Showing 39001 words to 42000 words out of 155717 words
Chapter 14 - FURUCINA NE HAUSA NOVELS BY AISHA GALADIMA.txt
din Mama kawai direct waje Bala sarkin gida ya nufa tun kafin ya k'arasa suka mek'a cikin suna masa jinjina tare da cewa yallabai Agrif barka da fitowa
"Yawwa dan Allah Bala ina son fita aduba min motar da zan iya fita".
sarkin gida yace "angama yallabai dama yasan ra ayin kowa a dan haka bai sha wahalan samo key din motar ba ya bashi
da daddare ana tsaka da cin abinci Agrif ya shigo duk an hallara a dining cikin sun kuyar da kai ya k'arasa yazube gwaiwoyin sa biyu a k'asa yace "daddy Ina wuni mun same ku lafiya".
cikin fara'a da kulawa daddy yace" mude lafiya Al'hamdulillah my Son but kai fa meyake damun ka duk karame ga sagen ka ba gyaran kirri duk ka canza kamar Haruna na da nasani da tsatta da gayu ba meyasa ka haka"?
murmushi ya d'anyi yace " daddy lafiya aiki ne kawai yadan sha gabana".
Daddy yace" sure".
gyad'a kan sa yayi yana juyawa wajen Abu wanda ko kallon inda yake bayyi ba cikin sannyi murya wanda ko mak'iyin sa zai tausaya masa yace" Abu barka da dare". hannu kawai Abu ya d'aga masa batare da yad'ago ya kalli inda yake ba
juyawa yayi inda mommy da Mama suke yace "mommy Mama bar kanku da dare".
amsawa amsawa sukayi cikin fara'a Mama tace'' ka kyauta Agrif idan ka kenan ko"?
murmushi yayi yana gyara kujeran da zai zauna tate da mek'ewa Kamal hannu Kamal yace"manya gata wasa ina shi hantan naka wanda saboda shi har zaka iya barin sabuwar amaryar ka har sawon 6 weekend".
yamusa furka Agrif yayi dan baya bame son hayaniya bane ya gyara zaman sa yana amsa gaisuwar da Humairah take masa ya amsa kansa asunkuye
ahankali yake min hannu ta da kallo da yake juya cup din kunu ba alamun ko kurba tayi ahankali yake d'ago kansa har ya sauk'e a fuskan ta abin mamaki ba alamun fushi sai ma wani k'ayatacciyar murmushi data sakar masa juya lumsassun idon sa yayi yana mata alama da i'min fada ba murmushi ba
giranta taya ta d'aga masa tare da daura dan yatsan ta daya akan lefin ta tana masa alaman kiss afak'aice
Agrif wani irin ajiyar zuciya ya sauk'e me sauti wando kowa awajen sai da yajuya ya kalleshi ita ko Nasrim da saurin ta dauki kofin ta kai bakin ta kamar ba ita ba sai de Hajja tana hankalce dasu tes message ne yashigo wayan Agrif har zai kai abinci bakin sa wani yasake shigowa ajiye cokalin yayi ya zaro wayan acikin aljihun sa Nasir ne ga abinda yasa
_aikin kane kasa ta taci abinci dan sabo da naga cin abincin yaro na na zauna kuma ba abinda taci_
sai dayan da yasa
_sab'awa hakan tamkar sab'awa umarnin Nasir ne kuma kasan me zai biyo bayan sab'awa umarnin Nasir_
Agrif d'aga kansa yayi yana k'arewa mutane wajen kallo ba Nasir aciki juyawa yayi ya ganshi harde akan kujera acikin parlour yana operation din wayan sa kamar ma bai San da mutane ba
kwafa Agrif yayi yi ya goge message din saboda dan sa ido Kamal
Hajja tabe baki tayi tace'' me zaka sa mutane agaba kana tsak'i kana kwafa idan matar kace ai aikin gama ya gama daga nan gar ku sake shiga kowane ban gare direct kuwuce bangaren ku dan kaida idon mutane kunsan ba iya mu bane agidan nan ma'aikatan gidan nan wani lokacin sa Ido ne dasu tun kafin su gane shigar ciki kafin hawa doki kuwuce ku k'araci rashin kunyar ku acan".
Mommy ce ta fara tashi tana hamma tace Hajja sai da safe bacci nake jin ta kalli Abu tace " Abu Allah yabamu al'kairi tayiwa Mama da Ummu ma dama daddy ya ba itace dashi ba dutyn Mama ne yaran ma suka mata mu kwan lafiya sai
Abu ma yana tashi a dining room bayyi zaman fira ba dan haka Ummu ma tabi bayan sa Daddy ma ya kalli Hajja yace"Hajja nima de zan dan fita zamu hadu da Alhaji Gambo".
tace'' adawo lafiya Allah ya tsare Abdulmajid".
Hajja tashi tayi tana kallon Agrif tace'' marar kunyar k'arya me yahana agaban iyayenka baka maimaita abin da kace d'adu ba ni kutashi kubani waje zan hau sama nayi shirin kwanciya kar nabar ku anan amin abin da bai dace ba eshe".
Agrif yace"to wai ni Hajja cemi ki nayi na k'oshi ne da zaki bi ki takuramin".
tana k'ananun maganganu ta wuce parlour tabe baki tayi da ta kalli Nasir tana cewa "ummm nide bani tsare gida da ciccin maganin mutum duk baya d'ad'ani sai naga mutum da mata ta fara tsirce-tsirce".
Kamal yace" lalle zaki jima ide Nasara".
ajiye laptop din sa yayi ya mek'e tsaye yace "Hajja ai kar kiji komai zan baki mamaki".
washe baki Hajja tayi tana neman wajen zama jin Nasir ya bata amsa ba k'aramin dad'i taji ba dan ita ba abinda take so irin fira da Nasir ko taga yana walwala shiko bai fiye mata magana ba ko zata wuni tanayi saide ma ya bale ta da masifa wani irin mugun so take Nasir Wanda duk b'acin rain da take ciki ta ganshi yawuce
Kamal ma zama yayi dan haka Humairah ta zauna akusa dashi Agrif kam jin zuciyar sa ba zata juri zama awajen ma yasa yace Hajja sai da safe ......
tsaye katafi da ita bana son munafirci ."
"dariya yayi yace" kajini da Hajja da cewa nayi zan bar miki ita ya zanyi na far miki rushina matar aure na halak dina".
ya k'arashe maganan yana kama hannu Nasrim data bishi ba musu wani irin kallo Nasir yabisu dashi tare dayin murmushi su yana gyad'a kai ahi k'adai yasan me yake ayyanawa acikin zuciyar sa amma afili sai kace yana cikin farin ciki
ita ma Hajja da kallo ta bisu ta mayar da kallon ta akan Nasir tace'' sun baka sha'awa ko? ban ga lefin su ba suna cin riban k'uruciyar su ne Agrif yana burgeni ya iya tsayan zuciyar macce kaga duk girman lefin da yayiwa yarinyar nan amma lokaci guda ya mantar da ita koma ina kula dasu ta ito yake aika bata sok'on ban hakuri har ya shawo kan ta Allah yasa kayi dace da macce kamar yanda Agrif yayi ya dace yasamu matar da take son sa son kowa......
cikin wani irin tsawa ya dakatar da Hajja da cewa " ke wai ni meke damun kine bakin ki anyi shine dan surutu kanki baya miki ciwo kisan irin magan ganun da zaki din ga fada agabana musamman zance wannan yarinya ko da wasa bana son k'ara jin sunan ta a bakin ki Agrif ya dade to kisani farkon dacen sa kika gani baki gana k'arshen ba".
sosai yake mata masifa kulus Hajja yayi kamar ba Hajja Lamin Haruna mai bushun iko ba
tas yamata ya ya d'auki laptop da wayan sa yafice
Kamal da Humairah tsimi tsimi suka fice kafin ta huce akan su
"Nasrim ban san da wane irin kalaman zan baki hakuri ba wannan shi ya hana ni neman ki ko a waya amma a yanzu gani a gaban ki duk hukuncin da kikaga ya dace kimin".
murtuke fuska tayi tayi kansa gadan gadan kamar tana filin dan be harda dunk'ule hannu
shiko ya lumshe ido yana murmushi yana jiran yaji bugu amma sai yaji fado jikin sa tafara masa cakul kuli jin zata zauta shi ya tsaba umarnin Nasir yasa ya kama hannun ta duk ka
biyun yana kallon cikin idon ta wani irin kyau da kwarjinin yaga tana masa take yaji muguwar sha'war ta ya taso masa ita ma shi take kallo cikin cikin sanyi murya yace
"Halimatus Sadiya sai yanzu na yarda Allah yawada tani da babban ni'imar sa da ya bani ke a rayuwata samun ki amatsayin mata shine Nasara ta fa yanzu har na can zanci ki yafemin dawuri haka".
murmushi yayi ta kwantar da kanta ajikin k'irji sa tace''ai Ya Agrif kai tun kafin kayi lefi an yafe balle wannan da bawani lefi bane lefin ka daya fitar dani a hayyacina da kayi kaga yazama tamkar ne amma ko acikin hankali na idan yaza ma dole ai zanyi kodan sauk'e nayin da yake kaina ba sai ka batar min da han kali bani halaliyar kace nariga nazama matar ka a lokacin kana da ikon yin duk yanda kaso dadi ".
jawota jikin sa yayi ya hugging din ta yana sakin wani irin ajiyar zuciya da ace Nasir bai bata masa komai ba da ba abinda zai hanashi kasan cewa da matar sa a yau wani irin kuna zuciyar sa yake masa kamar ana furama sa wuta sai cije lip din sa yake yana shafa kadon bayan ta
ahankali ta d'ago kai tana bin ko ina najikin sada kallo
tace'' ya Agrif meya ke damun ka karame sosai kayi duhu yana yinka duk ya canza kaman ba Haruna me kyau da walwala ba wllh kasa ni kaina Ina zargin kaina tun kafin wani ya zargi aure nane ya canza ka".
ahankali ya rabata da jikin sa yam dafe kafadan ta cikin sanyin muryan yace "ba auren ki bane ya canza ni kawai tunayin kamar na zaga da kula dake ne kawai damuwa ta namiki babban lefi wanda sakaci na ne ya janyo mana na tafi na barki
alokacin da kike buk'ata na akusa dake ya zanyi na wake wannan lefin Dan Allah Halima ki fadi burin ki da duk buk'atun ki insha Allah ko meye zan miki."
murmushi tayi tasa hannun ta tana shafa kwanceccen sajen sa cikin salon jan hankali tace'' burin Halima rayuwa da Haruna buk'atun Halima kuma nasan kasan su".
shima murmushi yayi yana maida mata da kashin data ya zubo goshin ta yace " nasani buk'atun Halima zama da Haruna ita kad'ai ba tare da Koda tar aiki ceba balle kishiya kisa aranki wannan buk'atun ya biya DAKA KE BA K'ARI
dake zan zauna ko acikin aljannan kin isheni I love you with all my heart my darling wife".
"I love you too my dear promise idan kayi kishiya zaka kawo k'arshe rayuwar daya daga cikin mu wannan FURUCI NA NE".
"haba my wife nafa hanaki irin kalaman nan FURUCIN ba mekyau bane nide na yarda da kaina ke daya na rike ayarna komai wuya balle inda ke aduniya ta no wahala ".
fad'awa jikin sa tayi tana sauk'e numfashi tace'' Yaya dan Allah wannan turaren da kayi amfani dashi ranan da katafi shi nake so wllh har yanzu ban sa an wanke kayan ba dan kar k'amshi ya fita kullum da kayan nake kwana amma wannan na yau ta damin zuciya yake dan Allah ka cire kayan kasamin wancan turaren.........
wani irin bugawa gaban Agrif yayi bai san sanda ya farta "bani nayi amfani dashi ba.........
da sauri ta d'aga tana kallon sa da sauri ya gyara zancen sa yace ina nufin ba dashi yau nayi amfani ba gashi kuma na barsa a Dubai amma zansa akawo kinji zan cire wannan din da bakya so".
ajiyar zuciya ta sauk'e ta kama hannun sa biyu ta daura a cikin ta cikin sanyin murya tace amma Yaya sai naka kamar baka farin ciki da cikin nan ko kana cikin maza masu ra'ayin sai andan sha'na kafin afara laulayi".
ahankali ya sauk'a akan gadon ya mek'ewa yayi tsaye sai da yayi taku ukku ba tare da yajuro ba yace' ba zaki gane me nake ji akan cikin nan bane amma kisa aranki murna ne".
yayi maganan yana k'arawa wajen wardrobe yana cire rigan t shit din sa agaban ta yacire har wandon jens dinsa ya daga shi sai boxers yayi hanyar bathroom
sai da taga yarufe k'ofar ta sauk'e numfashi tare da shafa cikin ta tana murmushi afili tace yau zaka kasan ce dare da daddy ko dan sosai take son kasan cewa tare da mijin ta gaba daya magunnunan gyaran jiki da aka mata amfani dashi ya addabeta yawanci ma pat take sawa dan pant din ta baya mintuna 20 ba tare da ta canza pant ba lumshe idon tayi tana shafa maranta tace'' kema yau zaki huta da ciwo da sauri ta tayi tafita daya dakin dan ta shiryo ita ma
Agrif yana fitowa daga wanka daure da towel wayan sa yagani yana ta hasske alaman message yana shigowa k'arasa yayi wajen yana goge ruwan jikin sa da tawel din da yake hannu sa
duk message dinna Nasir
na FARKO ga abinda yake fada
_agrif ina jadda da maka ban yarda ko hannun Nasrim ka taba ba amma kaine har da rungume ta meyasa kake da taurin kaine kasani yanzu Nasrim tamkar matata take Dan da iddana akanta shiyasa ma nayi kokarin jona C TV adukkan bedroom din gidan Ina kallon duk abinda kukeyi na yanzu na maka uzuri saboda baka sani ba amma wllh Agrif ba barazana nake ba abin fa bazayi kyau ba idan ka matsa wllh zan balla sa sirri abani cikina ku kasan zan iya ABI umarnin Nasir_
Sai daya
_ka zauna kana karantawa yarinyar k'arama kalamai kamar zaka mata sujjada_
ajiye wayan yayi ahankali akan bed sent ya zauna abakin gadon hannu sa duka biyu yasa acikin sumar kansa yana yamutsasu yana cije lip din cikin cikin karayeyyen murya yace Nasir Nasir me na maka da zafi har kaka da har kake tsabawa ubangijin ka saboda kawai kalalata rayuwata".
wayan sane yayi Rig yayi saurin dauka dan yasan shine
dariya yaji yana yi cikin dariyan yace "Alhamdulillah ashe nashika cikin rayuwar taka ina lalalawa kai da kasan bazaka iya dauka ba kayi taurin kai duk Warning din dana maka kazata barazana nane to wai tilin fin wannan agaban ka amma baka makara ba har yanzu idan ka saki Nasrim komai zai iya wuce maka.....
cikin tsawa Agrif ya dakatar dashi da cewa
"Nasir idan kai mahaukacine ni da kankali na idan idon ka arufe yake ni nawa abude yake ba batun sakin Nasrim na yarda zan dauki sharadin ka duk dan Allah kada ka fallasa wannan na yarda ko yatsan ta bazan sake tab......
shuru yayi jin k'amshin turaren
Nasrim d'ago kansa yayi idon sa cikin nata ta jeho masa tambayar daya hargiza hanjin cikin sa gaba daya
tace'' ya Agrif saki na yake umartan kayi dama wannan bayahuden shi yamin.............
*Wai masoya mu hadu a pg 9 insha Allah Ina jin dadin comment din ku*
*Kuci gaba da yimin share da comment zanci gaba da faranta muku in Sha Allah*
*Taku B JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*__________________________________*
*Pages 7*
Cikin gida kam Hajja tun daren take ta neman Nasrim dan zata bata wani magani wanda take son ta sha a deren asabat wayewar lahadi din amma tayi kiran tazo da kanta har part din Mama
Mama tarasa me zatace dole ta gaya mata tana wajen Agrif Hajja tafa hannu tayi tayi tana salati "nashiga ukku ni lami wannan din wani irin rahin kunya ne daga daura aure ko kaita ba ayi ba ta Kai kanta gareshi anya dama ba sun saba matse juna ba nide Allah na gode maka da muka rabu dasu lafiya lafiya sai suje su k'arata dama maganin kariya zan bata tayiwa kanta shegiya jarababbiya".
itade Mama duk kunya ya isheta ko kanta ta kasa d'agawa har tagama ta fice
Ko da aka taru a dining room Dan ayi breakfast Hajja fad'an da tayi ta mai_maitawa kenan
Kamal da yashigo yanzu yace " ai Hajja Agrif kam ba yanan muna fitowa a masalacin bai shigo gidan ba".
Ummu tace " Eh munyi sallama wai zai je Switzerland wani aiki ne ya taso masa na gaggawa wanda dole sai yaje".
Abu yace "kai yaran gidan nan akwai zafin nema sun gaji Abban su Abdulsamad in ba haka ba wane ango ne zai bar matar sa adaren farko yayi tafiya wani k'asan".
Aiban yace " muda mukazo bikin ma bamu koma ba shi har ya tafi ni abinda yafi bani mamaki ma wai Switzerland gaskiya bana jin awai wani aikin da zai sa har sai anje can tacan fa nazo kuma komai normal".
Mama tace'' zai iya yuwuwa tasowa yayi".
Aiban de yasan ba haka bane yasan idan aiki ya toso ma ta hannun sa ne amma yayi shiru
Kamal yace "ai Aiban ne me kula da komai bawani aikin da zai taso inde a waje ne batare da sanin Aiban ba yana riga Nasara ma sani kaman nine a nan Nigeria kinga ina riga kowa sanin".
Ummu tace " to wai ni yanzu ina ita Nasrim din?".
Hajja tace'' ke Amina ta ina kike jin zancen ne wai tana can bangaren su da mijin acan ya kwana da ita shine dasafe ya tsiri tafiyan munafurci ai shi yasa tun safe nazo na sallami yan biki dan wannan abin kunyar ba dani ba shine nata da burina sai da naga kowa ya tafi sai iyamu wannan abin kunya har ina dama yarinyar nan idon ta abude yake".
Mommy Abu daddy Ummu da sauran mutane sai yanzu suka gane kan fad'an Hajja
Ummu ta juya tana kallon Izza da Humairah tace "kuje ku kiramin Nasrim din".
To sukace suna dariya k'asa k'asa har zahra suka fita dan gulma
Itako Nasrim ko yatsan ta takasa d'agawa duk jikin ta yayi tsami kuka kam har tayi ta gaji tun tana sa ran ganin Agrif har tacire tsammani to me Agrif yake nufi da ita yamata irin wannan illar amma ba temako yafice yabarta haka
Zahra tace'' kuyi sauri ni wllh sonake naga idon Nasrim ko ya zata kalli idon mutane dariya Izza tayi tace'' yako zatayi kina gani tama kasa shigowa break
kasan cewar basu ka kowa a parlourn ba yasa kai tsaye suka haura steps direct bedroom din Nasrim din suka shiga amma ba alaman an sake shiga tun ranan da sukayi jere suka fito suka nufi na Agrif "Humairah tace'' what meye haka Nasrim da sauri ta haura bed din a dai-dai lokacin Nasrim tabude