Showing 33001 words to 36000 words out of 168541 words

Chapter 12 - Bazan Barshi Ba! Complete Hausa Novels By Billy Giro .txt

14 Jan 2025

9173

6ata fuska tana kallon shi tace"to meye a ciki don naje dasu kawai kai dai na fhmce ka so kake da rana ka riqa zuwa kana holewa da wnn yrnyr,cikin daka mata tsawa yace"wlh kar na koma jin kin ambata min wnn yrnyr idan muna zancen mu!bcs i am absolutely hate her!don haka yawan yimin zancenta kan iya sa qiyayyar da nake mata ta dawo gare ki be careful!daga haka ya juya zai fita daga d'akin ,
malika tayi saurin rungumoshi ta baya, tare da fad'in "my man yi hqr zan kiyaye kaji"sae da ya sauke ajiyar zuciya snn ya juyo tare da riqo kumatunta yace"malika ina mata d'aukar baiwa ne ba mata ba amma ke kinxo kina alaqantani da ita a matsayin matata wlh malika da kinsan baqin cikin da nake ji da hkn da ko da kuskure baza ki ambata min ita ba,kayi hqr my man bazan sake ba,fuskarta ya shafo tare da fad'in "shi kenan ya wuce muje mu had'a kayan ko?murmushi ta sakar mai taja hannun shi suka nufi wardrobe.



Rynt kuwa nn take ta gyara d'akin tsaf don dama ba wani datti ne dashi ba ,zata fita kenan idonta ya hango mata wani photo na mohd su uku wato shida abokan haifuwar shi, ta d'auko d'an frame d'in tana kallo nn ta fhmci akwai rubutun da akayi kmr fulawa dan sae ka kula da kyau kake fhmtar rubutu ne akayi ,
Aamil,Amir &Aminullah shine a rubuce ta qasan kowanensu.
Shafa rubutun ta shigayi sbd ba qaramin kyau ya mata ba yayinda ta shiga kallon fuskokin su cike da son gano meye banbancin su,sae ga mohd rungume da malika sun shigo d'akin,malika na ganin abinda Rynt keyi tayi saurin d'agowa daga jikin man tace"kaga er iska photonka fa take kallo shine har da wani shafawa!
taje fuuu!ta fizgi photon tare da kife Rynt da mari tace"keda aka sa gyaran d'aki me kuma ya kaiki ga photon mijina er iska ,tambadaddiya dake nake! ki gaya min ko wlh na qara miki wani marin ynx!nn mohd yazo gun Rynt wacce ta dafe kuncenta yace cikin kakkausar murya"dan ubanki aikin da na saki kenan ko kuma ni sa'anki ne da zaki d'auko photon mu kina kallo!bari kiji wlh daga yau duk nasaki aiki naga sa6anin haka ubanki na lafira ma sae yafi ki jin dad'i!da sauri Rnyt ta d'ago idanuwanta da sukayi jajir suka ciko da qwallah tana kallon shi.




Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/13/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮


















🔮🔮🔮
_*page*_ *```27```*
Tsawa mohd ya daka mata mai firgitarwa tare da fad'in"get out!da sauri Rynt ta tafi har tana had'awa da gudu taje d'aki ta fad'a ruf da ciki kan bed tare da fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi.
_Ta yaya zan barshi! bayan shine silar rabani da farin cikina kuma shine silar zuwana birni har na had'u da qaddararren aurenda nake ganin wlqnci haka, lallai idan mohd ya kasance shine wanda ya kashe min mahaifi a cikin su ukun nn fansar da zan d'auka akanshi mai munin gske ce._
_Allah sarki yaya anwar nsn da kana raye haka ta faru dani da ka bimin haqqina ba tare da na aiwatar da abinda bai dace dani ba._
Tana magana ne a cikin zuciyarta yayinda take ci gaba da kuka mai cin rai.


Tana cikin hakane mami ta shigo d'akin, Rynt tayi saurin share hawayenta wasu suka sake zubowa dai dai mami ta hau gadon d'auke da ledodi a hannunta ta kalli Rynt tace"anti wa ya dake ki kike yin kuka?share hawayen tayi tace"ba wanda ya dake ni"amma kuma kikeyin kuka ko wani ne ba lfy don naga yau da mukaje asibiti nida yaya Nasir duba wani yaya munir abokin yaya man ummansa sae kuka take tayi sbd ko magana baya yi ance ma sae an fita waje dashi ko zai sami lafiya,wasu hawaye ne suka sake zubowa Rynt tace"yaya munir yayan su safiyya? Eh anti shi ashe kin sanshi,kuka ta shiga yi mara sauti ,mami tace"anti umma fa tace min ba kuka ake yiwa mara lafiya ba addu'a, kinji anti ki daina kuka ki masa addu'a, had'e kai da guiwa Rynt tayi tana ci gaba da kuka ,mami ta dafa ta tana fad'in"anti addu'a fa zaki masa ba kuka ba,nima da nake er qararrama ban masa kuka ba sae cewa nayi Allah ya bashi lfy,naji mami zan masa addu'a nima, ta fad'i hkne yayinda ta d'ago tana share hawayenta, mami ta jawo ledodin da ta shigo dasu guda biyu tace"Anti yaya nasir ne ya saya mana chocolate nida ke ga ledar ki kar6i,Rynt ta kar6i d'ayar leda ta d'aura kan bedside drawer,mami kuwa sae kallon idanun Rynt take da sukayi jajir tace"Anti hln yaji ya shiga miki ido da na samu kina kuka"girgiza kanta kawai tayi,snn tace"tashi muyi sllr zhr sae mu yiwa yaya munir addu'a ko?to anti daga nn ma mu roqi Allah yasa mu anjannah muci kayan dad'i ko?Rynt tayi d'an murmushi snn taja hannun mami suka nufi bathroom tare sbd haka suke kullum in zasuyi arwala tare suke shiga dmn arwala Rynt ke koyawa mami amma wani lokacin sae ta fara shiga in ta kama ruwa snn ta kira mami ta shigo.


Bayan sun gama sallah mami ta d'auko ledar chocolate d'inta tace"Anti zanje na kaiwa anti amarya chocolate taci"
Rynt tace"to sae kin dawo"
ba jimawa sae gata ta dawo tana cin chocolate tace"Anti qofar anti Amarya a rufe take inaga ta fita,na bari gobe na sake kaimata ko? "eh"shine kad'ai abinda Rynt tace don sae tunanin rashin lfyr munir take.




Washe gari da safe ko break fast basuyi ba mami ta jawo ledar chocolate ta fita wae zata kaiwa anti amarya ta d'iba.
Fitar ta keda wuya ta jiyo kukan mami ta fito da sauri har tana had'awa da gudu tana isowa main falo ta had'u da mohd shima ya fito sbd jin kukan mami da yayi ,mami taje da gudu jikin Rynt inda cikin kuka sosai take nuna malika ,mohd yace da malika me kika mata ne! shaye da toka tace"sanin kanka ne qanwar nn taka baqin srt tsiya ne da ita ,tazo ta sameni ina bacci daga kawo min ledar chocolate tayi wae na d'iba nace mata bana so bai isheta ba sae da ta wani cika ni da srt shine ni kuma na mareta,
jiki sanyaye ya kalli mami wacce bakinta ke fitar da jini ya jawo hannunta yasa tissue ya goge mata jinin yace"ki daina takura anti amarya idan tana bacci kinji, cikin muryar kuka tace"Allah yaya qarya take ba bacci take ba "malika ta dallah mata harara tace"dan ubanki ni ke qarya "a fusace ya d'ago yace"malika mind ur tongue qanwata ce fa kike zagin ubanta"to kai baka ji me tace min bane!kuma indai zagin ubana ne ai akanka na koya ,tsaki yayi ya kalli Rynt wacce yake ganin kmr duk laifin ta ne yace"da Allah malama jata ku tafi!
Rynt ta kalle shi snn ta d'auki mami tana share mata hawaye tace"yi hqr Allah zai isar miki"
Malika tace"jar uba! ke ni kike gaya ma magana!
ta tafi fuuu!zata kaiwa Rynt duka ,mohd ya jawota yace"barta kawai zanyi maganin ta ne,nn ya tafi da ita sae masifa take tana sirfàwa Rynt zagi har suka shige 6angaren mohd.
ta6e baki Rynt tayi snn ta wuce d'auke da mami.


Da dare mohd ya shigo d'akin Rynt ya sami Rynt da mami suna pillow fight sae dariya suke suna dukan pillown juna har Rynt tayi nasarar da pillown mami ya qwace ya fad'i qasa nn Rynt ta tashi cikin dariya tana mata gwalo tana fad'in "ko yanzu na cinye ki"cikin shagw6a mami ta turo baki,sae kuma ta washe baki ta tashi da sauri ta bud'e wardrobe ta d'auko qatuwar teddyn ta da tasan Rynt na mugun jin tsoro tayo kan Rynh aguje zata liqa mata,Rynt da ko ganin ta bata son yi ta rufe ido ta kuma kwasa da gudu zata bar d'akin,sae jin tayi ta fad'a jikin mutum nn ta fasa wani irin ihu ta zube gabad'aya a jikin man.



Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 1/16/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮




















🔮🔮🔮
_*page*_ *```28&29```*
Tsaki mohd yaja tare da ture ta daga jikin shi, kan ta kai qasa yayi saurin tarbota dan sae a lokacin ya fhmci suma tayi,ya kwantar da ita nan qasan tiles ,mami kuwa ta jefar da teddy tazo da gudu gun Rynt ta saki ido tana kallon Rynt dake kwance,
mohd yace"je 6oye teddy ki d'ebo min ruwa"
Mami taje ta maida teddy snn ta kawo masa ruwa ya kar6i ruwan ya shiga yayyafa ma Rynt a fuska,firgigit ta tashi tana ihu tana fad'in"mami ki daina liqa min wnn abun bana so dan Allah"ta qarashe mgnr kmr qaramar yarinyar da zatayi kuka,wacce sae a lokacin ta kula da mohd da ko lokacinda taci karo dashi ta d'auka ko teddy ce,shiyasa ta qara firgicewa har ta kaita ga suma .
Mami tazo gab da ita tana kallon Rynt wacce tayi zaune ta had'e kai da guiwa yayinda jikinta ke ta rawar tsoro ta dafa ta snn tace"anti kiyi haquri kinji bazan sake ba"kafin Rynt tace komai mohd yace da mami,"d'auko min teddyn naje dashi d'akina idan kin buqata sae kije d'akina kiyi wasa a can ko? Mami ta gyad'a kanta tare da tashi ta d'auko mai teddyn ta bashi ya kar6a tare da duqawa zai d'auki agogon sa da ya fad'i kusa da Rynt,dai dai Rynt ta d'ago fuskarta da idanunta ke cike tap da qwallah,ganin teddy a hannun shi yasa tayi saurin matsawa tare da tura masa agogon sa da ta fhmci zai d'auka, sae da ya kalleta snn ya d'auki agogon ya fita.
Mami tazo jiki sanyaye gun Rynt tace"Anti kin haqura ko?Rynt ta gyad'a mata kai tare da share hawayenda suka zubo mata,snn tayi d'an murmushi tace"ba komai ya wuce"
Daga haka ta tashi sukayi shirin bacci suka kwanta.


Mohd kuwa 6angarensa ya nufa yana shiga ya jefar da teddy kan sofa snn yaje ya kwanta kan bed tare da ciro wyrsa a aljihu ya fara latse latse.
Malika ce ta shigo d'akin cikin rgrta ta bacci dani da babu taje kusa dashi ta kwanta tana kallon abinda yake yi a waya, ta kalli fuskar shi snn tace"my man ashe kana game"yace"in tamin dad'i ba"ta mirgino kan jikin sa tare da kai hannu tana shafa sajen fuskar shi tace"my man nifa ban gane ba har mun shigo cikin sati na biyu da aure amma banji kana zancen zamuje honeymoon ba"
yace "malika nida ke son komawa bakin aiki ina kuma zancen wani honeymoon"
ta 6ata fuska tana kallon shi tace"ba wani nn gsky ni sae munje honeymoon tunda ba fina akayi ba"to shikenan zamu je d'in"
kiss ta bashi tare da fad'in "tank u"yayi murmushi yaci gaba da aikin sa kawai,nn malika ta shiga qoqarin hana mishi game d'in don sae wasu abubuwa take mishi a jiki har ta kai ga ta qwace wyr tana qoqarin had'e bakin su, ya kauda bakinsa gefe snn ya koma kallonta sbd buttons d'in rgr sa da ta shiga 6allewa ya riqo hannunta yace"malika wae ke ba kya gajiya ne,naga yaushe yaushe ne muka rabu"
to my man kai d'in na daban ne kasani shiyasa bana gajiyawa da kai"ta qarashe mgnr tare da kashe mai ido d'aya ,yace"to muyi bacci har gobe don yanzu kam ngji"ta wani 6ata fuska tace"gsky nifa ina buqata"
ya salam shine abinda ya fad'a a ransa har ga Allah baya son yawan laluboshi da take wace irin mace ce da tun auransu bata ta6a bashi rana d'aya ya huta ba har yau,nn yace"ok ina zuwa"ya tashi ya fita sae gashi ya dawo d'auke da fresh milk da cups ya kalleta d'auke da murmushi yace"bari musha tukun ko" bai jira amsarta ba ya tsiyaya mata fresh milk ya bata,
har ta shanye cup d'in tas shi bai ko fara shan wacce ya zuba ma kanshi ba,ya kar6i nata cup yace"na qara miki ne? Ta girgiza kanta tare da matsowa kusa dashi ta kwantar da kanta a qirjin sa, daga nn tayi bacci don dama maganin bacci ya zuba mata don kawai ya huta da jarabarta.


Bayan kwana uku da faruwar hakane zuwa honeymoon d'insu ya tashi dan har ma ga gobe zasu tafi shiyasa tun safe yakai malika gidan iyayenta don ta musu ban kwana, Rynt kam bata san abinda ake ciki ba kawai dai kullum da safe mohd na shigowa 6angarenta yaja mami suyi breakfast ita kuma kuku ake aikowa ya kawo mata nata,kuma in banda gaisuwa ba abinda ke had'a ta da mohd.

Zaune suke ita da mami a d'aki kan bed tana koyadda mami karatun qur'ani, ya shigo ya same su ,
Rynt na had'a ido dashi ta kauda kai amma shi still kallonta yake sae ma cewa yayi ki taso keda mami zamu fita, daga haka ya juyawar sa ya fita mami ta bishi da gudu tana jin dad'i.


Koda Rynt ta fito harabar gidan ta samu har sun shiga mota ita kad'ai suke jira,taje ta shiga motar itama.
Basu zarce koina ba sae family house,mami ta tafi da gudu zuwa 6angaren su,mohd kuwa ya nufi nasu 6angare shida Rynt ,
suna shiga falo suka sami Abba zaune ta durqusa ta gaidashi cike da ladabi ,ya amsa mata cikin sakin fuska.
Byn sun zauna da ita har mohd d'in snn Abba yace" nine nace yazo min dake kan wani rashin adalci da naji yana shirin yi da na masa magana se yace kece baki buqaci hkn ba,Rynt ta kalli Abba don ita bata gane inda zancen nasa ya dosa ba, Abba yace"batun zuwan su honeymoon ne shida malika shin kinsan da batun zuwan?
Rynt da batasan meye honeymoon ba illa kawai abinda ta fhmta wani guri zasu, zuwansu da rashin zuwansu kuwa duk d'aya ne a gurinta se tace"eh"
to meyasa baza ki bisu bane ko kuma shi ya hana miki? Aa Abba kawai dai ina son zan koma islamiyya ne, Abba ya kalli mohd yace"to kaji idan ita waccan d'in honeymoon ta buqaci zuwa kaji wnn islamiyya take buqatar komawa don haka sae kayi adalci a tsakanin su"yace"inshaAllah Abba, nn mohd ya tashi ya fita Rynt kuwa ta tashi zata haura sama dmn gaida hjyr su mohd Abba yace"Ai bata nn ta fita,
tafi kawai abinki ku koma gida, tace"to snn ta fita"


Koda ta fito mohd na jingine jikin mota yana jiran fitowar ta,bata nufi gunshi ba sae 6angaren su saliha ta nufa yace"ke ina kuma zuwa?tace " Zanje gaida mama ne daga haka bata jira amsar shi ba ta shige abinta.
Bata wani jima ba ta fito ita kad'ai ba tare da mami ba don dama tun cikin mota da suna kan hnyr zowa tace in sunxo sae dare zata koma.



Tafe suke kan hanya ba mai ce ma wani can Rynt tace"gidan inna fa"kallon ta kawai yayi ba tare da yace komai ba yaci gaba da tuqin sa har suka isa gida.




Da dare ta fito daga wanka mohd ya shigo d'akin riqe da hannun mami ya same ta sanye da qaton hijab d'inta as usual ,ta d'auko Vaseline zata je kan bed ta shafa,ya tsaya bakin qofa mami kuwa taje da gudu gun Rynt snn ya juya ya bar d'akin yana mai jiyo yanda mami ta fara cika Rynt da srt.






Washe gari tunda ya dawo daga masallaci sllr asuba ya tafi d'akin ya samu duk bacci suke da ita har mami kasancewar fashin sll Rynt keyi shiyasa bata tashi sllr asuba ba.
Rynt bata da nauyin bacci ko kad'an shiyasa taji lokacin da mohd ya shigo,yana jin yanda sautin addu'ar tashi daga bacci ke fita a hnkli daga bknta snn ta tashi zaune had'e da blanket d'in jikinta wacce still tana sanye da hijabinta.
Ta amsa masa sallama tare da had'e kanta da guiwa tana mishi ina kwana,ya amsa ba yabo ba fallasa sae kuma ya fita bai ce mata komai ba hkn yasa ta komawarta ta kwanta.


Koda ya koma d'akin shi ,malika na kwance bata tashi ba sae sharar bacci take bayan ba irin tashin da bai mata ba kafin ya tafi masallaci, ya kalli yanda take kwance bata da maraba da tsiraici sbd gabad'aya abin rufan ta kad'an ya saura ya sauka kan jikinta,guntun tsaki yayi snn ya fara tashin ta da qyar ya samu ta motsa sbd baqin bacci ne da ita ,a maimakon ta tashi sae ma gyra kwanciya tayi,cike da takaici yace"wlh duk kika koma wani bacci za'a fasa tfyr nn ne!firgigit ta tashi tana miqa had'e da hamma tace"wayyo my man bacci bai ishe ni ba fa"komai kasa ce mata yayi don duk ta cika shi da takaici ganin ba komai a jikinta amma ko kunya babu sae wani miqa take a gabanshi, haka ta tashi ta nufi bathroom ba tare da ta yafa komai a jikinta ba.

Guraren qarfe tara mohd ya koma d'akin Rynt cikin shirin sa tsaf sae qamshi yake zubawa ,ya same ta zaune da breakfast a gabanta yace"mami fa ?tace"tana bayi"
yace "ok mu zamu tafi" tayi saurin kallon shi tace"to mufa zamu koma gidan inna ne, snn zancen komawata islamiyya fa ?yace"zancen islamiyyar ki babu"kmr zatayi kuka tace"amma ba haka mukayi da kai ba gurin Abba,,wani mugun kallo ya watsa mata yasa kai zai fita tayi saurin tashi ta bishi hkn yasa ya dakata tace"bafa zan iya kwana daga ni sae mami a gidan nn ba,yace "wnn kuma ya rage naki"
Ya fita hk ta koma binshi ya daka mata tsawa yace"kikayi gigin na sake taka qafa ki tako taki ko wlh sae na mare ki"kuka ta fashe mai dashi tace"nidai kayi haquri dan Allah mu tafi gidan inna kuma na koma islamiyya wlh na sa raina a islamiyyan nn"
A sae ki cire tunda ba gidnku

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login