Showing 69001 words to 72000 words out of 168541 words
Chapter 24 - Bazan Barshi Ba! Complete Hausa Novels By Billy Giro .txt
tace"hln bai ji dalilin sakin bane?
Ta6e baki malika tayi snn tace"oho masa nidai tunda buqata ta riga ta biya komai yayi"
Faiza tace"wae dae tukuna saki nawa ne ya rubuta mata"
Malika tace"har kya tambaya ai kinsan uku ne ba tantama,shiyasa kika ji nace buqata ta ta gama biya don ba zancen ace ya maida ta kuma sun rabu knn har abada yayinda ni kuma zan zame masa mutu ka raba takalmin kaza.
Nan suka koma lalewa suna kyakkewa.
6angaren mohd kuwa da isar shi gidan inna kai tsaye ya tafi sae d'akinta ya samu guri a qasa ya zauna yayinda inna ke zaune kan bed Abbansa kuwa yana kan sofa.
Abba ya kalle sa da kyau snn yace"Ashe baka da hnkli ban sani ba mene ne ya had'aka da Rynt da har ka iya dukanta ka kuma had'a ta da takardar saki?
Shiru mohd yayi .
A fusace Abba yace"shin bada kai nake magana bane!
Kallon mahaifin nasa yayi ya koma duqar da kanshi qasa snn yace"Abba da ka bari idan ta farka sae kaji a bakinta"
Abba yace"don uwarka ni sa'an ka ne da zan tambaye ka kace min na bari har Rynt ta farka ,kai dai zaka gaya min d'an iskan yaro kawai shashasha wanda baisan darajar mace ba,wae karasa inda zakayi zalunci sae akan mace.
Ran mohd ne ya soma 6aci da jin irin zagin da Abba ke mae ya daure yace"Abba ka daina ganin laifina akan abinda baka ji ba, yrnyr nn fa kwata kwata bata da gsky haka kuma hkncin da na d'auka akanta shine dai dai "
Abba yace" wane laifi ne Rynt zata maka da zata ci wnn banzan hukuncin naka na masara imani da rashin tausayi"
Mohd Yace"Abba cikina ta 6arar min dake jikin malika ta hnyar sanya mata magani a abinci"
Cikin d'aga murya Abba yace" sam! wnn qarya ne kwata kwata Rynt bazata aikata hk ba idan har zarginta kake to kayi gaggawa cirewa"
Abba ba zarginta nakeyi ba ta aikata ne don a gaban idona komai ya faru.....Qarya kake munafukin Allah Rynt bazata ta6a aikata hk ba kawae dama can ba son auren nata kake ba shine ka 6ullo da wnn hnyr na ganin ka yakice aurenta dake smn kanka to kasani wlh daga yau kar na koma ganin qafar ka a gidana tunda ni ban isa da kaiba koma nace baka d'auke ni a uba ba,don hk sae ka nemi wani uban bani ba!
Cikin fad'a ita kuma inna ta kama da cewa"marar kunyan yaro da baka santa meyasa to ka mata ciki!
Da sauri mohd ya d'ago ya kalli inna yace"ciki"
Inna tace"eh ko kuma cewa zakayi bakai kayi cikin bane iye!
Sadda kansa kawae yayi qasa ba tare da yace komai ba.
Abban sa ya daka mae tsawa yace"ka bata amsa mana bada kai take magana bane!
Yace"nawane"
Shi ne kad'ai abinda yace
Yayinda Abba yace"oya maza tashi ka bamu guri shasha!
kuma wlh kasani har nn gidan d'in ma ban yarda ka sake tako qafar ka ba kaji na gaya ma!
Daga hk Abba ya fita fuu yana mae gyara babbar rgr shi wanda yana kai falo yace da nasir"ina son gobe da safe kaje gidan nashi ka kwaso kaf kyn Rynt kazo dasu nn gidan"
Da ladabi nasir yace"to"
Snn Abba ya fita haka shima man ya fita yabar gidan cike da tunanin cikin da ke jikin Rynt.
9:00pm
Rynt ce ta shiga motsi a hnkli inna dake gefenta tayi hanzarin matsawa kusa da ita tace"Rynh kin tashi?
Komai Rynt bata ce ba sae yunqurin tashi zaune take nn inna ta taimaka mata ta tashi zaune.
Snn inna taje da hnzri ta bud'e fridge ta d'auko damammar fura a cikin kwanan shan ruwa wacce umman saliha ce ta dama ta kafin ta tafi.
Ta di'bar wa Rynt a kofi taje ta kai mata ,Rynt takai hannu ta kar6i kofin furar tana mae kallon inna'
Inna tace"Sha kinji Rynh"
ba musu takai kofin fura a bakinta tasha kad'an tace"inna bana son furar idan da kunu zan sha amma nafi son mai d'an tsami da sanyi"
Inna tace"Rynh za'a sami kunu mai sanyi amma baya da tsami sbd d'azu da rana Baaba hurare ta daman min shi sae dai idan kina so na sa maki ruwan tsamiyà a ciki"
Tace"Eh inna ina so"
Nn inna ta kar6i kofin furar ta saka shi a fridge snn ta fita zuwa kitchen ba jimawa sae gata ta dawo d'auke da kofin kunu ta ba Rynt wacce ta kar6a ta shiga sha"
Inna kuwa ta d'auko magunguna tana 6alla mata kmr yanda nasir ya gaya mata kafin ya tafi.
Tana gama 6allewa ta ba Rynt ta kar6a tasha snn ta tashi ta nufi bathroom tayo arwala tazo tayi sllr dake kanta .
Washe gari Nasir ne ya shigo gidan shida abokin sa fa'iz .
Da shigar su suka had'u da inna ta fito kitchen d'auke da ruwan zafi a cup zata had'awa Rynt shayi,sun gaidata had'e da tmbyrta mai jiki.
Tace "Alhmdlh mu shiga tana daga ciki"
Nn suka shiga suka sami Rynt kan gado ta had'e kai da guiwa.
Sallamar su yasa ta d'ago ta d'an saki fuska ta musu ina kwana suka amsa tare da fad'in ya jikin naki?
Tace"Alhmdlh"
Faiz yace"da akwai abinda ke maki ciwo ko kuwa"
Tace"Aa ba inda ke min ciwo kawai...sae tayi shiru.
Yace"zafin duka ko?
Kai ta gyad'a mishi tare da qoqarin mayarda hawayen da ke son zubo mata"
Fa'iz yace"kici gaba da shan magunguna kafin gobe inshaAllah zaki ji jikin ki dai dai kinji"
Tace"to"
Snn nasir yace"jiya kinsha magunguna?
Tace"eh inna taban"
Yace"to yau fa"
Tace"tukuna ban sha ba"
Inna dake zuba madara a ruwan tea tace"ai yanzu nake shirin d'auko mata magungunan idan ta gama shan shayi sae tasha"
Nasir yace"To inna mu zamu d'an fita mu dawo"
Tace"to d'an Albarka sae kun dawo"
Nan suka fita inna ta bawa Rynt shayin da ta gama had'a mata snn ta d'auko mata magunguna had'e da kofin kunu ta ajiye mata,taje ta bud'e fridge ta d'ibi fura ta zauna zata sha knn sae taji sallamar Abban nasir.
Washe da baki ta fita ta same shi a falo yayinda shi kuma yana ganin ta ya durqusa har qasa yana gaida mahaifiyar tashi.
Bayan sun gama gaisawa ya koma kan cushion ya zauna itama inna ta nemi guri ta zauna.
Yace"inna ya jikin Rynt?
Tace"taji sauqi don yanzu haka ma karyawa take,ko na kira ma ita ku gaisa ne?
Eh inna don akwai mgnr da ma nake son nayi da ita.
Nn inna ta qwalawa Rynt kira wacce sae da ta amsa kiran snn taxo falon ta durqusa cike da ladabi ta gaida Abban nasir.
Byn ya amsa yake cewa"Rynh ina so zan tambaye ki ne,shin meye ainihin abinda ya had'a ki da mohd?
A sanyaye tace"Abba ni ban san na masa komai ba kawai ina cikin bacci naji yana dukana amma banda shi ba abinda na sani"
Abban nasir ya nisa yace"amma kuma mohd yace abu kika sawa mtrsa a abinci taci cikinta ya zube"
Da sauri Rynt ta kalli Abban nasir cikin muryar kuka tace"wlh Abba ba haka bane ni ba abinda nasa mata a abinci"
Shiru Abban nasir yayi can yace"shikenan tashi tafiyarki"
Rynt ta tashi tana mae share qwalla ta koma daga ciki.
Bayan ta shiga ciki ne taji Abban nasir na cewa da inna"ni na rasa gane kan wnn al'amarin shi mohd da na kirashi na tambayesa har rantsuwa yamin kan cewa a gabon idonsa malika taci abincin da Rynt ta dafa ta kawo mata wacce ko spoon uku bata samu tayi ba cikin ta ya shiga 6ird'a daga hk ne ta soma zuvar da jini ya kwashe ta zuwa asibiti wanda koda suka isa cikin ya riga da ya zube bai iya ceto rayuwar abinda ke cikin ba"
Inna tace"yo kae ka yarda da zancen nasa knn ni nsn ba wani ciki da mtrsa keda makirci ne kawae suka qulla shida mtr tashi na ganin sun fitar da Rynh a gidan.
Abban nasir yace"kodai mtr tasa ce ta qulla makircin don bana tunanin mohd zai biye wa shirmen mata har a had'a irin wnn makirci dashi......yo tunda ba son auren yake ba ai zai biye mata ne.
Yace"to inna abar wnn zancen ni yanzu abinda nake so shine a sasanta tsakanin su, Rynt ta koma d'akin mijinta tunda saki d'aya ne ya mata.....yo so kake ta koma ya idata knn in yaso na rasa abinda zan cewa mai garinsu da ya damqa min amanar ta, to ba'ayi hk dani ba, fatana Allah ya sauke ta lafiya ya bata wani mijin mae sonta tsakani da Allah wanda kuma zai riqe ta da gsky,ba irin shashashan yaron nn da ba abinda ya iya sae cutar da ita ba.
Abban nasir yace"inna ki daina wnn zancen dmn ba abinda yafi dacewa irin a maida Rynt d'akin mijinta ko don qaruwar da suka samu a tsakanin su.
inna tace"kaga Bello idan wnn zancen kad'ai ya kawo ka gidan nn gwara ka tashi ka tafi don Rynh kam bazata koma gidan wnn marar imanin yaron ba,idan kuwa ka koma zowa ka matsa min da zancen wlh zan d'auki Rynh ne mu koma can qauyen nasu da zama kuma ba wanda yà isa ya sani na dawo.
Haquri kawae Abban nasir ya bata ya fita ya bar gidan cike da damuwa.
Inna kuwa rae 6ace ta koma d'aki ta sami Rynt sae kuka take kmr ranta zai fita wacce ba komai take yiwa kukan ba sae jin cewa tana d'auke da ciki.
Inna kuwa ba abinda ya fad'o ranta sae tunanin ko qazafin da mohd ya mata ne take yiwa kuka.
Nan taje gun Rynt sae dae kafin tace komai Rynt ta kalleta cikin kuka sosai tace"dan Allah inna kisa a cire min cikin nn wlh nayi qanqanta,dmn nasan mutuwa kawae zanyi gurin haifuwa"
Inna tayi er dariya tace "Rynt bazaki mutu ba zaki haifu lafiya kinji"
Tace"amma inna karatu na fa?
Tace"zaki ci gaba da karatun ki a nn kinji"
Inna to ta yaya zanyi karatu da ciki wlh kinsan da kmr wuya dan Allah kisa a cire min inna "
Inna tayi shiru tana kallon Rynh sae can tace"bazan 6oye miki ba Rynh kinzo dani gaa6ar da bazan iya ba don har gwara ma kice min kina son komawa gidan muhammadu da kice min a cire wnn cikin.
Daga hk inna ta tashi tabar d'akin.
Rynt kuwa ta qara fashewa da wani sabon kuka dan ganin take shike nn man ya 6ata mata tsarin rayuwar ta,ya kuma lalata mata duk wani lissafin karatun ta.
Lallai idan ba'a cire mata cikin nn ba,ba abinda yafi cancanta a gareta yanzu shine ta d'auki fansar ta kawae ta qara gaba.
Duk a cikin kukanta ne take wnn tunanin .
Yayinda inna ta dawo d'akin tana ta bata baki amma Rynt bata iya daina kukan ba don ma yini zungur ta kwashe tana abu d'aya.
Ai kuwa duk inna tabi ta damu sosai sbd ko abinci Rynt taqi ci wacce ko karin kumallon da ta fara da safe bata qarasa ba.
Cikin hkne nasir ya fad'o gidan inna ta tarbe shi da cewa"yauwa Nasiru dama kai nake shirin kira yanzu.
Yarinyar nn Rayyanah tun d'azu sae kuka take tayi ita sae an cire cikin da ke jikinta, ko abinci taqi taci tun safe har yanzu.
Nan nasir ya tambayi inna ko meye dalili ,
Inna ta gaya mae duk yanda sukayi da Rynt.
Yayi shiru snn yace "bari naje gurin ita Rynt d'in"
Bai jira me inna zata ce ba ya shiga inner room ya sami Rynt zaune kan sallaya ta had'e kai da guiwa tana ta kuka.
A hnkli nasir yaje ya durqusa kusa da ita tare da kiran sunanta
Nn ta d'ago a hnkli tana kallon shi da jajayen idanuwanta da duk suka kumbura yace"kukan ya isa haka indae ciki ne zan sa a cire maki kinji"
Cikin dasasshiyar muryar ta da tasha kuka tace"nagode"
Yace"to share hawayenki"
Ba musu takai hannu ta share hawayenta Yace"kici abinci kuma kisha magani idan na dawo gobe sae naje dake a cire cikin ko"
Nan ta gyad'a mae kai shi kuma ya tashi ya fita,
yaje ya sami inna yace "inna shikenan ta daina kukan yanzu kije ki bata abinci taci"
Inna ta washe baki tace"yo kai Nasiru me kace da ita ne da har tayi shiru kai tsaye?
Murmushi yayi yace"inna ina sauri yanzu amma gobe idan na dawo mayi magana"
Tace"to d'an albarka Allah kaimu goben"
Nn ya fita inna kuma ta shiga d'aki washe da baki".
Billy Giro😊
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/9/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```48```*
Ta sami Rynt ta tashi tana linke carpet d'in sallah.
Inna ta kar6i carpet d'in ta koma shimfid'a mata a nn kusa da gefen gado tace da ita "zauna bari naje na kawo maki abinci kici ko"
Rynt ta gyad'a mata kai snn ta zauna,
inna ta kai hannu nn kusa da bedside drawer ta d'auki abincin rnr da Rynt bata ci ba taje dashi kitchen ta kawo mata tuyon shinkafa da miyar ganye wacce taji qassan nmn rago .
Ta kai kusa da Rynt ta ajiye snn ta kawo mata ruwa da kunu da magunguna a cewar idan ta gama cin abinci sae tasha.
Sae da Rynt ta yiwa inna godiya snn ta kai hannu had'e da bisimillah ta fara cin abinci.
Da ta kammala ne takai kwanika a kitchen ta dawo ta fad'a bathroom tayi wanka koda ta fito ta sami inna na waya cike da murna tana gama wyr ne take ce ma Rynt"Ashe saurin da na Nasiru keyi fatima ce a asibiti shine yanzu aka kirani aka snr dani ta sauka lfy ta sami d'a"
Rynt ta d'an saki fuska snn tace"to Allah ya raya masa shi akan sunna"
Inna ta washe haqora tace"Amin amin ai ba dan dare ba da naje naga sabon mae gidana"
Murmushi kawae Rynt tayi taje ta nemo kyn bacci ta saka ta kwanta.
Washe gari Rynt taji sauqi sosai don ita ma ta gyare gidan tsaf ta kuma je kitchen tana ragewa Baaba hurera aiki wacce tana zowa bata fara aiki ba suka tafi gidan su mohd gun barkar pretty ita da inna.
Tana cikin aikin ne suka dawo Baaba hurera ta shigo tana mata sannu da aiki snn tace taje inna na kiranta a falo.
Koda taje falon ta sami inna da Abban mohd taje ta durqusa cike da ladabi tana gaida shi ya amsa mata cikin sakin fuska snn yace"ya jikin naki?
Tace"Alhmdlh"snn yace"dama zançen karatun ki ne tunda kinji sauqi gobe
zan turo driver wanda zai riqa kai ki makaranta yana maida ki,snn kmr yanda ake maki lesson a can gidan nn ma zan nemo maki wanda zai riqa zowa yana maki lesson d'in,snn kuma duk wani abu da kk buqata ki snr da inna sae ta snr dani"
Tace"to Abba nagode"
Yace"shikenan tashi ki tafi"
Bayan ta wuce ne ya ciro kud'i a aljihun sa bandir d'in 1k guda biyu yaba inna yace"d'aya naki ne d'aya kuma ki riqa bawa Rynt d'ari biyar biyar duk safiya ta na samun na cin abinci idan taje mkrnta dn naga mkrntar tasu yini ake"
Ina ta kar6i kud'in had'e da sa mishi albarka yace"nagode inna ni zan tafi"
Tace"to d'an albarka Allah kai ka lfy"
Yace"amin"
snn ya fita.
Ita kuma taje d'aki ta adana kud'in.
*****
Kwance yake kan bed sanye da farar singlet da farin boxer malika ta shigo d'akin ta kalli yanda ya d'ora qafa kan qafa yana mai kallon silin.
Taje ta zauna kusa dashi tana mai kallon fuskar shi snn tace"my man ya kamata ka haqura ka daina tunani akan rashin da mukayi,ai Allah zai sake bamu wani ne komai baqin cikin wnn abar kuwa.
Lumshe idonsa kawae yayi ba tare da yace komai ba tace"ya zancen zuwa gidan naku ?
Yace"ki tafi kawai"
Tace"baza kaje ganin jariri ba knn ?
Kallonta kawae yayi bai ce mata komai ba sae kwanciyar sa da ya gyra.
Tasan ba amsar zata samu ba shiyasa kawae ta tashi tabar d'akin taje ta shirya ta fita.
Gidan su man d'in ta nufa wacce da shigar ta 6angaren su man kai tsaye ta haura sama zuwa d'akin mhfyr man ta bud'e qofar d'akin ta shiga ba ko sallama,pretty dake zaune kan bed tana shayarwa ta saki murmushi tace"sae yanzun"
Sae da malika ta zauna snn tace"hm nida nake ganin ma nayi sammako"
Pretty ta bata jariri tare da fad'in"yaya fa?
Tace"wlh yana can cikin damuwar rashin babyn mu har magana ma bai cika son yi ba"
Pretty ta cije le6e tace"wlh Allah matsiyar yarnr nn taci uban rainin wayo! ni kuna me wae ma har tayi nasarar 6arar miki da ciki?
Malika ta ta6e baki had'e da murmushi snn ta duba koina idan ba mai ganin su ta kai bakinta a kunnen pretty ta rad'a mata magana ,pretty ta fiddo ido had'e da washe baki snn tace"kai haba!
malika tace"Allah kuwa
snn tace"amma fa bakin ki qanin idonki wlh kar ki bari kowa yaji zancen nn don ina gudun ya koma kunnen yayanki"
Tace"haba dan Allah sae kace ban san me nakeyi ba ai ko umma bazata ji wnn zancen ba,,kuma kin san Allah da har kin ban haushi da naga na koma kai miki magani amma naji shiru ashe kinsan abinda kk shirin yiwa matsiyaciyar.
Malika tace"ai ke ajiye maganin gefe nayi nace sae na gwada plan d'ina tukun.
Pretty tace"shiyasa da muka je dubaki lkcn da umma keta masifa tana fad'in duk laifinki ne dan da kinsa