Showing 114001 words to 117000 words out of 168541 words
Chapter 39 - Bazan Barshi Ba! Complete Hausa Novels By Billy Giro .txt
yakai hannu yana share mata hawaye snn ya jawo farfesun kifin da mtr Amir ta kawo mata tana bacci.
yana bud'e kular farfesun kifin knn,
taji tashin zuciya sosai bakinta ya cika tap da yawu ta tashi aguje ta nufi bathroom tana kwara amae mai wahalar gske dmn amman kumallo ne kawae,
tana gama amman ta samu da qyar ta wanke bakinta sbd wani irin jiri da ke d'ibar ta ga ciwon kai kuma.
Mohd ya riqo ta zae taimaka mata su fito bathroom d'in ta zame jikinta a hnkli ta zauna qasan tiles d'in bathroom d'in ta had'e kai da guiwa sae numfashi take fitarwa a wahale.
Mohd dake durqushe gabanta yana kallonta kmr ya cire ciwon yake ji ya maida jikin sa.
Cikin damuwa kmr zae yi kuka yace"Ryynt yi hqr tashi muje ki d'an ci wani abu sae kisha magani kinji"
Da qyar murya can ciki tace"um um bazan iya cin wnn farfesun kifin ba ka fita dashi dan Allah"
Mohd yace"shike nn idan na fitar me kike son a kawo maki kici to"
Cikin muryar kuka tace"nima ban sani ba kawai kaje ka fita da farfesun kifin tukun"
Nan ya kalleta snn ya tashi yaje ya d'auki farfesun kifin ya fita dashi wanda ya d'an jima kafin yake dawowa d'auke da ledar snacks a hannun sa yaga still bata fito daga bathroom ba yaje ya sameta kwance qasan tiles har ta koma yin wani bacci kuma,
ya d'auko ta ya fito da ita ya kwantar kan bed.
Yayi zaune gefen gadon had'e da dafe kansa don ko kad'an bae so ta koma yin baccin ba har sae ta d'an samu abinda taci ta kuma sha magani tukun.
Ba ita ta tashi daga baccin ba sae bayan isha'i ta tashi cikin kukan wahala dan wata irin yunwar masifa take ji ga jikinta da mugun zafi har ita kanta bata son ta6a jikin nata.
Mohd dake zaune tun d'azu zaman jiran farkawarta ya janyo ta a hnkli zuwa jikin sa yana share mata qwallah had'e da rarrashinta,
ta qara narkewa sosai a qirjinsa murya can ciki tace"zanci abinci"
Jikin sa na rawa ya jawo kular abincin su da aka kawo musu na dare ya d'ibar mata abincin a plate ya d'ebo a spoon zae kai bakinta ta kalli abincin kawae ta kauda kai,snn ta kalle sa qwalla tap a idonta kmr zasu zubo tace"kayi hqr dan Allah ni bazan iya cin wnn abincin ba idan da abun sha ka bani"
Jiki sanyaye ya maida abinci ya ajiye snn ya jawo pillow ya kwantar da ita don ya fhmci ko zama bata iya yi.
Ya tashi yaje ya bud'e fridge ya tsiyayo mata fresh milk ya kawo mata had'e da snacks d'in da ya siyo mata a d'azun ya shiga bata da kanshi ta d'anci ba sosai ba sae fresh milk da ta d'an sha rabin d'an qaramin cup tace zatayi sallah ya bata magunguna tasha snn ya ja hannunta zuwa bathroom ya taimaka mata har wanka tayi snn tayi arwala suka fito .
Tayi sallolin da ke kanta wacce da qyar taga ta kammala sallolin sbd har lokacin kanta kamar zae tsage take ji amma ta fara jin qarfin jiki dae dae gwargwado sae dae a kwance tayi addu'a dmn in ta kwanta ciwon kan na d'an
mata sauqi.
Mohd yazo ya sameta gurin ta kammala addu'a ya riqo hannunta tare da fad'in"zo muje to na kaiki kan bed ki kwanta koh"
Komai bata iya ce masa ba har ya tallabeta cak sae kallon sa take tayi har yaje da ita kan bed ya kwantar.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮🔮
*```Page 70```*
Washe gari mohd ne ya tashi daga bacci ya kalli Ryynt dake kwance kusa dashi tana bacci yakai hannu ya yaye farin handkerchief d'inda ke kan goshin ta ya d'aura tafin hannun sa akai yaji still akwai zafi a goshin nata,ya lumshe ido cike da damuwa yana tunanin dole sae ya mata allura knn dan jiya cikin dare sosai ciwon kan ya dame ta sae kuka take ta kasa bacci har sae da ya koma bata magani ya kuma yi zaune da farin handkerchief d'in sa yana tsomawa a ruwa idan ya matse snn ya d'aura mata kan goshinta yana rage mata zafin kan har ya samu tayi bacci.
Jiki sanyaye ya sauka kan gadon yana mae kallonta snn ya nufi bathroom koda ya fito ya same ta zaune kan bed ta had'e kai da guiwa yaje ya zauna gab da ita ya d'ago kanta ya ta6a goshinta yana kallon fuskarta yace"har yanzu kan bae daina maki ciwo ba ko"
Cikin sanyin murya tace"um um ya daina min"
Ya sauke ajiyar zuciya yace"to ya naji jikin naki da zafi ko wani abu ke maki ciwo ne?
Ta girgiza kanta tace"ba komai"
To muje na kai ki bathroom kiyi arwala ko,
Ta kalle sa tace"zan iya zuwa da kaina"
Nan ya barta ta tashi sae kallon ta yake har ta shige bathroom snn ya tashi ya fita.
Koda ya dawo ta idar da sallah tana kwance kan darduma tana bacci yaje a hnkli ya cire mata hijab ya maida ta kan bed.
Sae guraren qarfe goma ta tashi koshi wayar da man keyi ne ya tashe ta,
Ya katse wayar ya kalli Ryynt da ta tashi zaune cikin jin bacci yace"sorry Ryynt na tashe ki ko"
Bata ce komai ba sae sauka taje zuwa yi kan gadon da sauri, ya riqo ta yace"amae"
Ta sadda kanta qasa cikin jin kunya tace"Aa zanyi fitsari ne"
Yace"to jeki"
Nan ta tashi ta wuce bathroom bayan tayi fitsari ta cire tufafin jikinta tayi wanka ta jawo towel ta d'aura taxo tayi tsaye riqe da kayan da ta cire a hannunta ta kasa fitowa sbd hijab d'inda bata tare dashi.
Tana tsaye kusan minti biyar taji an turo qofar bathroom d'in sukayi ido hud'u da man tayi saurin sadda kanta qasa shi kuma yayi murmushi had'e da kar6ar kayan da ke hannunta yace"me kike so ne da kika kasa fitowa?
Ba tare da ta d'ago ta kalle sa ba tace"hijab nake so"
Ba musu ya juya yaje ya d'auko mata hijabin ya kawo mata ta saka hijabin snn ta fito shi kuma ya fita ya bar mata d'akin domin ta shirya.
Sae da ya tabbatar ta kammala shiri snn ya dawo ya sameta riqe da wayarta a hannunta tana neman gurin saka caji ya kar6i wayar yaje ya saka mata caji snn yaja hannun ta zuwa kan dining ya ja mata kujera ya zaunar da ita snn shima ya zauna kusa da kujerar da take zaune ya zuba musu abinci a plate da'ya wato arish, plantain da kuma soyayyen qwai sae ruwan zafin tea da man ya zuba a cups ya had'a musu snn ya kalli Ryynt da kallon sa kawae take yana aikin.
Ya d'ebo arish a fork spoon zae kai bakinta ta kalle sa had'e da kar6ar fork d'in ta shiga ciyadda kanta shima ya shiga ci sae yi yake yana kallonta sbd yaji dad'in ganin bata ji amae ba don tun lokacinda ya bud'e kula yake ta Allah Allah kar tace zatayi amae.
Bayan sun kammala cin abincin ne sae ga matar Amir ta shigo gaida Ryynt da jiki a nn Ryynt ke tambayar ta sadiq tace wlh sun fita shida Abban shi nn suka zauna shiru sae jefi jefi suke magana sbd ba wani sabawa akayi da juna ba man kuwa tun lokacinda ta shigo suka gaisa ya fita ya basu guri wanda ya jima kafin yake dawowa ya samu matar Amir tuni ta koma 6angaren su sae Ryynt kad'ai ya samu kan bed kwance lamo kamar mai bacci yaje gab da ita ya durqusa ta d'ago ido ta kalle sa kmr zata yi kuka dan duk ta soma jin kanta a kad'ai ci.
A hnkli ya shafo gefen fuskarta yace"mene ne?
Cikin yanayin kukan da take d'auke da shi ta janye hannun sa dake kan fuskarta tace"ni ka kira min inna"
Sae da ya tada ta zaune snn ya ciro wayar sa a aljihu ya kira mata inna ,ya miqa mata wayar ta kar6i wayar da hanzarinta ta kara wayar a kunenn ta cikin amsa sallama dan lokacin har inna ta d'auka.
Washe da baki inna tace"Ryynh kece"
Ryynt tace"eh inna ina wuni"
Tace"lfy lau Ryynh ai ni duk kun tashi hankali na ko na kira ba'a samun wayar ko d'ayanku sae ata min wani banzan turanci can "
Ryynt tace"eh inna ni wayata ba caji a kashe take"
Inna tace"ayyo haka kuwa nasiru ya gaya min cewa wayoyin naku duk a kashe suke wae lokacinda na kira baku sauka a jirgi ba amma yayi waya da Amir bayan saukar ku yace masa kun isa lafiya har ma kuna masauki,
inace kuna zaune qalau dae ko"
Ryynt tace"eh inna"
Inna tace"to ya nake jin muryar ki kmr marar lafiya"
Sae da ta kalli man ta gefen ido snn tace"lafiya ta qalau inna ba komai"
Inna tace"to muhammadu fa"
Ryynt tace"gashi"had'e da miqa masa wayar ya kar6a d'auke da murmushi ya kara wayar a kunnen sa suka gaisa daga haka ya soma yin dariya yana ta ba inna haquri,Ryynt sae kallon sa take dan kmr bata ta6a ganin dariyar sa ba sae yau.
Yana gama wayar ne ya kalleta d'auke da sauran dariyar da ke kan fuskar sa yace"wae kinji inna sae fad'a take ta min wae ban kirata nace mun iso lafiya ba shine nake bata haquri"
Ryynt dae bata ce komai ba sae d'an murmushi da tayi a fuskarta man dake kallonta d'auke da nashi murmushi ya tashi yaje ya d'auko wayarta da ya saka mata caji ya saka mata sabon layin da ya siyo mata ya bata wanda ya cire yace"ki ajiye wnn sae idan mun koma zaki ci gaba da aiki dashi,
a nn kuma wanda na saka miki d'in nn ynx shi zaki riqa amfani dashi kinji"
Ta gyad'a masa kai had'e da kar6ar wayarta da ya bata koda ta duba har copying numbers yayi mata don duk ta sami numbobinta a ciki.
Sai da ya d'an fita snn ta kira umman saliha wacce tana ganin numbar waje ta san cewa Ryynt ce tana d'aga wyr kuwa taji muryar Ryynt nn suka gaisa fuskar kowannen su d'auke da murmushi sae waya suke lokaci mai tsayo cike da nishad'i dan har saliha da mami duk sae da tayi waya dasu ai kuwa duk wani kad'ai cin da ta soma ji taji ya tafi.
Da yamma man ne cikin shirin sa zai fita sbd wasu kayan amfani da yake son siyo musu yayiwa Ryynt sallama ya kama hanya zae fita har yakai hannu zae bud'e qofa sae kuma ya juyo,
Ryynt dake kallon sa tayi saurin sadda kanta qasa yazo gab da ita ya d'ago fuskarta yana kallon manyan idanuwanta da suka ciko da qwalla yace"mene ne ko kina zuwa muje?
Da sauri ta gyad'a masa kai, yaje ya d'auko mata hijab ya saka mata da kanshi yaja hannunta suka fita.
Kan hanya Ryynt sae kallon gurare take tayi da suka mugun bata sha'awa har suka isa wani makeken mall,
nn fa ta shiga ba ido haqqinsa don gurin ya had'u iya had'uwa kmr wata aljannar duniya yayinda man ke janye da ita yana musu siyayya ya tafi da ita gurin rigunan bacci ya ciro kusan kala biyar masu shegen kyau da baza su wuce iya cinya ba ita dae Ryynt sau d'aya ta kalli kayan ta kauda fuskarta dan jin tayi kmr ta nitse don kunya dan taga tsiraicin kayan sosai wacce duk a tunanin ta malika ya siyawa dan ita taga tana saka irin su.
Bayan sun dawo gida har anyi sllr magrib da isha'i Ryynt na kwance kan darduma lumshe da ido tana jin bacci mae dad'i na son fizgarta,
bata ji shigowar man ba sae qamshin turaren sa da taji gab da ita nn ta bud'e idanunta a hnkli ta ware su akanshi ya dafa goshinta tare da fad'in"jikin ne?
Tace"um um bacci nake ji"
Yace"to muje muci abinci sae ayi wanka koh?
Ba musu ta tashi suka je kan dining sae dae bata wani ci abincin sosai ba sbd baccin da ya mata yawa a ido ta ture plate d'in gabanta zata tashi man ya riqo ta yace"ba dae amae ba?
Kallon sa tayi snn tace"um um wanka zanyi nayi bacci"
Yace"indae wanka ne zan miki zauna ki qarasa cin abincin ki tukun"
Tace"um um ya ishe ni fa"
Yace"yi haquri dae ki qara ko kad'an ne kinji"
Ta girgiza kanta alamar a'a bae kula ta ba sae jawo plate d'inta da ta ture yayi zae ci gaba da ciyadda ita,cikin yanayin jin bacci d'auke da shagwa6a ta fashe mai da kuka,
da sauri ya ture plate d'in yace"yi haquri muje ayi wankan to"
Tace"um um nida kaina zanyi"
Yace"to tashi kije ki cire kayan jikin ki kafin na had'a maki ruwan wanka"
Nan ta tashi taje zuwa cire kaya shi kuma ya nufi bathroom ya had'a mata ruwan d'umi ya fito snn taje ta shiga.
Koda ta fito ta samu ya ajiye mata d'aya daga cikin rigunan baccin da taga ya siyo ai kuwa ta zaro ido tana kallon rigar snn tayi murmushin mamaki wae ita ya siyo ma kayan knn ashe kuwa zasu tabbata ba'a sa ba.
Nan ta wuce abinta ta bar rigar taje ta ciro turarukkan da umman saliha ta bata ta shafa.
Bayan ta gama shafa turarukkan ne ta bud'e wardrobe ta nemi kayan baccin ta sama da qasa bata gansu ba nn tasan cewa mohd ne ya d'auke su don kawae tasa waccan rigar da ya ajiye mata.
Rai 6ace cikin kukan shagwa6a taje tayi kwanciyar ta kan bed ta soma yin baccinta sanye da hijab da towel d'in da ta fito wanka dasu.
Mohd ya shigo yayi tsaye yana kallonta d'auke da murmushi snn ya kalli rigar baccin da ya ajiye mata da ta ture gefe.
Ya tafi kawae ya cire kayan jikin sa ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito snn yaje yayi shirin bacci ya dawo gun Ryynt da har baccinta ya soma nisa ya jawota a hnkli zuwa jikinsa ya cire mata hijab nn yaji wani irin kamshin dad'i yana fita a jikin ta ya rungume ta had'e da lumshe ido yana shaqar qamshin ,
ba abinda ya fad'o masa a rai a lokacin sae daren rnr da suka zo yana mae tuna kaf abinda ya faru tsakanin sa da ita dan daren ya masa dad'i ba kad'an har baya jin zae iya manta shi a rayuwa.
A kasale ya d'ago ta zae cire mata towel ta farka firgigit had'e da riqe towel d'in gam ta kalle sa cike da shagwa6a tace"meye haka?
Yace"rigar bacci zan saka miki"
Ta ware manyan idanun ta tace"wace rigar?
Yace"wacce kika samu na ajiye miki kan bed"
Ta maqale kafad'ar ta cikin muryar shagwa6a tace"Allah ni bazan iya saka wnn abin kunyar ba,kawae ka bani kayan bacci na da ka d'auke min"
Mohd dake kallon yanayin shagwa6ar ta abin sha'awa yayi dariya yace"yi haquri ki saka kinji"
Tace"um um ban so"
Nan kawae yayi murmushi tare da kwantar da ita kan qirjinsa yana shafa bayanta yace"shike nn yi bacci tunda ba kya so".
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮🔮
*```Page 71```*
Kasa d'agowa tayi daga kan qirjinsa ta lafe abinta tana shaqar kamshin turaren sa mae saka natsuwa daga nn fa bacci yayi awon gaba da ita.
Mohd sae kallonta yake har sae da ya tabbatar baccinta yayi nisa snn ya soma zare mata towel sannu a hnkli har ya zare sa gabad'aya ya d'auko rigar bacci zae saka mata yayi tsaye yana kallon albarkatattun qirjin ta dake matuqar bashi sha'awa kan cikar su da kuma yanda suke tsaye a jikin su.
A hnkli ya sauke idanun sa kan cikin ta da ya d'aura hannun sa akai yana shafawa yayinda yake fata a ransa Allah ya nuna masa abinda ke ciki ya fito lafiya.
Daga haka ne ya saka mata rigar bacci ya kwantar da ita d'auke da murmushi a fuskar yana mae kallon yanda rigar baccin tayi d'as a jikinta ta kuma yi mata kyau sosai.
yasa blanket ya rufa mata jikinta snn ya d'auke hijab da towel yaje ya kaisu inda ya dace ya dawo ya kwanta tare da kashe musu wutar d'akin.
Washe gari ya fito daga bathroom Ryynt dake zaune kan bed ta had'e kai da guiwa ta d'ago fuskarta tana kallon sa cikin fushi.
Murmushi yayi dan yasan laifinsa ya qarasa gurinta tare da janyo ta zuwa jikin sa yana fad'in "yi haquri ba kya son riga na saka miki ko"
A shagwa6e ta ture sa daga jikinta tana kallon sa idonta tap da qwallah le6ace da baki kmr er qaramar yarinya zata yi kuka.
Hakan ba qaramin birge sa yayi ba don sosai yake son shagwa6a a rayuwar sa.
Shiyasa duk ya sukui sukui ce ya soma lallashinta har ta fasa kukunda tayi niyya.
Yakai hannu zai yaye blanket d'inda ta rufe jikinta dashi har wuya,tayi saurin kama blanket d'in ta rirriqe had'e da dalla masa harara dan rigar komai nata ana gani,
da murmushi ya saki blanket d'in yace"to ni zanje masallaci kema ki tashi kije kiyi arwala kiyi sallah kinji"
Daga