Showing 54001 words to 57000 words out of 168541 words
Chapter 19 - Bazan Barshi Ba! Complete Hausa Novels By Billy Giro .txt
idan ta fara hayayyafowa......tuf! bari zancen nn dan Allah da wane matsayin nata zai fara kula ta har takai ga fara haifo 'ya'ya.
Pretty tace"kina sake da baki kuwa duk hkn zata faru don gashi yanzu kece ke baki iya aiki da irin wnn maganin ba"
To gaya min yanda zanyi inji, pretty tace "kmr dai yanda na gaya miki a abinci zaki saka mata da zarar taci ko lomo d'aya ce tofa hauka tubran,few! kuda sake jin lbrnta sae dae ko a lafira, malika tace"aike matsalar kuku ke dafa mana abinci kuma har dakin ta yake kai mata nata abincin,
but zan san yanda zanyi bcs man zaiyi tafiya a kwanakin nn byn ya tafi zan sallami kuku ,
dolenta zata fito zuwa girka abinci da haka zan fake tana d'agawa zanje na zuba mata shi a abinci,idan man ya dawo bae sameta ba ce masa kawai zanyi tun rnr da kayi tfy itama ta sa qafa ta fita.
Pretty ta kwashe da dariya had'e da bata hannu suka tafa.
Bayan kwana d'aya da faruwar haka man ne zaune a tsakiyar gado ya lanqwashe qafafu yana aiki da laptop sae ga malika ta shigo d'akin riqe da kofin coffee a hannunta kan gadon ta hau taje close to man tayi irin zaman da yayi tana mai kallon aikin da yake a laptop ta miqa mishi coffee tare da fad'in gobe ne tafyrka ko?
Sae da ya kar6i coffee ya kuma yi kur6i d'aya snn yace"eh ko kina zuwa? Tace"Aa"
Yace"en son yawon basa kai kenan"tace"hakane kam sae dai idan zakayi wata tafiya xan bika"
Kallon ta kawai yayi yaci gaba da shan coffee d'insa.
Tace zakayi sammako ne? Yace"sosai kuwa da wani abu ne ?um um ba komai.
Sukayi shiru can malika ta kalle shi ganin yanda yake ta kallon fotunan yara kyawawa,
dama tasan aikinsa ne kullum sae yayita searching d'in pics d'in yara yana kallo"
Cikinta kawai taji ya shafo ya kalleta yace"malika ina son yara sosai amma naga kmr ba kya son haifo min"
Murmushi tayi tare da shafo gefen fuskar shi tace"zan haifa mana nawan kasan ina son abinda kake so"
yace"ina son yara da yawa amma Abbanki bazai bar mu ba,hancin sa taja tace"abu mai sauqi se na haifa maka en uku a lokaci d'aya kmr ku"yayi murmushi yace"da kinci babbar kyauta kuwa tace"Allah"yace"dgske"tace "kmr me kenan?yace"sae abinda kika ce kina so"tace"wow har na qagu naga na samu ciki"
yace"na fiki qaguwa da hk"tace"a daa kenan amma yanzu na fika"
Yace"dsgske to meyasa?ta bashi kiss snn tace"sbd ina sonka da yawa kuma xan so ko yaushe na ganka cikin farin ciki "
"Uhm"shine kawai abinda yace yaci gaba da shan coffee yana kuma ci gaba da kallon fotunan yara.
A sha biyu na daren rnr ne mohd yaje d'akin Rynt ya samu sae bacci suke ita da mami,
kowaccen su na sanye da riga da wando na bacci ga littafai watse akan gadon ga dukkan alama baccin kwasar su yayi basu kammala abinda suke ba dan har ma biro ya hango riqe a hannun Rynt,a hnkli ya zare biron yana mai kallon fuskarta snn ya tsince kaf littafan ya d'aura su akan bedside drawer yayi tsaye yanata kallon Rynt bako qyaftwa sae itace ta motsa tare da juya mai bayanta amma duk cikin bacci ne bawai don tasan yana tsaye ba.
Numfashi ya fitar a hnkli yaje yaja blanket ya rufe musu jikin su sbd yanda yaga yanayin kwanciyar Rynt da kmr sanyi take ji.
Sae da ya kashe musu wuta snn ya rufo musu qofa ya fito.
A washe gari tunda safe kuwa man ya tafi.
Ko breakfast malika bata bar kuku ya had'a ma mami ba ta sallame shi a gaban su Rynt don kawai Rynt tasan anjima dole zata fito d'aura girki.
Hkn yasa ta riqa kud'in breakfast har da mami.
Da yamma su Rynt sun dawo school a gjya amma hkn ta jure ta fad'a kitchen ta d'aura musu taliya snn ta koma d'aki dmn ta d'an watsa ruwa.
Dama malika na zaune a falo tana ganin wucewar Rynt ta nufi kitchen ta bud'e girkin ta zuba garin maganin kaf ta motse ta rufe snn ta fito.
Taje har d'akin Rynt ta jawo mami tace"muje kici abinci"tace"ai Anti ta d'aura mana abinci malika tace"wanda zan baki yafi wanda take dafa muku dad'i ko ba kya ci?tace"ina ci"
Bayan sun fito mami ke cewa "anti ina son zan d'auko teddy na a d'akin yaya "
tace"to muje ki d'auko"
Bayan sun fito ne suka tafi d'akin malika ,malika bata bata abincin ba sae waya ta shiga yi bayan ta gama ne ta d'aukowa mami ragin abincin ta da taci mami ta kalli abincin a yatsine tace"anti aini bana cin ragi tace"don ubanki da kike cin ragin yayanki fa!
To anti yaya kika ce...iyye lallai ma yrnyr nn oya ftr min a nn! daga ma naso taimakon ki!mami ta wani turo baki tana kallonta snn tabar d'akin,
malika ta buga tsaki tare da kwanciya kan sofa tana fad'in"Allah yasa har kema kici abincin duk ku haukace ni ba ruwana.
Mami kuwa d'aki taje bata sami Rynt ba ta fito sae wasa take da qatuwar teddyrta ta nufi kitchen ta samu dai dai Rynt ta gama zuba abinci a tray ta juyo riqe da trayn a hannun ta.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 1/30/2017
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```39```*
Girshi Rynt ta ga mami close to her ga kuma teddyn da ta gani a hannunta hkn yasa ta buga razanannen ihu had'e jefar da trayn hannunta.
kafin trayn yakai qasa ita kuwa mami ta fasa nata ihu tare da jefar da teddy sbd yanda taliya ta watso mata a hannu a rikice Rynt tayi kanta tana cire mata taliyar ita kuka mami kuka sbd har ftr gurin ta d'an kwaye ya kuma yi ja sosai.
D'aki suka je amma gabad'aya Rynt ta rasa natsuwarta don mami sae kuka take tayi. gashi tasan cewa man baya nn wacce taji hkne a bakin malika da zata sallami kuku hkn yasa ta yanke shawarar zuwa gidan inna.
Hijabi kawai ta zira ta d'auki mami suka tafi.
Bayan har sun wuce ne malika ta fito cike da murna don a lokacin da su Rynt sukayi ihu har kunnenta yaje sae ta d'auka ko ihun hauka ne ta jiyo sunayi.
Ta tafi kitchen ta same shi kaca kaca tray yayi nasa gefe taliya ma haka da kuma teddyn mami,nn ta kwashe da wata irin dariya tace"lallai aiki yayi kyau kmr yankan wuqa wata qil loma d'aya kawai sukà yi amma har sun bi sun haukata kitchen hk yanzu koina suka nufa ne oho Allah yasa ma sufi ruwa gudu"
Daga nn ta tafi d'akin Rynt don ta qara tabbatarwa kanta ta samu kuwa koina basa nn har bathroom,
farin ciki taji fal har ranta don sae kwasar dry take tana fad'in"matsiyaciya bake ba mijina har abada kai ko a lafira wlh, bari ma na kirashi naji ko ya isa lafiya.
Nn ta kira man suka jima suna waya cike da nishad'i byn sun gama tasa aka gyare kitchen tsaf ta kuma kira kuku a cewar ya dawo yaci gaba da aikin sa.
Sae a bayan snn ta kira pretty ta gaya mata sae dariya suke ta kwasa.
Sae dai bata snr da ita cewa har da mami ba.
Rynt kuwa suna zuwa gidan inna suka sami nasir a can shine ya d'auki mami suka je asibiti akayi treatment nata suka dawo.
Da yake inna tasan mohd yayi tfy tace da Rynt suyi zaman su har sae idan ya dawo sae su koma,har ma take cewa nasir yaje da Rynt gidan ta d'ebo musu en kyn sawa,
hkn kuwa yayi ma Rynt dad'i sosai duk da bata san ko kwanaki nawa man zaiyi bai dawo ba.
Da byn sllr isha'i ne suka je gidan Rynt ta d'ebo musu kayan sawa ita da mami sae dai bata had'o musu da uniform ba sbd an kusa shiga weekend kuma ta fiso sae mami taji sauqi snn ko zasu koma sbd ba wani sosai d'in nn ta qone ba.
Shigar su gidan har fitowar su basu had'u da kowa ba sae mai gadi kad'ai.
Bayan sun koma gidan inna ne nasir ya koma gida ,pretty tazo da murna ta tarbe shi ta kuma kawo mishi abinci ,ba kmr kullum da sae yace takawo mai take kawowa ba.
Zuba mishi abinci take har ta gama idonsa na kanta ,sae da ta zauna ne yake cewa"wae yau wane irin farin ciki ne kike ciki haka naga har bakin ki baya rufuwa,kallon sa take tana murmushi tace"ba komai kawai dai kati nake so zan kira umma,tun d'azu nake jiranka da kace zaka turo min naji shiru.
Nn yasa hannu a aljihu ya ciro kati ya miqa mata snn yace "kwata kwata mantawa nayi wlh"tace"to ngde"snn ta tafi d'aki ta sanya kati ta kira ummarta tana gaya mata lbrn da malika ta snr da ita,umma tace"da kyau qwarai kaddai ki sake Nasir yaji tace" haba ina hauka ne umma aini bana son kowa ma yaji har sae tayi nisanda ba'a iya gano ta ,umma tace"ai ta tafi kenan ba dawowa er matsiyata taje can ta qarata ba ita ba d'ana bare a tatse min shi"
pretty ta kwashe da dariya tace"umma zan kiraki anjima naji nasir na qwala min kira.
Nn suka katse wyr ta tafi gun kiran nasir da ta samu ruwa ne yake buqata.
Bayan kwana biyu da fauruwar hakane da yamma sosai man ya dawo daga tafiyar da yayi.
malika ta tarbe shi sae murna take tana wani nn nn dashi don kawai ta samu ta mantar dashi komai sbd bata son yayi saurin gano su Rynt basa gidan har dai mami da ta kasance abokiyar cin abincinsa.
Shi kuwa a gjye ya dawo shiyasa sam bai leqa d'akin Rynt ba sae a washe gari da ya dawo sllr asuba ya shiga bai gansu ba,yaje koina a gidan basa nn .
Da mamaki yaje yana tmbyr malika cewa ina wnn yrnyr ta tafi tunda safe haka?ta6e baki tayi snn tace"oho kawai dae tun rnr da kayi tafiya itama tasa qafa ta fita"yace"tasa qafa ta fita kuma shine har yau bata dawo ba,d'ibar kayanta tayi ta tafi dasu ko yaya? Oho ni ina zan sani Yace" lallai yrnyr nn ta raina ni da yawa wlh"
Daga hk ya wuce d'akinshi rae 6ace ,malika kuwa ta bishi da ido ta6e da baki.
Sae guraren 11 man ya fita gidan bai zarce koina ba sae gidan inna.
Ya sami inna, nasir, Rynt ,da kuma mami a nn harabar gidan sun fito zasu shiga mota.
Yana fitowa mota mami taje da gudu ta tarbo shi ya riqo hannunta suka qaraso gurin su Rynt .
Bayan sun gama gaisawa shida nasir da inna har suna mai ya hanya yace dasu alhmdlh snn yaje gab da Rynt ya tsaya yana mata kallon tuhuma,sau d'aya ta kalle shi ta sadda kanta qasa.
Mohd ya maida duban sa gun inna yace"inna me yrnyr nn taxo yi a gidan nn?tace"ayyo ai da baka nn ne tsautsayi ya sami mami ta qone a hannu duba ma kaga ga hannun nn ta fad'i hkne had'e da riqo hannun mami ta nuna mae ya duba hannun yaga qonuwar ba sosai bace kuma har ta soma warkewa dan kad'an ma ya saura,
yace"garin ya hk ta faru, Rynt ce tayi mae bayani inna ta d'aura da cewa shine nace suyi zaman su har sae ka dawo tukun tunda ba mae kula dasu can, yace"haba inna ai ko nasir mai zuwa yana duba su ne ba sae kin wani ce su zauna a nn ba"
Inna tace"yo kai Muhammadu kai kafi son kullum mutum yayi ta zama qunqushe cikin gida baya fitowa yaga en uwa"
A d'an qufule yace "shike nn inna naji yanzu ina kuma zuwa kun wani kwaso ku duka haka"
Sae da inna ta washe baki snn tace"wae zamu tafi ne gurin su saliha kasan yau ake bizitin "
yace"inna haka ai sae ku cika musu mkrnta ku kuje gida ma suje haba kar kusa a d'auke ku gidadawa mana.....yo muhammadu alqawari fa na musu akan zanje ko so kake na karya?
Yace"bance ba amma dae bazaku je da wnn yrnyr ba"ya fad'i hkne tare da nuna Rynt wacce tayi saurin d'agowa ta kalle shi yayinda inna ta gwalo ido cike da masifa tace"kan me! yace"kuje kawai ni zan kawo ta daga baya"
Inna tace"bakaji da kyau ba tare dae zamu tafi"
Nasir yace"Aa inna wata qil akwai unxurin da yake da shine"
Tace"yo kai baka san hln muhammadu bane, ba wani uzurin da yake da hana mata tfyr kawai yake sonyi"
Nasir yace" inna kawai dae muje tunda yace zai kawota d'in ai zai kawota"
Inna bata wani gamsu sosai ba amma hk tayi sallama da Rynt a cewar sae sunzo.
Daga nn suka shiga mota ita da nasir har mami.
Rynt kuwa ta kalli man idonta tap da qwalla sbd tasan hanata zuwan ne yayi,kallonta yake ta kauda kanta cike da son ta fashe da kuka amma ta danne sbd mami da taji ta qwala mata kira tana mata bye bye nn ita ma ta shiga yi mata bye bye har motar su tafita ta sake kallon man tare da fashe mai da kuka marar sauti,ta shiga roqon dan Allah yayi hqr ya barta taje bai kulata ba sae hannunta yaja zuwa mota tirje mai take amma haka ya d'ura ta mota ya rufe sae jin yayi ta fasa ihu yayi saurin bud'e gambun yana tmbyrta lafiya ?
bata
iya bashi amsa ba sae fitowa tayi ta fad'i nn qasa riqe da qaramin yatsanta na qafa sae kuka take tana yawo da qafar ,man ya rikice yana tmbyr mene ne wae tace"wani abune ya cije ni..... What bana son qarya fa a motar tawa! Tace"wlh Allah kuwa ka duba zaka ga koma mene ne, ba musu yaje yana duba motar tashi da ta kasance tsaf tsaf sae kawai yaga kunama ai kuwa da mugun mamaki yake ci gaba da kallonta yana kuma mamakin ina aka shigar mae da mota da baya nn har kunama ta sami damar shiga ciki kaddai d'an iskan driver ya samu mai shigar mae da mota koina ya samu,tsaki ya buga had'e da ciro takalmi ya kashe kunamar snn yayi kan Rynt da sauri ya cire necktie d'insa ya d'aure mata yatsa ya samu da qyar ta shiga motar don sae kuka take ita bazata sake shiga motar ba.
Bayan ta shiga motar yaja motar da sauri sae chemist aka mata allura a yatsar aka kuma bata magani snn sukayo gida wacce koda suka iso gidan tuni Rynt tayi bacci da kanshi ya d'auke ta ya shiga da ita gidan yayi kici6is da malika zata fita.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 1/31/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```40```*
Waya malika keyi bata san lokacinda wyr ta sa6ule a hannun ta ta fad'i qasa ba.
Bata damu da kula wyr ba sae kallon Rynt take da mugun mamaki tace"kai! me zan gani!
kan uba! badai wnn abar ce nake gani ba kuma d'auke a hannun ka!
Kallonta kawai mohd yayi ya ra6a ta gefenta ya wuce, bai zarce koina ba sae d'akin Rynt yayinda malika ke biye dashi cike da masifa tana mae tambayoyi ,sae da ya ajiye Rnyt snn ya jawo hannunta suka baro d'akin suna saukowa downstairs ta wani fizge hannunta da qarfi snn tace"kamin bayani nace a ina kaganta ne wae!da har zaka wani tallabota haka!
Yace"ha'a! a ina kuwa banda gidan inna! Da mamaki tace"gidan inna kuma?yace"eh mana da to ina zan ganta a tunanin ki? A d'an daburce tace "dole nayi mamaki mana byn nsn.....sae kuma tayi saurin katse kanta da cewa"abinda ma yafi d'aure min kai shine ya akayi ka tallabota wae?
Yace"bacci tamin a mota....what!amm kaji kunya wlh ai ko gawa ce wlh bai kamata ka zamo d'aya daga cikin masu tallabar gawar ba bare wae don ta ma bacci a mota iyye lallai wlh na yarda yrnyr nn ba'a banza ta bar ka ba!
Tsaki kawai ya buga ya fita yana qwalawa drivern sa kira.
Da sauri driver ya qaraso gare shi man ya kalle sa a fusace snn yace"dan gidanku ina ka shigar min da mota ne da bana nn yace"wlh koina ban shigar ma da mota ba yalla6ai!mohd yace wlh idan kamin qarya a bakin aikin ka tayaya to zan sami kunama a mota ta ka wani cemin bakaje da motar koina ba!
Driver yace"wlh na rantse yalla6ai ba inda naje da ita amma kuma nayi mamakin da kace ka sami kunama a ciki sae dae kuma gsky nasan jiya da dare na wanke motar har ma na shanya car mats akan flowers kuma gskyr magana da suka bushe ciro su kawai nayi na maida mota ba tare da na kakka6e ba don ban ko kawo cewa wani abu zai hau akai ba,nn kawai mohd ya shiga qwalawa baba mai gadi kira, wani dattijo yazo da sauri zai durkusa mai, mohd yayin saurin cewa"a'a basae ka durqusa min ba ina so zan kora ma bayani ne akan flowers d''in gidan nn ,bawai aikinka kawai ka riqa basu ruwa ba,
har tsaftar su sae ka kula da ita inace har maganin qwari sae da na siyo na baka wanda ga dukkan alama baka amfani dashi Baba, wlh haka ne yaro amma zan kiyaye daga yau ayi hqr,mohd yace"kaga Baba idan har kasan baza ka iya kula da flowers d'in nn ba kawai ka tsaya a iya gadinka na samo wani wanda zai kular min da flowers"
Baba maigadi yace"yaro wlh nayi ma