Showing 90001 words to 93000 words out of 168541 words

Chapter 31 - Bazan Barshi Ba! Complete Hausa Novels By Billy Giro .txt

14 Jan 2025

9161

"amin"had'e da zama kusa da kujerar da Rynt ke kwance .
Inna kuwa tashi tayi taje kitchen ta d'auko kayan gyaran fruits tazo tayi zaune a qasa ta miqe qafafu zata fara gyara fruit d'in Aamil yace"inna da kanki ina wnn Baabar take ne?
Inna tace"ayyo ai Baaba hurera bata sami shigowa ba yau sai dae ko gobe "
Yace"to inna bari na taya ki"
Ya fad'i hkne tare da tashi yaje gaban inna ya zauna had'e da lanqwashe qafafuwan sa yana mai kwashe hannuwan rgrsa.
Dariya kawae inna tayi ta bashi tray da wuqa don ba yau suka fara ba.
Nan ya fara gyara fruits d'in sae yi yake yana kallon Rynt dake baccinta.
wanda yana gab da kammala gyara fruits d'in ne yaga Rynt ta shigo motsi tana juyi kmr zata fad'o kan sitar yayi sauri zai tashi sae kawai yaga bata fad'in ba sae tashi zaune da tayi tana mustsuke ido.
Bayan ta gama mustsuke idonta ne ta shiga kallon Aamil da mamaki kan aikin da ta gani a gaban sa yana yi ta dae san ba mohd ba kam sae dai ko wanda ta gani d'azun ko d'ayan shi.
Inna ta katse ta da cewa"Rynt kin tashi?
Tace"eh inna"
tace"zaki sha 'ya'yan itacen nn ko sae sunyi sanyi tukun"
Tace "Aa sae sunyi sanyi inna"
Inna tace"wae naga kina son 'ya'yan itace sosai shiyasa na d'auka ko zaki d'an sha kafin suyi sanyi"
Uhm hakane inna amma yanzu so nake na fara shirin lesson don naji kmr an fara kiraye kirayen sllr la'asar.
inna tace"to shike nn jeki muma ai tashi zamuyi ynx.
Nan Rynt ta wuce Aamil da ya bita da kallo ya maida duban sa gun inna kmr wanda zai tamvaye ta wani abu sae kuma ya fasa.
Ya tashi ya d'auki kayan gyaran fruits d'in da ya gama aiki dasu yakai kitchen ya dawo yayi ma inna sallama a cewar daga masallaci zai wuce.
inna tayi masa Allah kai lafiya snn ta d'auki bowl d'in da fruits ke ciki taje d'aki ta saka a fridge ta nufi bathroom zuwa arwala.


Sorry 4 dis one.


Billy giro😊
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/23/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```


























🔮🔮🔮🔮
*```Page 59```*
Koda 8:30 tayi na dare tuni Rynt ta kammala duk wani abu da tasan tanayi a d'akinta ta rufe d'akin taje d'akin inna.
Wacce don mohd kad'ai tayi hkn sbd ta fhmci guraren qarfe tara da wani abu ne yake zowa,ba wae don ta manta alqawarin da yayi ba sae dan ta tsorata sosai da abinda ya tashi faruwa jiya da ita haka kuma bata da tabbacin cewa zai cika alqawarin.




6angaren mohd kuwa kwance yake kan bed yana dubin silin daga shi sae farar singlet da farin boxer ya lumshe ido kmr wani mae bacci sae ga malika ta shigo d'akin riqe da cup a hannun ta ta ajiye cup d'in kan bedside drawer ta zauna gefen gado nn kusa da man tana mae kallon fuskar sa snn ta d'aura hannunta a hnkli kan sajen fuskar sa tace"my man ga ruwan Lipton d'in na had'a ma"
A hnkli ya tashi daga kwancen da yake ya zauna malika ta d'auki cup d'in zata kai bakin shi ya dakatar da ita ta hanyar kar6ar cup d'in ya maida kan bedside drawer ya ajiye ya kuma koma abinsa ya kwanta.
D'auke da mamaki malika tace"my man lafiya?
Yace"malika bana jin zan iya sha"
Cikin damuwa ta lumshe ido ta ware su akan shi snn ta riqo hannun sa tana mae kallon fuskar sa tace"my man na rasa me yake damunka tun daren jiya har izuwa yau kuma idan na tambayeka sae kace min wae ba komai shin banyi matsayin da zaka gaya min damuwar ka bane ko kuwa?
Man dake kallonta ya jawota tare da kwantar da ita kan qirjin sa yana shafa bayanta ba tare da yace da ita komai ba.
Malika dake lafe a qirjin nasa tace"my man baza ka gaya min damuwar ka ba"
Yace"malika na gaya miki ba komai"
Tashi tayi daga kan qirjinsa tana kallon sa tace"kawae dae baza ka gaya min ba amma wlh kana d'auke da damuwa"
Ta qarashe mgnr ne cikin 6acin rae mae had'e da muryar kuka snn ta d'aura da cewa" a duk duniya kaine mutum na farko da na fison naga na sharewa damuwar shi idañ na gañshi a ciki amma sae gashi kai sam baka son ma ka gaya min damuwar ka bare har nayi yunqurin ganin na kawar ma da ita.
Tana kaiwa nn ta fashe da kuka ta tashi ta bar d'akin .
Man ya bita da kallo kawae har ta fita snn ya gyara kwanciyar sa zuwa gefen hannunsa na dama yana mae kallon agogon bangon d'akin yaga 9:00pm nn ya lumshe idonsa a hnkli had'e da kai hannu ya kashe wutar d'akin.


Washe gari ya fito daga wanka sanye da white bathrobe a jikin shi ya sami malika zaune kan bed wacce tana ganin sa tayi saurin tasowa taje gab da shi tayi tsaye tana kallon sa d'auke da idanuwanta da sukayi jajir kan kuka,
nn kawae ta fashe da wani kukan ta fad'a jikinsa ta rungume shi tana fad'in"my man na fhmci ynz ka daina sona kwata kwata na rasa meyasa"
Dagà hk taci gaba da kukà man ya qara rungumeta yanà lallashinta yanà bàta màgaña har ya samu tayi shiru ta kuma manta komai nn take.
Wacçe d'auke da murmushi a fuskarta ya jata suka je kan bed zai shafa Vaseline, ta kar6i Vaseline d'in ta shiga shafa masa.
Tana gama shafa masa ne ya yunqura zai tashi zuwa saka tufafi ,
ta maida shi zaune tana kallon sa cike da sha'awa snn takai hannu ta shafo sajen fuskar sa cikin marairaicewa tace"my man u know i really missed u"
Shiru kawae man yayi yana kallonta ita kuwa sae ci gaba take da shàfa sajen fuskar shi yayinda takai fuskarta a hnkli kan tashi ta had'e bakinta da nashi tare dà kai hannu tana shàfa jikiñsà ta koiña bae hanata ba ya biye mata don baya son shiga haqqinta,duk da ba irin abinda yafi so irin ace Rynt ce ya samu ba ita ba.




******
Aamil ne fake cikin motar sa a nn bakin gate d'in gidan inna da shima kanshi bae san dalilin zuwan shi da sassafen nn ba.
Nan dae ya fito motar ya shiga gidan bai sami kowa a falon ba sae fruits salad da ya samu an had'a cikin d'an wani transparent rober bowl mae marfi an ajiye kan center table.
Ya kauda idonsa had'e da sallama inna ta amsa sallamar snn ta fito.
Wacce tana ganin Aamil ta washe baki zuwa murmushi tace"Aamil kaine da sassafen nn ina ce dae lafiya ko?
Yace"lafiya qalau inna na shigo ne kawae"
Inna zata yi magana knn idonta ya fad'a kan fruits salad d'in da ke ajiye kan center table taje ta d'auka had'e da fad'in"ayyo ashe Rynh haka ta tafi mkrnta ta manta 'ya'yan itacen nn nata"
Aamil da yaje xai zauna sae fasa zaman yayi yace" eyyah ina ne makarantar tasu sae na kaimata?
Inna tace"da kuwa ka kyauta min Aamil dan wlh Rynh na son 'ya'ya itace nsn yanzu haka tana can tana fama da zullumin mantasu da tayi.
Ta fad'i hkne yayinda Aamil ya kai hannu ya kar6i fruits salad d'in had'e da cewa"wace makaranta take ne?
Inna tace"yo ai kaji fa ni zaune kawae nake da ita ban ko san sunan makarantar tasu ba amma kira nasir a waya zai gaya ma"
Nan ya fita had'e da zaro wayar sa a aljihu ya kira nasir wanda sae da suka gaisa snn ya tambaye shi.
Bayan nasir ya gaya masa ne yaja motar sa ya tafi,
bai zarce koina ba kuwa sae makaratar su Rynt.




Rynt na zaune cikin class za'a fara teaching d'insu d'auke da damuwar mantuwar da tayi don ana sauketa gate ta tuna cewa tayi mantuwa.
Tana cikin hkne kuwa se ga security an aiko ana kiranta.
Yi tayi kmr bata ji ba dan ta d'auka ko mohd ne yazo kmr rnr da ya ta6a zowa shiyasa tayi zamanta har sae da teachern su ya mata magana snn ta tashi ta fita wacce tana ganin Aamil ta yarda cewa mohd d'in ne yazo taje shaye da toka tana kallon sa tace"me kuma ya kawo ka?


Da mamaki Aamil yace"Aamil ne fa"
Da sauri ta sadda kanta qasa tace"dan Allah yi hqr bana banbance ku ne"
Yace"no ba komai had'e da bata robar fruits salad d'inta da yasa abu yayi wrapping ba'a ganin meye a ciki kmr gift ,bata kar6a ba sae kallon sa da tayi, yace"fruits salad d'inki ne da kika manta"
Dad'i taji har ranta don d'auke da murmushi ma takai hannu ta kar6a had'e da yi masa godiya.
Murmushi kawae ya mata snn ya juya ya tafi ita kuma ta koma class.


Man kuwa bayan sun gama abinda sukeyi ne yayi wanka ya fito cikin shirin sa na zuwa asibiti wanda har zai shiga mota sae yaga motar Amir ta kunno kai a cikin gidan ,
nn ya fasa shiga motar tasa ya tsaya jiran Amir da ya faka motar sa ya fito ya same shi had'e da bashi hannu suka gaisa .
Snn yace" zaka je asibiti ne?
"Eh"
cewar mohd kafin yake cewa "ya akayi ne"
Amir yace" wae gidan inna fa zanje sae kawae nayi sha'awar nazo nn "
Mohd yayi murmushi yace"ai ka kyauta dan da Aamil ne bazai zo ba ,rabona dashi ma har na manta"
Amir yace"ksn shi Aamil kmr kaine gidan inna yafi zuwa akan koina"
Mohd yace"hkne amma yaushe zaku koma ne nikam?
Eh to tukuna bamu sa rana ba dan wlh ni har ji ma nake kmr mu dawo da zaman mu a nn har aikin mu"
Man yace"kan ku ake ji nidae idan kaje gun inna kace ina gaida ta"
Amir ya kalle sa yace"inna kuma dake fushi dakai"
Yace"to ai so nake ta daina fushin dani ko zan sami hanyar bawa Abba hqr dmn naga cewa na dawo da wnn yrnyr"
Yace"hkne ni na tafi"
Nan sukayi sallama da juna kowanen su ya shiga motar sa suka bar gidan.


3 dayz later
Aamil ne zaune a falon inna shida inna suna firar su yana yanka fruits wanda tunda yaji cewa Rynt na son fruits kullum sae ya siyo ya kawo kuma duk ya kawo shi keyin zaune da kanshi ya gyara.
Suna cikin hkne sae ga Rynt ta dawo daga school wacce tana shigowa idonta ya sauka akan Aamil dake gyaran fruits kanta qasa ta gaida shi d'auke da er alamar dariya a fuskarta.
Aamil dake kallon ta ya amsa had'e da kallon inna yace"inna Rynt fa da kmr dariya nake bata idan ta ganni ina aikin nn ko meyasa?
Inna ta washe baki ta kalli Rynt wacce tayi saurin barin gurin cikin jin kunya
Innà tace"ni kuwa ina zan sani wata qil bata saba ganin namiji na aikin nn ba"
Yace"inaga hakane inna don naga har kunya takeji idan ta samu ina aikin nn"
Inna tace"ai ita Rynh komai kunyar sa take ji"
Aamil yace"wlh inna shiyasa take matuqar bani sha'awa"
Inna tace"ai Rynh abin so ce ga kowa don yrnyr ba ruwanta wlh"
Aamil yayi murmushi zai yi magana wayar sa ta shiga ruri ya d'aga wayar had'e da fita wanda sae da ya jima kafin yake dawowa ya sami Rynt ta maye gurbinsa tana ci gaba da aikin da ya bari.
Yayi tsaye kawae yana ta kallon ta yayinda Rynt keta aikinta bata ko san yana yi ba sae inna ce ta lura dashi tace"yadai Aamil ko zata tashi ne ta bar ma aikin ka qarasa abinka?
Ya kalli inna kawae snn ya kalli Rynt yace"hln yau mai lesson d'in naki ba zai zo bane"
Ba tare da ta kalle sa ba tace"zai zo"
Yace"amma kuma shine kika zauna ma aikin nn da dawowarki school ko abinci ma baki ci ba"
Inna tace"kai fad'i ba yanda banyi da ita ba nace ta bari ni na qarasa ita taje taci abinci tace Aa"
Aamil dake kallon Rynt yaje ya durqusa a hnkli kusa da ita snn yakai hannu ya kar6i wuqar da ke hannunta yace"bani aikin tashi kije kici abinci kinji kafin mai lesson d'in naki yazo"
Sae da Rynt ta kàlle shi snn ta tashi ta tafi d'akin inna ta d'ebo fura a cup taje d'akinta tayi zaune tana sha.



A washe garin rnr mohd ne zaune a office d'in shi da kallo d'aya zakayi masa kasan cewa yana d'auke da damuwa a ransa wanda tun daga wnn rnr bai qara zuwa gidan inna ba haka kuma bai sake bibiyar Rynt a school ba kan alqawarin da ya d'aukar mata da ya soma jin ba zai iya ba.
D'auke da damuwar da yake ciki ne ya kalli Amir dake zaune suna fuskantar juna yace"wae Amir a wnn rnr da zakaje gidan inna har nace kace ina gaidata ka snr da ita kuwa?
Amir yace"eh na gaya mata mana sae dae yi tayi kmr bata ji ba"
Mohd yayi shiru can yace"Amir a gskiya ina cikin damuwar rashin wnn yarinyar a kusa dani bazan 6oye maka ba ina son ta dawo gareni ne sbd ina sonta ba wae dan babyna kad'ai ba.
Amir ya sauke numfashi snn ya kalle sa yace"to ai tunda hkne ka tashi muje kawae ka bawa Abba hqr "
Man ya girgiza kansa had'e da fad'in" no Amir ina gudun naje na qara tinzira Abba ne.......Kaga kawae kasa a ranka cewa idan munje ka bashi hqr zai haqura da haka kuwa sae kaga Allah ya taimake ka ya haqura.
Mohd yace"haka kake gani?
"InshaAllah"cewar Amir
Yayinda mohd ya kalle sa jiki sanyaye yace"shiken nn muje d'in".

Nan suka tashi suka d'unguma sae gida suka nufi 6angaren su kai tsaye suna shiga dae dae Abba na saukowa kan staircase suka had'u dashi ,
a nn mohd ya tsaya cak ko tako d'aya ya kasa qarawa sae kansa da ya sadda qasa sbd wani irin mugun kallo da Abba ya tsaya yana musu dashi har Amir.








Daga yau inshaAllah na canza lokaciñ posting sae ku daina tsammàni na dare sae dae da safe,rana ko yamma.
Luv u❤


Billy Giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```


























🔮🔮🔮🔮
*```Page 60```*
A fusace Abba ya qaraso gurin su wanda kai tsaye gun mohd ya nufa ya d'aga hannunsa cikin zafin nama ya kai masa mari had'e da nuna shi yace "Ba nace kar na qara ganin qafar ka a gidan nn ba ko kuwa rashin d'a'arka ce kazo ka qara nuna min ne, to bari kaji wlh idan har ka sake kuskure irin wnn sae na maka abinda baka taba tunani ba shashasha kawae, get out of this house!"
Juyawa mohd yayi idonsa ya kada yyi jazur yyi saurin fita daga gidan, yayin da Amir ya kalli Abba cikin yana yi na son bashi haquri Abba yayi saurin dakatar dashi ta hanyar d'aga masa hannu yace "Amir idan har ba so kake laifin mohd ya shafe ka ba to kaima kayi gaggawar fita a nn in daina ganin ka"
Amir ya girgixa kai da damuwa yace "Dan....." cikin d'aga murya Abba yace "ka fita nace!
Jiki a sanyaye Amir ya fita ya samu har mohd yaja motar sa ya bar gidan.
Nan yaje ya shiga tasa motar ya tafi sae gidan mohd.
A nn falo ya tarda Muhd kwance kan doguwar kujera idonsa lumshe sae girgixa kafa yake, Amir ya xauna kujerar dake kallon Wanda yake ya kirasa a nutse, da kyar mohd ya iya bude ido yana kallon dan uwan nasa.
Cikin muryar rarrashi Amir yace"pls am really sorry ban san cewa haka abin yake ba"
Mohd dake kallon sa yace"Inafa zaka sani ina ma bayani kaqi ka fhmta yanzu gashi meye riba in banda qara 6ata min tsari da kayi"
Yana gama fad'ar hk ya buga tsaki ya tashi ya bar masa falon Amir da ya bisa da ido ya girgiza kansa kawae snn ya tashi ya fita.




5:00pm
Rynt ce zaune a falo ta tasa littafanta gaba tana dubawa sae ga Aamil ya shigo had'e da sallama ta amsa sallamar yayin da ta d'ago ta kalle shi bata kawo kowà ba sae shi Aamil d'in don ta fhmci yanzu kusan ko yaushe shine ke zowa.
Nn ta gaida shi fuskarta ba yabo ba fallasa ya amsa mata cikin sakin fuska snn yace inna fa.
Tace"inna tana maqota amma tace bazata jima ba zata dawo"
Yace"OK"snn ya zauna yana mae kallon Rynt da ta maida hnklinta gun duba littafanta yace"kuna da test ne?
Tace"um um ina dubawa ne kawae"
Yace"gud haka nada kyau ,but yaushe zaku fara exam ne?
Rynt tace"wani sati mai zowa inshaAllah"
Yace"olryt next week knn ,inga littafin"
Ba musu ta bashi ya kar6a yana dubawa nn yaga rubutun nata mai kyau dashi.
Yace" zaki koya min rubutun nn naki mae kyau"
Ya fad'i hkne d'auke da murmushi a fuskar sa yana kallon ta"
Kallon sa tayi ta kauda kanta d'auke da d'an guntun murmushi ba tare da tace komai ba,shima d'in dae bai ce komai ba sae sauka yayi kan kujerar da yake, ya zauna

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login