Showing 81001 words to 84000 words out of 155717 words

Chapter 28 - FURUCINA NE HAUSA NOVELS BY AISHA GALADIMA.txt

29 Oct 2025

662

kullewa


Mommy tayi shiru awani tafkeken parlou da dake ciki ta gasa gane wane garine amma de nasan ba Kano bane tunda anyi tafiya me nisan gaske da ita idon ta arufe juyowa tayi tana shafa kan Zainab da take bacci sai Khafulan daya dameta da jikinsa yana masa ciwo tanemo basa Ball
Jin an murd'a handle yasa da sauri Mommy ta juyo mek'ewa tayi atsaye tace
" Nasir dama Kai kasa aka kawomu nan".
Murmushi yayi Yana k'arasowa yace" mommy Eh wllh ya zauna yana ajiye file din da yake hannun sa a gefin sa yafito da bindiga acikin al'jihun wandon shima ya ajiye yace "mommy ayau nake son komai ya zo k'arshe dan nagaji da wannan b'oye b'oyen zaki saka hannu a wadan nan takaddun da sunan kin barmin dukiyar ki gaba daya sai komai ya zo k'arshe kamar yanda na karboki haka zan karbo y'arki ma nide dukiyar da ubana ya Tara wata ba zata zauna tana ciba kum..........
Bai k'arasa ba mommy ta tashi tana nunashi bakin ta Yana rawa tace'' Nasir wllh k'arya".
shima mek'ewa tsaye yayi yace mommy idan ni zanyi k'arya ai wannan bazayyi ba ya k'arashe maganan yana dauko bindigan tare da seta mata a k'ey".



*To masoya muje zuwa wai waye sta din FURRUCNA NE nikam meje zuwa ranan Monday insha Allah da misalin 9 pm*


*masu yawantambaya na sunayin da suke cikin littafin *FURUCI NA NE*
*ai nake ga duk ka sunayi ne na hakikka sai kawai dan alkunya da akayiwa* *Halima nasrin wata itaciya ce *me k'amshi da fan sha'awa a* *gidan aljannan*
*NASRIN MINALLASHIH*

*Haruna Aarif ana nufin kaman babban mutum ko jaroran*
*Khaldum basarake*
*Aiban kalman godiya*
*Khafulan jajircece*
*Fayyat mai alfarma shima de kalman sarautan*

Bj
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )










*NA*







*BATUL ADAM JATTKO*



*18*


"wllh k'arya shima bindigan da bullet din su keyi k'arya suke su fasa kan mommyn Nasir tace'' tana ture bindigan a k'eyar ta dariya yayi yana jefawa Khafulan bindigan wasan yace'' wai mommy kina nufin ban iya Acting bane baki tsorata ba".?
murmushi tayi tace''
ai ba aikin ka bane shiyasa ko kyau bai yima ba".
Khafulan yace'' Papa nifa Ball nake so jikina ciwo yake min so nake nayi Execise.'
dafa kansa Nasir yayi yace''ooo my God son rigima dare ne kaje sama ka kwanta zamuyi magana da mommy good night ".
yaron zai sake maganan Nasir ya d'aga kai yamasa kallo na gaske Wanda idan Zainab ko su khadum yayi wa har fisari suke amma da yake Khafulan shima Theron kan sane jifa yayi da bindigan hannu sa yana turo baki da gun guni yayi gaba mommy dariya tayi tace'' oho de ai kwara da yazo inda ni da karena ne ai baza kaje ba".
Bai juyo ba amma yanda yake yarfa hannun da gani masifa yake
Nasir ya sauk'e a jiyan zuciya yace'' Mommy yaro nan bashida kunya ko kadan fa".
Mommy tace'' duk waya batashi ai idan ana original copy to Khafulan naka yayi ba ma photon copy ba."

zama yayi Yana dauko Files din da yashigo dashi ya mek'a mata yace'' zaki sa ka hannu anan mommy mommy k'arba tayi takaddun ne na company daya bayan daya tasa hannun shedan ta mallaka masa batare data tambaya meye dalilin sa nayin hakan ba ita de tasan bazai cuce ta ba
jiki a sanyaye yake kallon ta shi yarasa wane irin so da kauna mommy take masa ai ko dan da ka haifa yazo da wannan batun babba za ka iya tsayawa kace meye dalili musamman idan akayi duba da wasan da yamata na yanzu da kuma abin da Dr Hafsa ta kaya mata bai san da afili ya furta" mommy idan ina dake a duniya narasa komai ma zanyi godiya".
d'ago kanta tayi tana cigaba da kallon sa tace'' ina ai bazaka rasani ba banayi maka alk'awarin sai naga jikojin ka ba dan Allah Muhammad ya isa haka kayi aure kai baka ga duniya yana k'erewa bane ga Abbaty nan kanin bayan ku zaiyi aure badan wannan abinda ya faru ba da wata kila matar sa tana da k'aramin ciki amma kai shiru yanzu da mutuwan Agrif da Aiban kaine shikenan watara za amanta ka gaba daya yanzu kaga ko su khadum da Fayyat ba za a manta suba tunda ga Khafulan nan duk Wanda ya gan shi zaice ai su ukku aka Haifa jikoji da tattaba kunne ma sai sunce ai kakan musu ukku aka Haifa amma kai kam b'ata zakayi bat".
a take yanayin sa ya canza cikin b'acin rai yace" towai mommy banji zan iya son yarinyar mutane ba zanyi aure ne bayan nasan bazan iya mata adalci ba ai Annabi yace aure sai kaji zakayi adalci kayi hudu ma amma idan kaji ko dayan ma baza ka iyayewa adalci ba ka hakuri dama sunna ne ba farirla bane".
"haba Nasir buri nane fa kayi kodan ni".
tsaki yaja yakoma Nasuru sa sak yace'' saboda ke zaki zauna da ita ina gaya miki gaskiya kina sake wahalar da kanki."

Cikin b'acin rain itama
tace
"to Nasir ai naga kana da Wanda zaka iya zama da ita mutane sunfara surutun inda ni na haife ka bazan bari ka kai kusan 36yrs ba aure ba kana shiga 40 fa ka fara zama dattijo kuma naga kana da Wanda zaka iya zama da ita Ina Zuhura yar maiduguri nan tana da kirki zata dace dakai daganin hakurin ta zata iya zama da baud'adde irin ka....
katseta yayi dacewa "mommy bakina da naki na cemiki Ina son ta zan iya zaman aure da ita nifa kawai na ganta da irin zanen kine fa kuma yar maiduguri shine nake dan mutumci da ita shine so".?

"To shikenan my son kar ran ka yab'aci ina maka addua wata rana zakayi".
d'aga kafada yayi yana mek'ewa tsaye yace'' shi ke nan
mommy ki kula da kanki da yaran".

Mommy tace'' kai Ina zaka"?.
"Kano".
Yabata amsa a tak'aice
cikin mamaki tace'' nan din ina ne".
cikin wasa yace'' gidan kaso ne".
girgiza kai tayi tace'' my Son".
har yaje tsakiyar parlourn mommy ta mek'e ta kamo hannun sa tabaya tace'' dan Allah Nasir kafitar dani a duhu kagano wani abu ne waye yasawa Hajja guba ina Barira waye yayi belling din ta kana ganin idan aka kama Barira ai asiri zai tonu".
"Mommi komai yazo k'arshe fa kiyi hakuri ko kin koma gidan kar kicewa Barira komai nasan yanda zanyi bana son kisake cewa komai".
"shikenan Nasir nabar komai a hannun ka har cese din k'anwar dan Allah Nasir ka temaki rayuwar k'anwa.......
dakata Mommy wai meye naki na damuwa da wacce y'ar ne ni kadai ma na isheki rayuwa balle ga Zainab ga Khafulan daga yanzu ki lissafata cikin gawar waki dan cikin da yake jikin tane ya hana bamu daukaka k'ara ba dan al amarin yafara bani mamaki har wasu makasan k'awayen ta
ta fitar acikin gidan prison din da take.....
ajiyar zuciya mommy ta sauk'e ta katse shi da cewa shikenan Nasir yanzu yaushe zamu koma gida dan kwara ina daga can yafi".
"akwai gyare gyare da akeyi a part din ki ne saboda k'ara matakan tsaro zuwa tomorrow ma Ina ga saudia zaki wuce idan kin dawo sai ki sauk'a a can nan inda kike Kaduna ne akwai komai a gidan Sai anjima adamu zai kawo miki girls house akwai masu gadi sosai a gidan".
har juya zai fita kuma yajuyo yace'' amm yawwa Mommy zakiga na kulle general account din ki idan kina buk'atan man yan kudi ki tambaye ni".
gyad'a masa kai kawai nayi takoma tana zama gaba daya tunanin ta ajagule yake meyasa Nasir ya tsani Nasrim haka wane zuciya yace duk lefin ki ne tun yana k'arami zuciyar sa ta ginu da kiyayar ta amma baki kwabe saba gashi yanzu anzo inda shi kad'ai ne zai iya mata maganin abin amma ba zayyi ba saboda yana daukan ta amasayin mak'iya yanzu yazanyi Ina Dr Hafsa tabani shawara ko tana zuwa duba Nasrim nide tun ranan farko bata sake zuwa ba
da sauri ta mek'e har an bude masa mota zai shiga back seat
yaga fitowar Mommy tsayawa yayi yana sake hade fuska a tunanin sa maganan Nasrim zata masa
cikin sauri ta k'araso tace'' waya ta fa ?."
a tak'aice yace'' suna gida".

"to Nasir haka zanyi ta zama inason yin magana da Dr Hafsa".
bai sake ko juyowa ba ya shige mota
Mommy dafa kai tayi afili tace'' Allah ya shiryamin kai ya kareka daga dukkan Sharri yabaka sa'a da Nasaran rayuwa".
Komawa tayi ciki

*******************
*Three brother*

Nasir numfashi yasak'e idon sa akan Hajja yace "ammm Hajja Mommy ta mallaka min komai nata hatta company dinta na shikama nikuma na mallakawa Zainab yar gidan Agrif company sarrrafa Madara nawa na Legos sai yaran Aiban mata guda 3
tun gafin ya karasa gaban Izza yayi wani irin bugawa !!!!!

yacigaba yaran Aiban Muwadda da umdatu da Musanat na mallaka musu k'aramin company k'arfe da yake Chaina babban company karfe kuma Khafulan
San nan dama Khafulan da Khaldum da Fayyat suna da kaso 1 bisa 3 acikin nawa hakan yabawa Khafulan daman mallakan rijiyar Mai fetur na Istanbul ma ana na hade masa waje daya kenan nashi da na yan uwan sa da yagada ina fatan kowa yagane".
ya k'arashe maganan yana mek'awa Abu takardun kyautan da yayi kowa yace Kai Masha Allah ka kyauta Allah yakara bude
Hajja tace'' amma Nasuru banji na Abdulsamad dan wajen Kamal ba".
Nasir juyowa yayi yana kallon Mai sunan Abban sa dayake zaune a kusa da Mama dan shara 7 yajuyo yasake kallon Hajja yace ai shi yana da uba ni kuma marayu na yiwa".
yana gama fadan haka yamek'a yafita Hajja sai data tabbatar yafice tace'' lalle wannan kyauta na renin hankali ne yoo banda renin hankalin ya zauna Yana mana kyauta na iko wai Fanna ta mallaka masa komai cikin dukiyar ta kuma ya dauka yabawa Khafulan jikanta kaso mafiyawa yo anyi ba ayi ba abude a gindin su ya k'are yo banda ma mutuwa har a dukiya Abdulsamad mutum zai zauna yana min iko Abdulsamad wanda naga dama yake wa kyauta
Kuma alokacin sa ba nuna ban banci amma shi yaraba bai bawa dan Babana Kamal ba yo banda ma bayahuden banza da bai san darajan mai sunan uba ba ai shi ya kamata ma yafara bawa kyautan yaci darajan sunan uban sa ma mana zonan Abdul ni Ina da gidan gona na baka kaji".
ta k'arashe maganan tana jawo yaron jikin ta
a wani irin fusace Kamal ya fita a fili yafur ta yau za ayi fallasa acikin gidan nan

Nasir yana shirin shiga bathroom har yakama handle yajuyo jin an banko Kamal ya k'araso inda yake yace'' Nasir me yasa ka renawa mutane hankali ne kana Abu kamar kai ka haifi gidan gaba daya to wllh kayi hankali a tafin hannu na kake ina ka kai Mommy nasan duk inda Mommy take tursasa ta kayi ta samaka hannun a dukiyar ta".
ahankali Nasara ya saki handle din ya tako gaban kamal dafa kafadan sa yayi cikin jan murya da isa da k'ajinin sa yace'' kamar ne ma ai ni ne babban wa acikin gidan nan shi kuma babban wa ubane sannan ai uwar da ta haifi iyayen gidan ma a gaban ta nayi komai banji tace wani abu ba sai kai Mommy kuma da dukiyar kuma iko nane sai yanda ni nayi".
Kamal cikin bacin rai
yace'' ba ikon ka bace ikon mijin tane kuma shi yake da ikon duk wani shawaran ba kai ba".
Nasir Karan hancinsa ya shafa yace "to yanzu yakake son ayi maidawa mommyn zanyi ko baka zanyi ka maida mata mijin ta kuma da kake magana akai ya saketa har tagama idda baka da labari ne".
"naji daddy yasake ta amma ai suna ta y'ar atsakanin su Wanda dukiyar mommyn hakkin Nasrim ne ita kuma Nasrim daddy yana da gadon ta nima dan uwan ta Ina da gadon ta".
Murmushi Nasir yayi yace'' anzusa zuwa wajen Kamaluddeen Baban Hajja Kamal da wayo ba hankali inji Baba yakubu ko ba kirarin ka kenan ba *Kamal da wayo ba hankalin*
To inba rashin hankalin ba taya dukiyar Nasrim zai zama naka bayan tana da yara".
murmushi shima Kamal yayi yace'' tana da y'a daya de Zainab
amma Khafulan ai shege ne bashida gado ba dan sunna bane...........

!!!!!!wani irin bugawa gaban Nasir yayi faduwar gaban da tunda yake a rayuwa bai taba jiba amma cikin jarumta
yace'' Khafulan ne shegen ya akayi yazama shegen!??".

wani irin Dariya Kamal ya kece dashi yajuya zai fice yana cigaba da dariya sai daya bude k'ofan yafitar da k'afarsa daya waje yajuyo

yace'' muje suwa Nasir k'aryar ta kusa k'arewa
babban shukan da kukayi Kai da Haruna kunyi a idon mak'orwa sai nayi abinda Mommy da kanta zata ce ka maida mata dukiyar ta sai nayi abinda Mommy zata ce ba ita bakai zai ta daure ka da hannun ta saboda kai din ba mosoyin gudan jinin ta bane Kai kasha cewa zaka cusa rayuwar su cikin matsala ita da Haruna kasha cewa k'addaran Nasrim ba mekyau bane Ina da kyawawan hujjojin da idan naga dama wllh a yau baza ka k'ara kwana a duniya ba duk kudin ka da ikon ka amma na bari saboda wasu dalilai ko ba FURUCIN KA BANE a kullum sai ka jefa rayuwar yar uwata cikin matsala to tabbas gidan nan akwai RIKICI d'ana kuma da kaware ba kayiwa kyauta ba Alhamdulillah nima na tara Wanda na tara ma ya isheni nida shi."
ya k'arashe maganan yana ficewa
Inna'lillahi dama Kamal yasan da wannan maganan waye ya gaya masa daga ni sai Agrif ne fa muka sani no no Agrif yanda yake tausayin rayuwar yaran nan yake hana nima intona asiri bazai tona ba to ya akayi Kamal yasani wannan rana inda Agrif yana raye sai nafi kowa farin ciki kodan Khafulan yazama d'ana a idon kowa amma yanzu zafi kowa bak'in ciki idan ya tuna girman alk'awarin da yayiwa Agrif
da sauri ya bi bayan Kamal

Kamal yana sauk"a step Nasir ya cin mashi ya janyo shi har cikin d'akin yarufo
ya sauk'e numfashin yace'' meye shidan ka na sheganta Khafulan".
dariya Kamal yayi yace" ba wani sheda hasashe ne fa musamman idan mutum ya kafawa Khafulan Ido to zai sheda uban sa yana raye ba maraya bane kai ni Zeenat din ma ban yarda y'ar halak bace Aiban ne kawai dan Agrif kuma ya rasu amma sauran sai ahankali".
ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e jin Kamal bai San komai ba zargine kawai
ya d'aure fuska Sosai yace'' idan abinda na bawa yaran Haruna yasa ka zargi wani Abu to zunubi kake kwasarwa kan ka dan sanin kan ka ne Aiban da Haruna sunfi karfin komai a wajena Especially Haruna yayi aiki tukuru a three brother zuciya daya kuma ba abinda ya tsira dashi dan haka dole yaran sa su mori wahala da uban su yayi idan kasa ke ai bata yaran Agrif abin bazayyi maka kyau ba
a kan k'anrwa ka kuma kayi komai ma Shari'a ba fashi wawa kawai".

ya sakeshi Yana shegewa batdroom dariya Kamal yayi yace'' zaka ga aikin wawanci idan na kafa k'iyayyar ka azuciyar wanda kake takama uwar kace

*Prison*

cikin mamaki Nasrim take kallon masifaffiyar matar mai kula dasu wanda lokaci daya ta canja mata bawani abu na more rayuwa Wanda bata bawa Nasrim tasa an kai ta special d'aki ita daya mekyau komai na more rayuwa akwai daga kan firiji tv lafiyeyyen gado amma da alama musamman dan ita aka gina d'akin
san nan yanzu tazo mata dawani batu
tace'' ma'am serious dan Allah waye yake gaya miki sirrin gidan mu taya ki kasan yaune birthday din Agrif nasan de dama kinsa mutuwar sa wata hudu ne cif kuma waye ya dauk'o miki waya ta?".
Murmushi bayerabiyar matar tayi tace'' Madam Halima ai sirrin gidan ku bawani boyayye bane kawai inason na baki wayan ki zaki hau duk wani kafafen social Media zaki daura pic din Haruna ki masa happy birthday kinga mutane zasu tuna dashi su masa addua kuma amma daurawa kawai zakiyi cikin 10 minutes ki bani wayan naje na boye".
karban wayan tayi tabbas natane wayan amma a Ina Timona n
ta samu wayan da sauri tashiga cikin wayan pic din Haruna ta fara cin karo dashi sosai take kuka kasa cigaba da duba wayan tayi
Maam tace'' ok ni zan daura miki wak'ar da pic din nasa kawo".
tayi maganan tana karban wayan ahannun Nasrim Nasrim zama tayi tana cigaba da kuka
tace''dan Allah ma'am kifita da wayan nan ni bazan iya cigaba da rayuwa irin wannan ba kuma dan Allah basai kin daura hoton mijina a media ba hakan zai janyo mutane suyi min wani fassaran na daban kuma a gidan yari nake fa".
Murmushi matar tayi tana dashi da wayan tace'' duk abinda zasu fada mutanen duniya ai ni shi na bid'a akan aikina nake Nasrim nasan me make inason hankalin mutane yasake dawowa kanki yanzu an fara manta abinda ki kayi kinga hakan zai janyo mutane suyi cece kuce akai".
ta k'arashe maganan tana ficewa

*Three brother*

Humairah ce ta fara gani dama ita yar media ce na gani gasheni
Wani uban asher ta maka tace Nasrim kina gidan prison kina daura wak'a mutuwar dan uwana ko shekara banyi ba
waka ma har biyu na farko cikin sanyin sauci na kayaran murya mawak'iya take rera wakan me tsuma jiki

_Allahu sarki ka kafurtawa mijina wayyo Allah na nayi kukan rashin ka abokin rayuwa ta wayo Allah na wai ni nakashe miji na ya zanyi na kashe mijina ni Sadiya anyi min k'azafi arayuwa ta bazan yafe_

sai daya wanda hotunan tane da kayan prison aka tana kuka wan ita mata masan sanda akayi ba
_idan na tuna da mosoyi sai inji kwallah nata kwarara idan na nuna da mosoyi sai inji tamkar infasa k'ara nayi kewa nayi k'ewar Mai mini fira_

jiki asanyaye Humairah ta tafi part din Ummu samun Ummu tayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login