, hk kawai zuciarsa ta bashi shawara kan ya isa ga dakin nata, ya shiga ze samu sassauci..." .ba tare daya auna shawarar da zuciar tasa ta bashi ba a mizani, domin tantancewa ba, kawai ya fara takawa kwayar idanuwansa da hnklinta kaf suna ga kofar bedroom din nata, ya isa ga bakin kofar ya juma a tsaye yana kallon bakin kofar dakin nata dak'i dak'i, ya kai hannunsa na dama kan handle din dakin ya rintse idonuwansa masu cike da bukatuwwa da tunanin yarinyar,,ya jima a kofar dakin kwayar idanuwansa na a rufe, yayinda hannunsa ke kn handle din dakin, kana ya murzashi a hnkli ya sako kai cikin dakin yayin da sassanyan kamshinta ya kawowa hancinsa ziyara ba tare da neman izini ba ko sallama, ya lumshe kwayar ido, ya hadiye miyaun kamshinta dake dakin daya tarar masa a,baki, ya bude kwayoyin idanuwansa suka sauka a kn bed din dakin dake a gyare tsaf, hk kawai ya tsinci knsa dason kwancia a kan bed din, ba tare da bata lokaci ba ya isa ga bed din ya haye ya kwanta rub da ciki , ya sakarwa saitin mararsa nauyinsa, ya sauke ajiyar zucia kwayar idanuwansa na a bude, ya zubawa fuskar gadon ido gani yakeyi kmr fuskarta yake kallo, ya kamo lefensa na sama ya tsotsa , ya saki yana mejin mararsa na amsawa se kara shakar kmshinta yakeyi ta cikin kofofin hancinsa, "Ya rabbih!'' Ya fadi still kwayoyin idanuwansa na a budr ya kamo lefensa me laushi na kasa ya lasheshi da harshensa, ba tare daya tsotseshi ba ya sakeshi ya koma ya rufe bakinsa gam-gam yayinda duk yakejin makoshinsa a bushe, ya hadiye miyau dake ta kara yawaita a kasan harshensa ya koma ya tsotsi harshen nasa , seda ya lumshe ido sbda wani ddh da yaji, wabi abu ya fado masa rai, wato na yadda ya tsotsi ruwan tsuliarta a bakinsa , dadih da gishi gishin ruwan ya dawo sabo a zuciarsa ya kara danne mararsa sosai, hadi da tand'e harshensa, a kwayar idanuwansa kuwa se zuwa takeyi tana kawo masa ziyara , abubuwa dayawa na burgeshi a jikin yarinyar, ze iya cewa komi ma nata burgeshi yakeyi, yana tsananin kaunar dimple dinta na kasan kumatu wanda ke lotsawa in tana mgna, ko bata mgna ma lotsawa yakeyi... "ASTAGFURILLAH!'' Ya kara maimaitawa a fili. a ransa yana istigfari fiye da adadin carbi shi knsa besan adadin istigfarin da yakeyi ba...befi 20mnt da kwancia ba a dakin nannauyan bacci me mugun dadih yayi awan gaba dashi wanda ya jima beyi irin saba, se yau, sanadin ya kwanta a dakinta yana shakar kamshin turarenta daya zama jinin jikin dakin, ya samu ya samu nannauyen bacci, se sauke ajiyar zucia yakeyi me dauke da sanyi sanyi zafi zafi, kmr irin wanda yayi kuka ya jima a kukan nan hk yaketa aikin sauke ajiyar zucia, baccin ddh, ga ajiyar zuciarma ta ddh ce, sbda mafarki yakeyi yana hako mata rabin tsuliarta yana zaqalqalarta, har wani kara danna mata burarsa yakeyi cikin mararta yana tabo mahaifarta se ihu yake mata a mafarkin, a bayyane km se danna kaciarsa yakeyi a kn bed din kmr irin yana cikin ramintan nan, se daddago bom bom dinsa yakeyi, yayin da ajiyar zuciarsa ke yawaita, kan kace kwabo ya jike wandon jikinsa har zuwa jallabiar jikinsa, ya fara digowa ma a kn bedsheet din gadon...
Washe garin ranar da hilwah da salwah sukazo gidan hajiya karama ta kira hajiya amanas yar niger country me gyaran jiki, tace ta gyara mata jikin hilwah na 10days sbda tace bazasu koma gidan Amihh ba se sunyi 12days a gidan nata. Ba bata lokaci hajiya amanas ta shiga aykin gyarawa hilwah jiki ta mata dilka da alawah ta gyaran jiki, a ranar da aka fara wato ranar farko jikin hilwah ya canza yayi subul subul kmr jikin kulba, abinka da farin mutum nan da nan ta dauki kyau da sheki, ga wasu magunguna da batasan na meye ba hajiya karama na batasu da madara, safe da yammaci take bata magungunan, Wasu kuma da daddare, sam hilwah batasan na menene ba, sbda ita makamancinsu ma magungunan bata taba gani ba kuma bata taba sha ba, salwah ce tasan ko mgnin meye kawai de ta zuba musu ido ne....kwana biyu hilwah ta farajin jikinta ya canza mata ta kara yawan ambalia kullum ciki yawo take da pad a jikinta kmr me period se dare yayi ma wani bala'in sam bata bacci ko alamar rintsawa ma batayi Salwah na ankare da ita sam bata da wata natsuwa, ko a zaune take matse cinyoyi takeyi tana cikin tsananin bukatuwa... Yau kimanin 5days kenan suna gidan hajiya karama, hilwah taji gyara, tayi kyau harta gaji da kyau, ko gifta gu tayi sekaji kamshin jikinta, a toilet ma in tayi fitsari kamshi yake fitarwa, hatta da fitsarinta kaf kaf ya koma kmr madarar turare a kamshi, sbda turaren da hjya ke turarata dashi ta kasa da ta sama na sunadia, me dauke da sirruka na zallar mallaka da gyara, hatta ruwan wanknta zallar turare ne, me mugun kamshi, har sumar knta kamshi takeyi, special man kitso hajiya Amanas ta hadawa hilwah hadi irin nasu na yan niger me kamshi da sanya suma tsayi da laushi, hatta da cream na jikinta Amanas ta canza mata wasu zuwa nata product din take amfani dasu, masu aminci da kyau, ta fara using dinsu a 5days din ayko taga canji a jikinta, ta kara kyau a kn kyau, kmr a saka dharhami da dinariyya a siya. Da daddare 10:pm bayan sun gama cin abncin dare suna zaune a falon Hajiya karama, ita kuma hajiya karamar tana side din mijinta yayi tafia yau ya dawo. Hilwah na kwance a kn kujerar 3ct duk tabi ta nade kafafuwanta a cikin jikinta, sanye take da zumbulelen hijjabi ta ciki kuma kayan bacci ne na alfarma masu tsananin kyau a jikin nata, jikin nan nata se walwali yakeyi kmr zarah me haske a cikin wata, ko ince kmr danyar dinariyya a cikin ruwa... Kwance take duk tabi ta kame jikinta ta kudindine cikin hijjabin jikinta.. sha'awah kawai ke addabarta yayinda romances din dasukayi a falon amihh da guy din keta bijiro mata a zuciarta, kwayar idonta na kn tamfatsetsen TV falon amma a zahirin gaskia zuciarta bata kn TV tana ga tunanin guy din da zundumemiyyar burarsa dataji a hannunta harma tashata inta tuna hkn wlhy se taji wani yarr yarr kmr zata tsule da fitsari hk takeji, kaf tunaninta da sha'awarta tana kn guy, a knshi ta fara sanin menene sha'awah a rayuwarta, a yan kwanakin nan duk tunaninta na knsa, dataji sha'awah seta tunashi, sam batason tana tunanin nasa da yawan sha'awarsa amma ina ay tini ya riga ya shiga jini da bargonta, ko tunashi tayi da yadda yake sha mata nono seta sauke ajiyar zucia, ynzunma ajiyar zuciar ta sauke, Salwah dake zaune kasan carpet din falon ta jingina bynda da kujerar 1st kwayar idonta na kn wayarta dake hannunta tana chart da Amihh yayin da Amihn take tambayarta ya lafiarsu ta amsa da Alhamdulillahi, kullum se sunyi waya da ita kusan 5tyms sbda ta tambayi lafiarsu, hk shima alhasan yana kira ta wayar salwah suna gaisawa da hilwah da salwah ma duka,,amihh ce ta bashi lmbr salwah dayazo gidan Amihh kece masa suna gidan hjya karama shine ya amshi contact din salwah suke gaisawa, yace ma zezo ya gnsu. Jin ta sauke ajiyar zuciar me dan karfi, yasa salwah dago kwayar idanuwanta daga kallon screen din wayarta ta zubawa hilwah ido, wadda kaf hnklinta be nan ma yana ga Alaji managern nono wato kyakyawan gidan Amihh. "Hajiya Madam Alaji yah AB'ILAL ya akayi ne yada sauke ajiyar zucia?'' Cewar salwah da tayi mgnr cikin zolaya, ta kulle data dinta hadi da ajiye wayarta gefe, kwayar idanuwanta kyar ta tsayar dasu a kn hilwah, wadda ta juyo ta zuba mata daddad'an idanuwanta dasuka susssume suka nannarke, sukayi kanana kanana, ko a ido ka kalleta sekasan tana cikin sha'awah, idanuwan kawai ta zubawa salwah amma ta gaza mgna.... Salwah tayi murmushi danta fahimci yau mutuniar ba knta. "Kinata wani lumsar ido, ko mu kira yah ab'ilal ne yazo kuje daki , ni yauma se in bar muku side dinnan tinda akwai extra side in tafi kawai, in barmuku nan kuyita iface ifacenku..." Ta karashe mgnr tana kwashewa da daria... Hilwah ta watsa mata hararar wasa sbda ba bakin mgna sosai. Salwah ta kwashe da daria kana tace "Bura uba! Dagani yau a hannu kk mgni na Aiki Aradu, da yah AB'ILAL ze samu ayshi sharr yadda kikasha gyarannan ai tini ze hauki da mutsitstsika kmr ya samu kayan wanki, rnr ba Amih ze kira ba har daddynmu daya kwanta dama seyasha kira..." Hilwah ta tabe baki tana ciza lips dinta na sama "Nide ki bari..." Da muryarta me cike da bukatuwa hadi da shagwaba tayi mgnar, salwah ta matsota daf daf tace "bazan bari ba,,,bude idonki in gani sosai, danna kula ma kmr baki gani yau..." Ta kwashe da daria hilwah ta marairaice mata kmr zata fashe da kuka... Salwah taci gaba da "wai! mgni na Aiki, kin tsumu iya tsumuwwa hajiyata nan gaba ay inajin sede mu kwashe ki mu kaiki ga yah AB'ILAL sbda karki mace mna da rai,..." Ta karashe hadi da kwashewa da dariar keta, Salwah akwai ilmin iya dariar mugunta, hilwah daketa binta da ido ta rasa gane me salwah ke nufi da mgnin data ke cewa yana aiki. "Ki bar dariar mugunta ba kyau,," hilwah ta fadi da kyar tana me hadiyar yawu...salwah ta langwabe kai, ta mayar da fuskarta zuwa ga tausai kmr gaske nanko tsabar isknci ne. "Allah sarki sannu na bari..." Hilwah ta furzar,da iskar bakinta me cike da sha'awah tace "Dear wni mgni kk mgna yana aiki pls?'' Tana mgnr ne tana ciza lefe, salwah data kara matsota itama ta kara narke kwayar idonta zuwa ga tausai dan zuwa ynzu tausai ta fara bata wlh. "A mana mgnin matan da hjya karama ke baki shike saki a wannan halin, nan gaba ai kila se knce yah AB'ILAL yazo kuje side dinsa, yasaki ihun kiran mamanki da Antynkj...." Hilwah kunya ta rufeta Tayi jim tana nazarin abinda salwah kece mata tabbas se ynzu ta fahimci inda ta fara dosa, amma bata gama fahimta ba duka. "Meye mgnin mata?'' Hilwah ta tambaya cikin rashin fahimta ita harga ALLAH batasan meye mgnin mata ba. Salwah ta mata kallon kin renamin hnkli kana tace "bnson rainin hnkli ma'am kina nufin bakisan meye mgnin mata ba da ake bawa mace in za a mata aure, mgnin mata de da kk sani..." Hilwah ta girgiza kai Tace "wlhy bnsanshi ba sis, mu a kasar mu ba a badawa sede anashan tablet ne..." Salwah tace "Wacce kasa ce? Dea Ay kowacce kasa anashan mgnin mata, in ba de kasashen turawa ba, suma ay sunashan nasu na kwayoyi, na gyaran jiki danasa jiki fresh dana ni'ima kou?" Hilwah ta daga mata kai alamar Eh.. "To kasan turawar ce kasarku?'' Salwah ta jefo mata tambayar, Hilwah ta girgiza mata kai