Showing 30001 words to 33000 words out of 168541 words
Chapter 11 - Bazan Barshi Ba! Complete Hausa Novels By Billy Giro .txt
take da tace"my man me wnn abar ta shigo yi mana a gida!
fita batun malika yayi yace da Rynt "ina zaki tafi?tace"gida mana"wa kika tambaya?ta6e baki tayi tace"tambaya"sae kawai ta juyawar ta zata wuce mami ta qwace daga jikinta ta tafi da gudu gun wad'an can mutane dake fira,man kuwa ya dakawa Rynt tsawa yace "kar ki kuskura ki qara ko tako d'aya!Rynt ta juyo shaye da toka tare da watsa masa idanuwanta a cikin nashi kafin yace komai
Malika ta riga shi da cewa "wae bala'i ni ban gane ba!ko kana nufin ka aureta d'in!yace"wace magana ce kuma wnn koma daga ciki ki jirani,tace"kam bala'i har akwai wata mace da ta isa!hm!ai kuwa yanzun nn zaki bar duniyar nn baki shirya ba!nn ta duqa cikin zafin nama ta ciro takalminta mai d'an karan tsini tayi kan Rynt zata doka mata a ka,mohd ya riqe takalmin ya kuma riqe malika dake fizge fizge zata qwace kanta,yace"meye haka ne malika aurenta dake kaina dashi da babu fa duk d'aya don ba kulata zanyi ba kinsani, cikin masifa tace"wlh koma yaya ne bazata rayu a matsayin mtr ka ba don sae na rabata da duniyar nn idan har baka sake ta ba,,a natse yace be wise mana malika na gaya miki fa aurena da ita na d'an wani lokaci ne kuma kinsan halina duk abinda nace hk ne koda sama da qasa zasu had'e kuwa,
ya fad'i hakane tare da rungume ta a qirjinsa,ita ko ta fashe masa da kukan shagwa6a tace"to kasan yanda zakayi da ita don wlh bana son na qara ganinta a gidan nn!to naji daina kukan ,nn yajata yana rarrashi ya shigar da ita cikin gida ya dawo.
Ya samu Rynt bata nn da ita har mami, kenan ta fita yayi shu'umin murmushi snn ya qarasa gurin en uwanshi, yace"ina wnn yrnyr take? D'ayan yace " ta fita yanzu but me yake faruwa ne kaida matn naka? Yace"is nothing ku tashi muje kuyi sallama da malika d'in sbd fita zamuyi yanzu zuwa gaida su Abba,nn suka tashi suka shiga daga cikin gidan.
Rynt kuwa da qyar ta sami napep sbd yanayin anguwar ,
basu zarce koina ba sae gidan su man suna shiga suka had'u da Abba zai fita, Rynt ta durqusa da ladabi tana gaida shi, fuskar shi wasae yake amsa mata gaisuwar snn ya dafa kan mami yace"autar mama ya sabuwar anguwar taku? ba dad'i kullum mu kad'ai a cikin gida daga ni sae anti ba mai kawo mana fira kuma mu kad'ai ke baccin mu yaya baya zuwa taya mu,kai Abba gabad'aya ma tunda mukaje gidan sae yau kad'ai da zamu fita naga yaya sun fito shida anti amarya zasu tafi anguwa har mai wae Anti amarya ta tashi du......Rynt ce tayi saurin kwa6ar ta Abba kuwa ya shiga jinjina kai yace"lallai yau zai zo ya same ni a gidan nn"
ya sake cewa "shiga daga ciki Rynh zai zo ya sameni ne yau"
6angaren su saliha suka tafi wanda kafin su shiga sae da Rynt ta kwa6i mami kan kar ta sake irin srtn nn.
Murna sosai umman saliha tayi da ganin su,
sae dai Rnyt bata wani jima sosai ba tace"zata je ta kaida hjyr su pretty da kuma sauran mutanen gidan snn se ta tafi gidan inna.
Haka ko akayi ta tafi kowane 6angare ta kaida su sae dai 6angaren hjyr pretty ba irin sallamar da bata yi ba aka qi amsa mata bayan kuwa pretty da hjy suna jinta sukayi banza da ita, tayi zama har ta gaji da qarshe tayi tafiyarta.
Mohd kuwa suna shigowa gidan shida malika ya had'u da fushin Abba don yayi masa fad'a sosai ,mohd ya cika fam dan duk d'aukar sa Rynt ce ta kawo qarar shi,don har quduri ya d'auka a ransa sae yayi maganin ta idan suka koma gida,don ba abinda ya qara 6ata masa rai irin yanda Abba ya tilasta shi kan cewa duk safiya dole sae yaje duba lfyr Rynt ko ba ita keda duty ba kuwa.
Rynt kuwa tana zuwa gidan inna ta had'u da motar man a nn harabar gidan bata damu ba ta shiga abinta cikin gidan ta same su su biyu suna ta fira da inñà ta gaishe su shaye da toka dan ta d'auka ko man na cikin su ,snn ta gaida inna cikin sakin fuska yayinda ta washe haqora tana fad'in marhabin lale da Rynh nn ta shiga tmbyr lfyr gidan su Rynt tace"duk lfy qalau inna tace" ina er tafiyar ki mami? Tana can gun mama wae sae gobe ko zata dawo guna,ayyo to inace lafiya qalau kuke zaune da abokiyar zaman taki ko?lfy qalau inna ina baaba hurera ?ai baaba hurera taje qauye bikin wata jikarta ta barni ni kad'ai cikin kewa, Rynt tace" Allah sarki yaushe zata dawo?inna ta d'aga kai sama tana tunani can tace"yauwa inaga gobe ne don rnr litanin tace min zata dawo,Rynt tayi shiru tana ji kmr tayi zamanta har sae gobe ta koma dai dai an maida mata mami don dai baccin nn ita kad'ai take yiwa tunani.....tunaninta ya katse da jin wad'anda ta samu sunà sallàma da innà yayinda inna keta zuba musu albarka tana godiya kan irin damen kud'in da suka ajiye mata ta bisu da rakiya tana fad'in"har zaku tafi to Allah kiyaye hanya sae kuma kun sake zagayo mu duk da dai ba nan kusa ba kam tunda ba zowa kuke ba sae da lalura ,d'ayan yace"to inna kinsan yanayin aikin mu ne sae a hnkli daga haka Rynt ta daina jiyo zancen su sbd sun mata nisa.
Bayan inna ta dawo ta d'auki kud'in da suka ajiye mata washe da baki tace"kin gansu en albarka abokan haifuwar muhammadu ne dake zama qasashen turai tare da matansu.
Rynt tace"en uku ne kenan inna? Eh ai en uku ne,tace am inna ya naga motar maigidanki amma kuma baya cikin su?yo ai wad'an nn da kika gani maida abin wani naka ne haka suka taso tun suna yara bakya banbance wnn abin wnn ne a tsakanin su sae dai idan kinsan ainihin mai shi don yanzu kinga sun taho cikin motar muhammadu shi kuma yana can cikin motar d'ayan su.
Rynt tayi shiru yanzu kenan ya zatayi ta fhmci waye ya kashe mata mahaifi a cikin su ukku nn can ta d'ago a hnkli tace"inna hln yaushe ne rabon su da zowa nn qasar naji kince suna jimawa kafin suzo,inna tace "sosai kam suna jimawa don zasuyi shekara kafin su sake zowa amma a cikin wnn shekara kusan zuwan su uku kenan sbd bukukuwan da akayi tayi a dangi sbd ko nasiru da Fatima a cikin shekarar nn akayi bikin su kuma sunzo snn da za'ayi bikin zainaba ma sunxo wato wacce ke biwa nasiru inace kina jinta a bakin saliha,kuma ai kinga ma tazo bikin nn naku wacce tun daga bauci mijinta ya kawota akayi biki tare dashi snn suka koma.
Nn inna ta kawo qarshen zancen, Rynt kuwa gabad'aya taji lissafinta ya kunce yayinda take ji a ranta bafa zata iya barin ko waye ba har sae ta d'au fansa amma kuma a cikin su ukkun nn taya zata san waye yaje qauyen su har ya kashe mata baffanta ko kisa na wulaqanci da rashin tausayi ,haqiqa ta yarda da qaddara amma baxata d'auki kisan mahaifinta a qaddara ba sbd ya shigo da gayya a cikin shi dmn da ba don reverse d'inda yayi kan mahaifinta ba da inshaAllah mahaifinta zai rayu shine abinda ke qara qona mata rai idan ta tuno da hkn......a cikin tunanin tane wani 6angaren zuciyarta ke bata shawara ta yanda xata sami mafitar gano waye a cikin su shine ta jure ta kasance mai kusanci da mohd sannu sannu har shima ya d'an fara sake mata da haka da haka zata gano waye a cikin su ta hnyr masa wata tambaya......inna ta katse ta da cewa "lfy Rnyh tun d'axu kinyi shiru kmr mai wani tunani,a kafaice Rynt ta share en hawayenda suka zubo mata tace"ba komai inna kawai dama ina son muyi zancen komawa ta islamiyya ne ,inna tace"to Rynh ai mijin naki ya kamata ki tuntu6a sae ya samar miki wata makarantar ta matan aure,Rynt tace"to inna"
9:00pm
Tuni Rynt ta koma gida ita kad'ai a d'aki duk kewar mami ta cika ta don yrnyr akwai surutu sosai wacce da ace tana nn da yanxu duk ta cika ta da srt shiyasa tayi kewarta ba kad'an ba.
Tayi minti 30 tana tunanin yanda zata shiga bayi tayi wanka kan baqin tsoro sae can tayi addu'ar ta ta shiga,haka tayi wankanta ba tare da ta wanke fuska ba don ganin take in ta rufe ido koda zata bud'e zata ga wani abin tsoro, wacce duk qarin jin tsoron nn bai wuce sanin ita kad'ai ce a d'aki ba don lokacinda mami na nn lafiya lau take yin wankanta ba wani shamaki.
Tana fitowa idonta ya hango mata abu tsaye a qofar d'akin a razane ta buga ihu ta kwasa aguje zata koma bayi, mohd da dama shine tsaye yayi hanzarin jawota da qarfi har sae da ta fad'o kan qirjinsa ta koma sakin wani ihun sbd zanin ta da ya rabu da jikinta ,sae duk ta rud'e tana wani kakkama jikinta bayan cewa sanye take da qaton hijab har wuce guiwa,wani kallon banza mohd ke mata snn ya kalli zanin ta da ya sa6ule ya sake d'ago idonsa yana kallon fuskarta ya kamo wuyan hijabinta yace"idan na raba ki da wnn hijabin sae ki gaya min dalilin fitar ki gidan nn da kuma qarata da kika kai a gurin Abba,sosai ta fiddo manyan idanuwnta masu cike da jin tsoro tace"Aa dan Allah kayi haquri wlh shi kad'ai ne a jikina!
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/12/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
_*page*_ *```26```*
Kauda kansa yayi gefe dan shi sam tunanin hkn bai fad'o masa ba shidai kawai dukan ta yaso yi har sae jikinta ya gaya mata.
Ya kalle ta ta6e da baki yace"badai akwai fata a jikin ki ba wacce zata aika miki da saqona har ixuwa daqiqiyar qwaqwalwarki"
Rynt ta wani qara bud'e manyan idanuwanta ganin yana zare belt d'in wandonsa ,
ta fizgi jikinta da qarfi tace"wae dukana zakayi, don Allah kayi baquri wlh duka fa da zafi"
Yace"da zafi?eh wlh don Allah kayi haquri bazan sake fita ba sae da izinin ka na rantse!bai kula ta ba yayi cikinta ya fara dukanta kan qafafunta gunda hijab bai qarasa kai ba ,
ihu take sosai tana bashi haquri amma fafau yaqi haqura sae da ya zane mata qafafu tas snn ya dakata tare da nuna ta da yatsa yace"idan har tunanin kike kinzo nn gidan don jin dad'i shine har kike fita anguwanni to ki cire kisa a ranki nn tmkr kurkuku kika shigo don haka daga yau ko qafar ki kar na qara ganin ta fito daga d'akin,nn ya kama kunnen sa yace"kinji me na gaya miki? da sauri ta gyad'a masa kai cikin kuka,nn wyr sa tayi qara ya d'aga had'e da fita d'akin Rynt kuwa ta had'e kanta da guiwa tana ci gaba da kuka ,takai hannunta cikin hijab tana shafa qafafuwanta da duk sukayi shatar belt.
Tana jin za'a shigo d'akin tayi saurin d'aukar zanin ta ta d'aura ,mohd ne riqe da hannun mami ta tafi da gudu ta rungume Rynh wacce tayi saurin share hawayenta kar mami ta gani ,
mami tace"Anti na dawo ne sbd inajin dad'in zama gurinki sbd kullum kina koya min karatun islamiyya ko yau zaki koya min kafin muyi bacci ko? Dan guntun murmushi Rynt ta qirqiro ta gyad'a mata kai kawai don har lokacin man na tsaye yana kallon su, mami ta maida dubanta gare shi tace"yauwa yaya d'azun da mukaje gida nida anti har nake gaya ma Abba cewa kullum kullum mu kad'ai ne a cikin gida ba mai kawo mana fira daga ni sae anti har kai bama gani sae yau kad'ai muka ganka kaida anti amarya zaku tafi anguwa sae naji Abba yace wae zaka zo ka same shi ne ai,to yaya kaje ka same shi d'in don wata qil aiken ka zai yi ko?kallon su yayi da ita har Rnyh d'in kafin yace komai mami tace"yaya wai anti d'azun da mukaje gida har na gaya ma Abba haka tace min wae kar na qara gayawa kowa haka kuma wae na rage yawan srt ba kyau wae hakane yaya?hakane mami,yayi mgnr ne a takaice ya kuma juya zai bar d'akin ,
mami taje da gudu ta riqo hannun shi tare da d'aga kanta tana kallon shi tace"yaya yau ma baza ka taya mu fira ba tafiyar ka zakayi?eh zan tafi ne naci abinci,nima yaya zan bika muci abinci,yace"to muje"Rynh na kallo suka fita taje ta kwanta ruf da ciki tana ci gaba da kukanta .
Sae goma da rabi mohd ya dawo d'auke da mami wacce tayi bacci ya samu ita ma Rynt tayi bacci sae dai kallo d'aya xakayi mata kasan da tsoro baccin ya d'auketa don duk ta cusa fuskarta cikin pillow ta kuma damke pillow kmr wacce za'a qwacewa shi ,
yaje a hnkli ya kwantar da mami snn ya kalli Rynt wacce cikin qaton hijabinta tayi baccinta nn idonsa ya fad'a kan santala santalan qafafuwanta da hijab bai ida rufewa ba da har yanzun suna d'auke da shatar dukan da ya mata,ya kauda idonsa snn ya fita yaja musu qofa ya rufe.
Washe gari Rynt ta tashi cike da jin yunwa sbd jiya da dare bata ci abinci ba tayi bacci.
Tana gama yi ma mami wanka ta shiryata,mami tace zata je gun yayanta nn mami ta fita ita kuma Rynt taje kan bed ta zauna cike da tunanin inda zata sami abinci tunda yanzu kam inna bazata qara aiko mata ba.
Tana nn zaune yunwa ta cita har ta gode Allah sae duk rayuwarta ta baya ta dawo mata nn ta had'e kai da guiwa ta fara kukan tuna baffanta, sae jin tayi an turo qofa ta d'ago fuskarta a hnkli don ganin wanda ya shigo.
Mohd ne yaja ya tsaya a nn bakin qofar ya jingina tare da sanya hannuwansa a aljihun wadonsa yana kallonta ita ma tana kallon shi da idanuwanta da suke cike tap da qwallah ta taso cikin tafiya kmr bata so har ta qaraso gurin shi tayi tsaye tare da sadda kanta qasa tana kallon farin tiles d'in d'akin,mohd ya fiddo d'ayan hannunsa a aljihu ya d'ago fuskarta dashi yayinda hawayen idonta ke silalowa a hnkli kan kumatunta sae dai still idonta na qasa sae da yace"mene ne"snn ta kalle shi tare da fad'in yunwa nakeji tun jiya banci komai ba"
To shine zaki wani ajiyewa ma mutane kuka !ni ba yunwa nake ma kuka ba ai,to me kike ma kuka? tace"nidai ka taimaka min da abinda zanci.... idan anqi fa, Allah zai taimake ni,au kinsan da Allah kuma kika ce ni na taimaka miki,shiru ta mishi ta komawarta kan gado tayi kwancinta ya saki guntun tsaki ya fita daga d'akin.
Ba jimawa sae ga kukun gidan ya kawo mata abinci tayi mamaki don ita kanta roqonsa kawai tayi bata d'auka zatayi nasara ba ,
don a nn kwancen da take har ta fara tunanin tashi ta sami ruwa tasha kmr yanda ta saba yi a qauye.
Sama Sama taci abincin sbd abincin duk rabinsa ganye ne ita kuwa ba son ganyen take ba tunda ba'a saba ba, don ko yanzu ture ganye tayi gefe taci abinda take iya ci tabar saura, bayan d'ayan plate d'inda ta ajiyewa mami.
Bayan kwana d'aya da faruwar haka Rynt na zaune a tsakiyar gado ta lanqwashe qafafu tana karatun qur'ani cikin muryar ta mai dad'in sauraro ga duk wanda yaji,mohd ya shigo d'akin yayi tsaye tsawon lokaci bata sani ba sae karatu take abinta, sae da yayi gyaran murya snn tasan da shigowar shi ,kallon sa take ba yabo ba fallasa haka shima sae dai kuma zama d'aya ya sha mata toka ya juya tare da fad'in "biyoni muje ki gyara min d'akina"
Ba musu ta ajiye qur'aninta ta bishi.
Tsarin gidan tsari ne da d'akunan matan shi suka saka shi tsaka wanda dole duk wacce zata je d'akin shi sae tazo ta main falo take zuwa kuma in an shiga qofar da zata sada ka da 6angaren shi sae an hau upstairs kafin ka kai ga d'akinshi.
Rynt sae rarraba ido take tana kallon koina don dai gurin ya zamar mata kmr aljannar duniya,suna shiga d'akin mohd ya juyo gareta yace"kinga d'akin sae kiyi ki gyara min kan lokaci"
Gyad'a masa kai kawai tayi,shi kuma ya fita yaje 6angaren malika,ya sami malika jikin wardrobe yaje ya rungumo ta ta baya tare da fad'in"malika had'a min kayana dake d'akin nn zan koma d'akina ne yau"ta juyo tare da qara rungume shi snn tace"gsky ba inda zaka je muyi zaman mu guri d'aya yafi don ni bazan iya whlr jeka ka dawo ba"
yace"hqr dai zakiyi malika sbd komawata d'akina shine saiti "ta d'ago a fusace tace"ok kana nufin zaka raba mana duty tsakani na da wnn abar! girgixa kansa yayi yace"ko d'aya kuma kwata kwata ki cire wnn tunani a ranki kawai dai ina buqatar komawa ne"to gsky ni bana buqatar ka koma can! yace"A'a fah!cikin masifa tace"to wlh duk ka koma sae na bika!ya gyad'a kafad'a tare da fad'in "no vex yanzu sae ki had'a mana kayan ko? murmushi tayi snn tace"yanzun naji bayani don wlh ban yarda da zamanka kai kad'ai ba"yace"to da sharad'i ba gabad'aya fa xaki tare guna ba...kmr ya?kawai bacci zaki riqa kai min sbd bana son kowa na shigar min 6angare,sbd frnds d'inki sun fiye zowa kin sani ba kuwa zai yiyu kina zuwar min dasu 6angarena ba,ta wani