Showing 180001 words to 183000 words out of 306755 words

Chapter 61 - YAR DANDI CEH COMPLET BY SAADATU BINTU ABDULLAHI.txt

wannan karshen zancen nata. Amihh taci gaba da matsifa "Kai ynzu inba dan rashin sanin darajar kai ba, da rashin sanin mutumcin kai ba, ta yaya zakayi mgnr sauqaqe mata wai harma kana cewa taje taci gaba da bin maza? A gidan dangin kakanka kaganta da d'ana miji suna saduwa? Wannan de shaidar zir ce tinda baka gani ba, mara hnkli kawai wanda besan mutumcin knsa ba balle mutumcin darajar duniarsa ta yaya za ace kana dan musulmi kaso yar uwarkar musulma ta dauwama a halaka, dan babbar bura kai! Wanda beda mutumci balle mutumtawa, in baka karya harshenka wlhy wata rana sede kaji na xabga maka mari , bar ganin ka girma, kai kake ganin ka girma ni nan kmr dan 2yrs nake ganinka kayimin bura uba wlhy be wuce in gurji k'ashin hancin shanayen dangin ubanka, shege mugu kawai wanda beda darajar sanin dan adam, kaide baka da kyakyawan Hali ALLAH ya shiryaka daga mugun abu;'' amihh ta masa wankin babban bargo, AB'ILAL yayi kasa da knsa, yana sauraronta ta gama ta tashi tana niar ficewa a dakin ya dago yace "Amihh kiyi Hkri plx ni bnaso kina bacin ranki a kaina dan Allah ina neman albarkarki ne ta yadda komi kkeso zanyi nide ki bar bacin ranki a kaina,am sorry....'' Ya karashe mgnr cikin Sanyi, ganin ta dauki zafi da yawa, Amihh tace "ka riqe sorrynka bnso aini inhar baka zauna lafia ba kayi abnda zuciata keso da yarinyarnan ba, bazamu taba zaman lafia ba nida kai a gidannan...." Tana gama fadar hkn ta fice a dakin , AB'ILAL ya bita da ido yasan abinda takeso a yan kwanakinnan kuma take matsashi kn ya kusan ci yarinyarnan ne, shiyasa ma ta matsa se sun hadu daki daya shi da yarinyar ... Harga ALLAH ynzu besan ta ina ma ze fara ba in ze kusanci mace me tsafta wadda yakedo balle wannan da bayaso kuma bata da tsafta, me tsaftarma besan ta ina ze fara tarawa ba in ze kusanceta ina maga mara tsafta wadda ta saba da bin mazan banza. "Impossible!'' Ya fadi a bayyane, harga ALLAH ko zasu mutu hk be taba kusantar yarinyar sede su mutu hkn, koda kuwa sha'awar nononta ze karshe lahira baze kallesu ba da sunan ya tabasu, sede gani da kallo daga nesa. Komawa yayi ya kwanta a kn bed dinsa yana me kallon slin, shide rayuwarsa ta kwabe masa a yan shekarunnan.... Jin ana kiran sallarh isha'i yasashi mikewa ya nufa bathroom yy alwala ya fito ya kara feshe jikinsa da perfume dinsa ya dauki counter dinsa ya zira slifas dinsa me laushi ya fice a dakin, Ya fito harabar gidan yaga motar Alhasan hakn ya bashi tabbacin har lokacin be bar gidan ba, ya rasa meke kawosa gidan ynzu kullum babu daga kafa, hk kawai yaji beji ddn hkn ba a ransa, ya fice a gidan, zuwa masallacin, a masallacin ya samu alhasan dasukayi sallarh suka idar AB'ILAL bebi ta kn alhasan ba ya fice a masallacin ya nufa gidansu, ya dawo side dinsa , bedroom dinsa ya yada zango ya kwanta a kn bed dinsa, yana me kara tunano yadda alhasan yayita yabon kyaun pictures din yarinyar harda hkn yasa ya kara jin haushnta yau ya taso mata, yaso ace ya dan shiga jikinta ko yaya ne amma ganin amihh ya hana hkn faruwa, takaicinnan na ransa seya saukeshi ko ba yau ba....

8:20am amihh ta nufa side din hannunta rike da tray wanda ke dauke da abinci da kuma magunguna ta turo kofar dakin hilwah ta shigo , dai-dai ta fito daga toilet daure da bathrobe dagani wanka tayi. Amihh ta shiga kare mata kallo tana fadin "Masha Allah kafa tayi sauki tinda gashi har knyi wankan, knyi sallah kou?'' Hilwah ta daga mata kai alamar eh tinda ta mata allurar ta bata maganin taji dadin kafar ta rage mata radadi , harma ta iya takata shine ta tashi tayi sallarh isha'i , harma tayi wankan ynzu,. Amihh ta karasa ta ajiye tray din hannunta a kn bedside ta juyo ta kalli hilwah tana fadin "alhmdllh raguwar Amihh me tsoron allura, taho kici abinci kisha mgni knji, seki tafi dakin Mijinki ..." Hilwah ta canza fuska ba tare datasan tayi hakan ba jin amihh tace taje dakin mijinta tasan dakin AB'ILAL Amihh ke nufi. Amihh ta fahimci canzawar fuskar hilwah a lokaci kn kani amma ta basar kmr bata fahimta ba. "Knji kou sweetheart?" Cewar Amihh. Hilwah tace to cikin sanyin muryarta seda ta bawa amihh tausai, ta bita da ido ta nufa drawer din kayan baccinta ta bude ta dauko wasu riga da wando masu laushi kalar mint green me digo digon white ba karamin amsarta riga da wandon sukayi ba, dukda ba matsatstsu bane amma sun matseta daf, ita jikinta ne hkn komi tasa seya bayyana zallar surar jikinta koda bataso, sumar nan tata ta zubo har kan gadon bayanta, ta karaso ta zauna gegen Amihh, amihh ta bude plate din dake kn tray din wanda ke dauke da kaza se tiriri takeyi dagani ynzu aka fiddota daga oven duk ganyayyaki sunbi sun baibaye jikin kazar rabinta ma duk ganye ne, hilwah ta kalli kazar dake plate da Amihh ke miko mata, kana ta dago ta kalli amihh, a dunia tanason dahuwar kazarnan irin ta larabawa ce Se tayi mamakin yadda Amihh tasan tanaso kuma ta yaya ta iya dafawa? Duk wanda ya iya dafa kazarnan to tabbas ya jibance larabawa ne, bawai haye ba. Amihh da knta ta shiga bata kazar a baki taci sosai a nan take amihh ta fahimci hilwah nason dahuwar kazar ko ba a fada mata ba, tanada ayar tambaya a kn yarinyar amma sam batason matsa mata ne sbda ta fuskanci inta tambayeta a kn wacece ita tana shiga wani hali. Magungunan amihh ta balla bata ta hadi da ruwa ta kora da mgnin, bata cika kin mgni ba tafi kiyayyar allura amma mgni in aka bata tanasha, sede in ita ce zatasha shi da knta bazata sha ba. "Feshe jikinki da perfume ki muje in rajaki dakin mijinki, nima zan kaiki da kaina sweet..." Cewar Amihh. Hilwah ta zubawa Amihh ido kana ta maida kwayar idonta kasa, harga Allah sam batasom zuwa dakin AB'ILAL amma bata iyawa amihh musu a kn hakan. Amihh ta kureta da ido tana karanto reaction dinta nan take ta fahimci bataso kawai de bata iya mata musu ne. "Nasan ina shiga rayuwarki Hilwah, kuma nasan ke me biyayya ce gareni , insha ALLAH kuma Allah baze barki hk ba, ki hkri da rayuwar Aurenki kowacce mace da irin qalubalenta a rayuwa, kowa kike gani a duniarnan akwai abinda ke damunsa, kuma akwai qalubalen dayake fuskanta Allah baya taba barin musulmi mumini hka nan Sakaka ba tare da jarabawa ba, kiyi hkri ALLAH subhanallahu yana tare da masu hakuri albarkacin biyayyar da kikemin insha Allah se Allah ya dubeki da idon rahama ya miki sakayya ta inda bakiyi zato ba...Allah ya miki albarka tashi kije ki fesa peefume dinki kizo muje .." Hilwah da jikinta yy sanyi sbda sansanyar kalaman amihh gareta ta mike a hnkli ta isa ga dressing mirror ta feshe jikinta da sansanyar perfume dinta, ta karasa ta dauki hijjabinta na sallah ta sakashi yakai mata rabin guiwa, , amihh ta tasata gaba suka fice a dakin, suka isa bakin kofar dakinsa, hilwah taja ta tsaya ta gaza bude handle din kofar dakin, amihh ta kula da tsoronshi hilwah keyi hkn ya bata tabbacin AB'ILAL na mata wani mugun abun ne. Karasawa amihh tayi hilwah ta matsa mata ta bude handle din dakin ita ta fara sako kai cikin dakin kana hilwah ta biyo bynta kwayar idonsa ya sauka a knshi yana kwance bisa bed dinsa har lokacin kwayar idonsa na kallon saman rufin dakin yayin da zuciarsa ke kan tunani tunani,. Kamshin perfume dinta ya cika dakin, already kamshinta me ddh ya riga ya gama shigar masa cikin kai shi ya bashi tabbacin ta shigo dakin, takun mutun biyu yakeji a dakin sbda dukkaninsu akwai takalma a kafafuwansu. Ba tare daya juyo ya kallesu ba amma ya fahimci su biyu ne suka shigo dakin Amihh da ita yarinyar. Amihh ta kamo hannun hilwah ta karasa da ita gefen AB'ILAL, tace ta kwanta da kmr zata mata musu se kuma ta kwanta ba tare data kalli inda yake ba, tayi facing hanyar shigowa, amihh taja duvet din bed din ta lullubeta, ta mata adduarh ta tofeta, AB'ILAL na kallo ko a hk yasan amihh nason yarinyarnan sosai, hakan ya bashi tabbacin inya rabu da itan tabbas zata tsine masa kmr yadda ta fadi, takaici da haushi ya cikawa AB'ILAL zucia hadi da kyamar yadda yarinyar tazo ta wani haye masa kn bed a matsayinsa name tsarki amma yau gashi karuwa ta kwanta masa a kan gadonsa, be taba jin abinda yayi hurting dinsa ba a rayuwarsa kmr abinda amihh ta masa na kawo yarinyar kan gadonsa,na bacci me tsarki me tsarkakewa. "Sweet dreams my love....." Amihh ta fadi hadi da bata deep kiss a kn goshinta hilwah tace "thank you amihh ..." Cikin sanyin muryarta tayi mgnr, AB'ILAL dake ji haushi ya kara rufesa se yakara tabbatarwa ransa hilwar ce takeso ta kwana dakinsa, sbda ya kusanceta, a thank you din datace wa Amihh ya fahimci hkn... Hajiya maryam ta sakar Mata murmushi kana ta juya ta bar dakin, ko kallon inda AB'ILAL yake batayi ba. Tana fita hilwah ta sauke ajiyar zucia ta gaza ko numfashin kirki se raba ido takeyi a dakin duk a tsorace take, sbda sunyi kusa kusa hatta da saukar numfashinsa tana iya juyowa shima yana jiyi nata kadan kadan. Juyowa yayi ya zubawa bayanta ido ya wani tasa ya cika fam dashi se yaji a ransa daman nononta ne yake kallo hk ba bom-bom ba, sosai ya kure duwawuknta da ido, kasancewar akwai yalwar haske a dakin, duk da hijjabin dake jikinta be hanasa ganin hips dinta ba me uban cika kmr ze fashe, daurewa yy ya hadiye wani irin yawu a hnkli rashin mutunci na cinsa inside."ke!!'' Ya fadi cikin tsawa. Seda jikin hilwah da gangar jikinta suka amsa, saura kiris ta fado kasan bed din sbda firgici da tsoro, ta riqe jikinta gam gam zuciarta kmr zata kama da wuta sbda tsantsar tsabaragen tsoronsa da takeji... "Ki saukarmin a kn bed dina tinda ba gadon gidan karuwai bane! nan ba a taba isknci ba a knsa,...." Yy mgnr muryarsa na sarkewa da jaraba, ga tsawa a cikin mngnr tasa. Hilwah jiki ya jara daukar rawa, ta sauka a kn bed din ta koma kasan tiles ta kwanta gudun karma ta kwanta masa a kn carpet ya mata cin mutumci. A wulaknce ya bita da ido ya juya fuskarsa daga kallonta sam be damu ba, data kwanta a kasan tiles din shi gaba daya haushi take basa, kuma kishi ne ke dawainia dashi ba tare daya sani ba.








*BOOK DIN NA KUDI NE...08136349646*
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: 42***
Daren ranar Dukkaninsu su biyun gaza bacci sukayi kowannensu da abinda zuciarsa ke saqawa musammanma hilwah tayi kuka sosai har taba uku lada, kawai sbda takaicin abinda ya mata, duk yanajin shashsheqar kukanta amma ya rintse idanuwansa kmr ma be jinta a Zahiti, inside kuma kukan nata har tsakar kansa yake jinsa.... Zuwa asubahi sanyin Asubah ya sauka, ga sanyin Kasan tiles ga sanyin AC data kwana a cikinsa, dukse suka taru suka zamar mata uku ga azabar ciwon kai dake damunta ga sanyi dake neman halakata, ta fara rawar sanyi cikin kid'imewa ta kudindine knta cikin hijjabin jikinta, Tana rawar sanyi yayin da haqoranta ke haduwa da juna, tanaji ya mike ya nufa toilet kmr tana jira ya gama shigewa ta mike a hnkli tana mejin jikinta ya mata dun durundum , duk ya mata ba dadih, jiki a sanyaye ta mike tsaye ta zira slifas dinta data cireshi nan gaban gadon ta fice a dakin, tanata famar rawar sanyi ta nufa bedroom dinta zucia cike taf da haushi da mamakin rashin imani irin na ab'ilal bata taba tsammanin mugun halinsa ya wuce inda take tunani ba se daga jian zuwa yau. Direct toilet ta fada ta hada ruwa me zafi sosai ta cire kayan jikinta ta fada ciki , nan ta gasa jikita sosai taji dadin ruwan zafin, ta fito ta dauro alwala ta daura bathrobe peach me flowers mint green, bathrobe din kawai ba karamin kyau ya mata ba, ta fito ta shirya cikin wasu riga da wando maroon yan kanti masu kyau sunsha stones wuya da hannu, da kasan wandon, rigar tazo har guiwa amma ta kamata sosai hk wandonma ya d'ameta tako ina, ta zumbula hijjabinta, ta feshe ko ina da ina a jikinta da perfumes, ta nufa dadduma ta tayar da sallarh asubahi kasancewar zuwa lokacinma an kusa idar da sallarh asubahin a masallatai. Tana idar da sallarh tayi karatun alqu'ani me girma, cikin kira'arta me dadih da dadadawa, ta jima tana maraji'ar al'qur'anin kana daga bisani ta daura da askar din safe, tayi lazimi da neman gafarar ubangiji hadi da salatin Annabi muhammadu S.A.W, tayima iyayenta addu'ah musamman uwarta mahaifiyya. 7:am ta tashi a kn daddumar ta maida alqu'anin ma'ajinsa me tsafta wani glass ne me kama da gold cike yake da alqur'anai masu kyau da ban sha'awa, bayan ta ajiye alqur'anin a xauninsa kana ta cire hijjabin jikinta ta maidasa mazauninsa shima , ta shiga aikin gyaran dakin kanta na juya mata sbda rashin baccin da batayi ba, da kuma kukan data kwana tanayi, dadin dadawa kuman ga kasan tiles data kwana a kai, sanyi iya sanyi ya shigeta. da ta gama gyaran dakin ta dawo falon ta shiga aikin gyaransa, a daddafe tanayi tana ciza leb'e, har ta gama gyaran komi na falon ya koma tsaf tsaf, ta fara mopping daga bedroom dinta zuwa falon sbda mopping falon na bata whla Kasancewar yabada girman, shiyasa tafiso data shareshi tayi masa mopping kafin karfinta ya fara ragewa, gyaran gidan ko mutun biyu se sun whla balle ita rai daya tal. Tana cikin mopping din ya fito sanye da wani irin danyan yadi me mugun kyau da laushi, an masa dinkin yar shara wasu lokutan yanason dinkin yar shara sosai, da dinkin jarfani, kwata kwata beson dinki wanda bana mutumci ba, sbda shi din me mutumci ne. Kalar yadin dark blue ne ba karamin amsarshi yayi ba, kannan nasa babu hula sumar nan ta kwanta luf luf kmr ta larabawan asali, fuskarnnan tasa se uban walwali takeyi ya hadu iya haduqa dole ma duk macen data gnsa se doguwar sha'awarta ta tashi sbda yanada abubuwan daza ayi sha'awar tasa, takalmin kafarsa fari ne sol me mugun kyau da tsananin tsada, ya hadu takalmin sosai abinka da kafafuwan yan hutu takalmin ya amsheshi kafafuwansa Ainun. hannunsa riqe da car key dinsa dagani fita zeyi , se zuba kamshi kawai yakeyi, ta sama se walwali yakeyi ta kasa kuwa se sheqi yakeyi, tsayawa yayi ya zuba mata ido kasancewar ta bashi bayanta ne, tin daga saman knta ya fara kallonta kasancewar knta babu dan kwali sumar nan tata sun kwanta luf luf har zuwa tsakiyar bayanta saura kadan ta karaso zuwa kan duwawukanta, Skin dinta na wuyanta kawai ya kurewa ido , suma dayawa yan kananu kwantattu sun kwanta a kn fatar wuyan tata, wadda keta glowing kmr jikin kulbah, ya dawo da kwayar idonsa bayanta yanata gwale ido ko zega shaidar brezia a jikinta ta cikin rigar jikinta, se yaga babu alamar shedar brezia, shifa ya fara tunanin wannan uban nonuwan nata kode acuci maza ne da yake gani ana tallarasu a online ta siya take sawa, ko kuma surgery ake mata oho! A zuciarsa yake wadannan tunani tunani, saboda girman nonuwan nata sosai ne kuma masu kyau, dukda de be gnsu ba eyes yo eyes, be taba ganin nono me kyau ba se a kn nata. duk iya kallon kwa-kwaf dinsa bega brezia ba a bayanta, ya dawo da kwayar idonsa kasanta wato duwawuknta manya manyan nan, sede gabansa ya daga ya fidda wani ruwa d'il d'il, ta kara wani mugun harbawa taga mahadi. Sosai ya kure duwaiwukanta da ido tanada manyan duwawuka kmr zasu fito wandon jikinta su fito fili, tin fitowarsa tayi mutuwar tsaye a gurin ta dena mopping dinma tana jira ya fita kuma taji bataji karar fitarsaba, amma tana tunanin yana nan din a falon, sede ta gaza gano ko ya zauna ne, kawai de tanaji a jinin jikinta kmr ana kallonta. Sosai yaketa kallon hips dinta ko zega alamar ciko nanma be gani ba, sbda ya fara zargin nanma ciko take masa, hk kawai yaji riga da wandon dake jikinta sun masa kyau yaso ace ta juyo ta gaba yaga abinda yafiso a jikinta wato nonuwanta, wani yawo ya hadiye na jarabarta musammanma nonuwannan nata, masu kama da girman kankana, kmr ansa musu iska. da kyar ya iya yaki da zuciarsa ya fara jan kafafuwansa yana kimarin barin falon , ya fice a falon yana me tunawa da cewa ita fa karuwa ce se dumbin sha'awarta ta ragu a zuciarsa se abinda baza a rasa ba. . Hilwah najin fitarsa ta sauke ajiyar zucia hadda zuqo numfashinta sosai sbda kamshin jikinsa daya bar mata a falon, wanda se yayi 1week yana kamshin turaren sa, inya wuce guri se yayi 1week yana kamshin jikinsa, gashi kamshin nasa me mugun dadih ne , ko mace bata kaishi son kamshi me dadih ba, turarensa yafi na wata macen dadih.


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login