Showing 81001 words to 84000 words out of 306755 words

Chapter 28 - YAR DANDI CEH COMPLET BY SAADATU BINTU ABDULLAHI.txt

be saba ganinsu a irin mota me kyau ba kmr wannan, dan hk yy tunanin governor ne da knshi yazo kamashi, shiyasa ya gudu. Hajiya maryam da batasan dalilin guduwar da sukayiba ta tambayi dan Ustaz Meye dalilin dayasa suke guduwa, nan dan ustaz ya shaida mata sbda sunsha jami'an tsaro ne, Hajiya maryam tayi shiru tayi jim tana me kara bin gidan da hilwah ta shiga da kallo, har zuwa ynzu wani bangare na zuciarta be amince da cewar gidan, Gidan karuwai bane. "Muje gaba..." Hajiya maryam ta umurci dan ustaz, daya tada motar suyi gaba, ya tada suka kara gaba, suna cikin tafiya slow suka ga wani Matashi baki dan siriri, ze wuce ta kofar gidan dandi, hajiya maryam tace Dan Ustaz ya dakata,..dan ustaz yaci burki a gaf da matashin hkn yasa dole yaja ya tsaya ya zubawa dankareriyar motar ido, jikinsa ya fara rawa , ya riga ya gamasa ran yan yankan Kai ne ko kidnappers, dan ynzu ma babu yan yankan kai sede kidnappers din. Hajiya maryam ta sauke glashin sidi dinta, ta zubawa guy din ido, shima itan ya zubawa ido, yana me samun natsuwa ga zuciarsa sbda bega kalar mugaye ba a tattare da matar dukda kuwa mugu beda kammanin ni. Sallahma hajiya Maryam ta masa irin ta addinin musulunci, sbda ta gnshi da tabon sallah. matashin ya amsa yana me jin natsuwa a ransa. Hajiya maryam ta fara mgna cikin tsantsar ilmi da baseera "Ammm..dan Allah in bazaka damu ba zan tambayeka..." Matashin yace to ina sauraronki mama..." Sbda ta haifesa. hajiya maryam ta sauke numfashin kana ta jegowa matashin Tambaya game da gidan da hilwah ta shiga, ba bata lokaci matashin ya bata amsa da cewa gidan karuwai ne. A wannan karon seda hantar cikin hajiya maryam ta kada, kawai tama matashin godia ta umurci dan ustaz dayaja motar ,yaja suka bar gurin, direct hanya gida suka hau, hajiya maryam se juyawa takeyi tana kallon gidan zuciarta na mata k'una, dukda taji gidan na karuwai ne amma kuma soyayyar hilwah a zuciarta bata sake daurin zani ba yada yake a haggun nan hakan yake har zuwa ynzu. har suka isa gida hajiya maryam na tambayar knta shin me Hilwah keyi a gidan karuwai? Tambayar da bata da amsarta kuma bata dame amsa mata ita. Dan ustaz fa jiki yayi sanyi.

A kofar dakinta taga kankana a zaune ya rafka uban tagumi da wayarsa a hannu se dealing number dinta yakeyi, tin jiya ya dawo garin be gantaba ya shiga dmwa iya dmwa, yaje gidanta be gntaba, ya koma yaje hotel nemanta be gntanan hnklinshi ya tashi, shida Amal suka hau nemnta a waya, ga wayar na ringing amma kuma ba a dagawa, se hnklinsu ya kara tashi sbda basu san hilwah da yawo ba, balle suce taje kwanan gida ne bata dawoba. Aiko suka hau zagaye garin kaduna ko Allah zesa su gnta amma shiru babu lbri kmr maye yaci shirya, har magajiyar dandi suka gaya mawa ko tasan inda take, nan tace ita bata sani ba, itama ta shiga dmwar rashin ganin hilwah din amma ba kamar Amal da kankana ba, khamilah ma data samu lbri farin ciki tayi. Kankana da Amal sukayi tunani iya tunani amma basu gano ko hilwah tana ina ba, Amal ce ta fara tunaniin kode Hilwah din ta barsu ne wato ko ta koma gidan iyayenta, ita kadai tayi tunanin ta barwa ranyta bata gayawa kankana ba domin kuwa ya fita shiga tsananin dmwa da tashin hnkli. Tin kafin ta karaso daf dashi kamshin jikinta ya iso ga hancinsa sbda tanada wani irin kamshi wanda yake da'iman a jikinta yake ko batasa turareba, inhar ka zauna da ita seka haddace wannnam kamshin nata , ita ko babu turare kamshi takeyi sbda turaren ya riga yabi jini da hntar ta ko zufa tayi se kamshi kawai. Dagowa kankana yayi a razane ya mike ganin hilwah a gabanshi ya karasa ya rungumeta, dai-dai Amal ta karaso gurin daman tare suke zaman jugum jugum din ta tashi ta shiga dakinta, danta kama ruwa, fitowarta genan taga kankana rungume da Hilwah, nan itama ta rugo a guje ta rungumesu su duka, zucia fal farin ciki, hilwah taji ddh sosai, itama tana cike da kewarsu musammanma na hannun damanta kankana. "Uwar dakina ina kikaje? Meya faru dake dan Allah? Sbda ina ji a jikina wani abu ya sameki..." Cewar kankana daya dago daga jikin hilwah ya zuba mata ido shine yake tambayar ta. Hilwah ta sakar masa murmushi, Amal dake gefe ta shiga zayyano mata irin tashin hnklin dasuka shiga daga jiya zuwa yau, sosai hilwah taji dadin ganin yadda suka damu da ita, tabbas san so Dan Allah wadannan halittu guda biyun suke mata, a zuciarta taji kawai tanaso su shiryu su dena aikata irin manyan zunuban dasuke Aikatawa. Kankana yayi shiru yana me karewa hilwah kallo, kyau yaga ta kara masa da hasken fata har wata yar kiiba ma yaga tayi. Wata uwar shewa yayi, wadda ta jawo hnklin munafukan daketa lek'owa dan ganin gulma suka tsaya suna kallonsu ya gallara musu harara nan da nan duk suka basar suka shiga cikin tunaninsu "uhum gulma de ba riba..." Cewar kankana da yy mgnr da munafukan sunji kuma sunsan dasu yake, kowacce munafuka taja tsummar rayuwarta ta koma daki ciki hadda su baraka da dan taure, gaf mutanen gidan ynzu tsoron D&D sukeyi tin de abinda ya Faru da D&D dasu barakar dan taure, ganin an fitar dasu baraka da dan taure da ambulamce Yasa kowacce yar iska ta kiyayi kanta, kowa ya tsaya ga matsayinsa. Kankana ya dawo da dubansa kan hilwah ya kara shewa yayi farfar da idanuwa ya riqe haba kana ya fara mgna yana gyara tsinin daurin dankwalin dake knsa wanda ya kalli arewa maso gabas, jallabiya ce fara sol a jikinsa, se zani ne daurin kirji. " Wato Uwar dakina k'iba ma kikayi wallahi..ko ba haka ba qaramar uwa?'' Kankana Ya karshe mgnr tasa a kn Amal, daga kai Amal tayi ta kashe mata ido daya kana tace "komi fa masha ALLAH ga nono nan tuzun tuzun..." Ta karashe mgnr kwayar idonta na kn nonon hilwah amal ta kara da lashe baki, nonon sun kara habbaka, kannan ya fito radau dashi, kmr an zanashi, hannu ta kai zata taba kankana ya riqe mata hannun nata cikin tsiwa,yace "haba uwar dakina, daga dawowarta zaki fara mammatse mata kayan ruwah, ki bari mana ta huta..." Amal ta kara kashe ma kankana idon dama dana hagu tace "da de ka bari na taba, duk sun kara gigitani ne..nono!" Ta karashe mgnr cikin fitar hayyaci! Kankana ya sakar mata hannu ya tabe baki yce "nan kika fi Auki gun neman mata..." Yaja hannun hilwah daketa binsu da ido suka nufa dakin hilwah din dake a bude. kankana daya dawo ya bude dakin daman yanada key din dakin shima. Ba tare da Amal tace komi ba, ta biyosu a baya tana kallon duwawukan hilwah daketa numfarfashi da ace ita namiji ce wlhy dase ta Auri hilwah, ta killaceta tayi ta ci sede kuma kash!. Suna shiga dakin suka yada zango a kan faffadan gadon dake dakin, wanda yasha bedsheet me mugun laushi. kankana Hilwah Amal duk a bed din suka yada zango suka zazzauna suka zubawa hilwah ido, ita ma ison ta zuba musu, kankanah ya tambayeta ina taje, dukda beyi tsammanin zata gaya musu ba, amma se ya tsinkayi muryarta na basu lbrin abinda ya faru, sunyi alhini sosai, a karshe suka bi hilwah da sannu. kankana ya mata warning kan karta kara irin wannan gangancin da ynzu ita zata mutu, hilwah ta jishi ne kawai amma ita yadda takeji ga ranta tana iya bada ranta danta fanshi ran Hajiya maryam. Mikewa tayi ta fada bathroom danyin wanka, ba jimawa ta fito kirjinta daure da bathrobe fatar jikinta se sheki takeyi kmr jikin kulba. Kallo daya tayi ma Amal da kankana daketa busar wiwi suna kallon tv ta dauke kwayar idonta, suko a sace se kallonta sukeyi kada ma Amal taji lbri, wadda kejin kmr taje ta danne Hilwah ta hau luma mata yatsa a farjinta, sede kash! ba damar yin hkn. Shiryawa Hilwah tayi da riga iya guiwah mara nauyi, ta dauko zumbulelen hijabinta na sallah ta saka, ta shimfid'a dadduma ta tayar da sallarh la'asar wadda akeyinta ynzu a masallaci bama a idar ba. Tana idar da sallarh tayi addu'ur'inta ta shafa ta mike jiki babu laka jin kanta takeyi empty babu komi, kasanta kuwa yafi da zuba, ashe shaye shayen da takeyi yana hanata tayi zuba sosai a kwana biyun da tayi a gidan hajiya maryam ta fahimci hkn sbda zubar data rinkayi ba kakkautawa kmr me yoyun fitsari ya ninka wadda takeyi intana shaye shaye sau biyu. Cire hijjabin jikinta tayi ta ajiyesa a mazauninsa, sanyin AC na ratsata, ta nufo kasan carpet din dake kusa da gadon. "Me kkeso kici?" Kankana ya tambayeta yayin da take kokarin yada zango a dannkaramin lallausar carpet din, ta zauna kana tace "nop bana jin yunwa... Ka bani tablet dina da kayan dadih na plx..." Ta kashe mgnr tana lumshe iso, ba karamin missn din kayan Mayen tayiba , a kwanaki biyunnan jinta takeyi ta koma kmr ba ita ba, wani ciwo da ban kuma ke cinta inside na rashin shaye shayen, ta tabbatar da ace ta kara kwana daya a gidan Hajiya maryam kila da a kwana na hudun dazatayi sede suyi kwanan asibiti, nan ko za a rasa cutar dake damunta, se ita ce kadai tasani. Ba bata lokaci kankana ya hado mata komi ya ajiye mata a gabanta, tablet dinta na rage sha'awah ta balli guda hudu ta jefa a baki ta hadiye zucia fal kewar tab din, ba karamin azabtuwa tayi ba na rashn tab din a kwanaki biyun, ita da bacci sede barawo, inda Allah ya temaketa kwana takeyi tana ibada, a nan ALLAH ke sassauta mata, amma fa duk raka'ah biyu inta kai tayi sallahma seta mike taje ta kara yo Alwala...ba wani bata lokaci ta fara shaqar cocaine tana sauke ajiyar zucia cike da farin cikin ta samu abinda ranta ke so.... Nan fa ta hau charge tasha kwayoyin da ba duk kai zasu dauka ba wlhy, ta bugu iya buguwa, tasha wi-wi kmr ba gobe,, nan ta kwanta kawai tana kallon rufin saman dakin, tayi shiru ta sauke wani shu'umin murmushi tanajinta se wani slow takeyi, full charge tayi 100%, tunnin hajiya maryam da salwah ne suka fado tsakiyar kwakwalwarta, ta lumshe sexy and yum yum eyes dinta masu kashe zuciar me rai, ta kara budesu a kn saman rufin dakin, still tana murmushi, wani irin mugun dadih takeji yana ratsa bargo da gangar jikinta (sabo tirkenbwawa, ALLAH ya rabamu da shaye shaye ).. kankana da Amal suka zuba mata idonuwa, su knsu suna mamakin abubuwan da takesha kuma basa sata komi, bata fita hayyacinta, kai inbama ka sani ba bazaka taba cewa tana shaye shaye ba.



*littafinnan na kudi ne... For more information 08136349646*


Gumbar madara 😋
Gumbar kankana
Gumbar Alkama
Gumbar gero
Gumbar ridi
Gumbar hatsi
Gumbar gyada
Gumbar Ayah
Gumbar me rubutun mallaka.


Tsumin tabaje
Tsumin baure
Tsumin kankana
Tsumin kwakwa
Tsumin zam-zam
Tsumin rubutu
Tsumin al'ajabu

Ingantaccen maganin infection sadidan insha ALLAH.

Ingantaccen matsi, mesa dadin gaba ga me gida, da maganin gyaran nono, maganin sa kiba, da maganin rage tumbi, maganin kara hips available.

Turaren mallala E.T.C humrar mallaka...

Masu bukatar hadin *yar gatah* komi da komi za asa a ciki na NA MALLAKA dana mgnin infection 20K 30K 40k 50k 70k 80k 90k 100k iya kudinki iya yadda zakiyi shagalinki . MATA KU TASHI KUYI GYARA SABODA MASU GIDA MAGUNGUNANMU masu inganci ne Da kyau sayen na gari maida kudi gida . 08136349646.pls karki dauki lmbata ki dameni in baki shiryaba plx.
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: *YAR DANDI CEH...* 🅿️18
SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽

A bangaren gogan naku AB'ILAL Har zuwa ynzu baya ganewa kansa, tunanin yarinyar be bar ruhi da gangar jikinsa ba, a kullum adduarh yakeyi kan ALLAH ya yaye masa ita, Amma ina a kullum kara yawa takeyi a ruhinsa da gangar jikinsa, kmr yadda yake tunaninta hake yake tsanarta a rayuwarsa, yayi nadamar ganinta yafi sau dari biyar da Hansin, da kyar ya samu ya fara zuwa gun Aikinsa, ko a gun Aikin ma beda wata natsuwa seya tasa system dinsa a gabansa yana dubawa se kawai fuskarta ta bayyano masa, se yaji duniyar ALLAH ya tsani aikinma gabaki daya, sede ya taso ya dawo gida nan ma be tsira ba, tunanintan nede ke addabarsa, a ko ina kuma a ko da yaushe. shi fa daza a bashi dama wlhy ze iya kasheta sbda tsanar da yayi mata tayi, yawa, inda ace inta mutu ze samu ta fita a rayuwarsa dayafi kowa son ta mutun kowa ya huta Shi kmshi ma ko ya samu natsuwa a rayuwarsa, zuwa kd ya zamar masa kaddara. Dadin dadawa gashi inya kira Amihh har zuwa ynzu bata Amsa masa call, in ze mata kiran dunia bata amsawa, sede kullum yayita kiran salwah yana tambayarta ya lafiar Amihh, tace masa lafia lau, a nan ne yake dsn rage rad'adin dake ransa. Amma yana tsananin yunwar ganinta gashi sam beso ma ya koma kaduna a rayuwarsa duk garuruwan da kasarma baki daya sun fitar masa a rai,. kiyayyar yarinyarnan tabi ta damu rayuwarsa Duniarma zafi take masa...jefi jefi suna waya da Alhaji babba da Alhasan ma, haka hajiya Juwairriyya ma tana yawan kiransa dan taji lafiyarsa, a yan kwanakin nan ne take sa dreva dinta ke kawo masa abincin rana da abincin dare,..yana samu yaci abincin ba lefi gani yakeyi kmr abincin Auwal hubb dinsa ne, a kwanaki biyun ne da hajiya Juwairriyya ke aiko masa da abincin yana ci yana koshi shine ya dan rage wata dmwar amma fa kiyayyar hilwah bata bar zuciarsa ba, baya kaunar ya sake ganinta a rayuwarsa, saboda kiyayyar da yake mata ta wuce girman da Alqalamina ze iya misaltawa, shi knshi gogan baze iya misalta kiyayyar da yakewa mata ba.


Gabaki daya duniyar Allah Hajiya maryam ta rasa sukuni sbda tunanin hilwah, ko gurin Aiki taje da tunanin hilwah a ranta, ko mi takeyi de tunanin hilwah na ranta, a memakon taji ta tsaneta ko ta kyamaceta sbda gidan data gnta sema taji doubles kaunarta na addabar rayuwarta, ba ita kadaiba hatta da Salwah tana cikin wannan halin, tin rnr da Amihh ta dawo ta tambayeta sunje gidansu hilwah ne!'' Amihh ta mata bnza kawai ta shige bedroom dinta, ita ma da tata damuwar. Yau kimanin kwanaki biyu sun shude amma hilwah bata shud'eba a rayuwar hajiya maryam da salwah, abinda salwah kema bakin ciki da bata amshi koda number din Hilwah ba, gashi tace zata zo after 2days yau kimanin 2 days din bata zo ba, salwah se zuba ido takeyi har dare hilwah bata zoba, haka ma washe gari bata cire raiba ta rinka zuba idon ganin ko hilwah zata zo, shiru babu ita babu alamarta, bama me kmrta. 6:pm Amihh ce zaune a tamfatsetsen falonta wanda yaji kayan alatu, ya hadu harya gaji da haduwa, se sanyin AC kawai ke tashi a falon, yana ratsata, sanye take da riga mara nauyi irin ta shan iskar nan, ta amsheta ainun abinka da fatar hutu. yau ta dawo aiki da wuri tin 2:am ta tashi a aiki, ta dawo gida se hutun kawai takeyi, hutun sam be isa hutu ba a gareta sbda dmwar hilwah data dabaibayeta. Salwah ce ta shigo falon sanye da doguwar rigar material dinkin free gown babu alamar inda rigar ta matseta, rigar ta amsheta Ainun tako ina ta koshi ta cika fam, kanta sanye da hula me kyau yynda sumar gaban gashinta ta bayyana. Karasowa tayi tsakiyar falon kwayar idonta na kn Amihh wadda ke kallon TV a zahiri amma a, bad'ini tunanin hilwah takeyi. "Barka da hutawa..." Cewar salwah ta karaso ta zauna kasan kafafuwan amihh. Ajiyar zucia amihh ta sauke kana ta amsa a dakile. "Yauwah...." Salwah tayi shiru tana wasa da yatsun hannunta zuciarta cike taf da tambayoyi a kan hilwah tanaso ta tambayi Amihh amma kuma babu fuskar yin hkn. Suna nan zaune shiru har aka fara kiraye kirayen sallarh magrib Dukkaninsu suka mike suka nufa dakunayensu dan gabatar da sallarh magribar. Basu fito ba har akayi isha'i, time din da sukecin amincin dare yayi, suka karaso dining masu aiki se hidima suke musu, a kwanaki biyun ko kicking Amihh bata shiga sede masu aiki ke musu komi. White rice ce da miyar zallar kaza aka akayi seving dinsu dashi, se drinks din strawberry. Cin abincin sukeyi amma dukdaninsu da tunanin dake ransu. Duk yadda Salwah taso ta danne abinda ke ranta Ta gaza, ta fara mgna ba tare data sanma ta fara ba, spoon din dake hannunta se jujjutashi takeyi a cikin abincin tin dazu ta gaza ci. "Ko ya hilwah taje gida bamu sani bama.... Kuma tace zata dawo bata dawo ba after 2 days din, ko ta mnta da mu oho! Ni de tana rainah,..sbda ita har na saba da sallah dare, ALLAH yasa ta zo, ta koyamin kira'arhta ta alqur'ani..." Ta karashe mgnr kmr wata karamar yarinya yar 3yrs, kai kace ma kuka zatayi, kawai bata saba da irin wannan dmwar bane, shiyasa ta gaza dannewa. Tin farkon fara maganganun na Salwah Hajiya maryam ta dakatar da cin amincin da takeyi ta ajiye hannayenta duka biyu a kan dining din , ta zubawa Salwah ido kmr tana kallon TV mgnrta daya ce ta tsaya mata a rai, na cewa hilwah ta koya mata sallarh dare, se maimaitawa take a


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login