Showing 51001 words to 54000 words out of 155717 words
Chapter 18 - FURUCINA NE HAUSA NOVELS BY AISHA GALADIMA.txt
dan Allah ki sassautawa zuciya ta da gan-gan jikina sha'awar ki zayyi ajalina zai sa nasa b'awa alk'awarin da na dauka miki bazan taba kusan tarki ba har sai kin yarda ba sha awarki nake ba........
sai kuma yayi shiru
bude Ido tayi tana kallon sa can ta numfasa tace'' nifa Yaya Agrif ban San meye naka nayin wannan alk'awarin ba bayan ni da ka daukarwa ban amince dashi ba idan na amince zan shiga hakkin ka" .
"ah ah Nasrim ba wani hakki na da yarage baki ban ba kin min komai kawai de nayiwa kaina alk'awarin hakan ne".
afusace ta tashi zaune cikin b'acin rai tace'' bawani kan ka da kayiwa alk'awarin kayiwa mala'ikan naka ne wancan bayahuden Wanda tun randa kafada nagane ba wai dan Yana sona ya maka fadan ka kusanceni katafi ba
nasan so nane kawai bayayi najima da sanin bayason ka rab'e ni kai nafa san ba kai ba duk wani abu da zai min dad'i arayuwa bayaso mutumin da yarabani da uwar data haifeni zai so wani abunda yasoni ne ya hanaka mu kasance tarene saboda bayason mu samu kwanciyar hankalin idan ba haka ba meye ruwan sa da shiga tsakanin mu wllh bana son sa bana son sa nida shi bazamu taba hada wani halak'a ta y'an uwan taka ba idan kaga munzauna dashi to agaban Allah ne ya mana shisabi".
ta k'arashe maganan tana mek'awa tsaye shima mek'ewar yayi yakamo hannun ta
cikin kalan tausayi yace "come down my dear sister wllh bawai dan shi bane .....
katse sa tayi da cewa
"Kai da bak'in ka kagaya min haka kuma ai naji da kunne na kana cemasa ka dauki duk wani umarnin sa amma ban da saki ba zaka sakeni ba duk da ni ban yarda iya dokan da ya kafa maka bane baza arasa wani ba".
ta k'arashe maganan tana fisge hannun ta tayi gaba
zubewa yayi awajen yana maida numfashi afili yake furta Allah ya isa Nasir wllh kashiga hurumina
ita ma
Nasrim tana shiga d'aki ta kulle kanta ta fad'a gado a yau kam ta kai k'ololuwar buk'ata amma tayiwa kanta alk'awarin ba zata sake nunawa Agrif ba zata zuba ido taka k'arshen sa sai de haka kawai taji tana son sanar da Humairah ko zasu samu wani mafitar dak'er bacci ya dauketa
da sofe bata fito ba sai da lokacin breakfast yayi ta Shirya cikin wani riga da siket na atumfa bak'i me manyan ganye ja d'inkin pitate ne yayi mutu k'ar zama ajikin ta takalmin ta plate ja ta taura Jan mayafi tayi kyau sosai ahankali take taka steps din atunanin ta zata ga Agrif a parlour tunda baya d'akunan sama sai de taga wayam har zata juya ta shiga small parlou sai taga wani takanda akan center tables ahankali ta k'arasa ta dauka
"Kan uba!!!!!. tace a lokacin da takarasa karanta sak'on Agrif kamar haka
_my wife afuwa nayi tafiya akaro na biyu batare da sallama dake ba dan Allah kiyi hakuri nima ba haka na tsara mana rayuwar muba amma zai wuce_
*******************
bayan wata 5
Allah ya sauk'i Izza lafiya ta haifi yan biyu duk ka mata zo kaga murna awajen Hajja da mutanen gidan amma Izza da Baban ta basu so haka ba sunso samun maza
aranan suna yara sukaci sunan Ummu da mommy me sunan mommy itace babba ana kiranta Muwadda sai me sunan ummu Amina ana kiranta umdatu
Aranan sunan su Ummdatu Humairah mata ta haifi d'an ta namiji mesunan Abba Abdulmajid Hajja ta hana acanza dan haka da sunan sa ake kiransa
**********************
*Dubai*
Murmushi Agrif yayi yace
"Nasir tanan kuma ka b'ullo to ma in ba da aljanu kake son nayi aki ba ni daya nayi supervisor a k'asa she har 6 tare da kuma zuwa signing k'atsa 6 acikin wata daya kuma zuwa dakai bayan nawa aikin zaka had'amin aikin mutum shida ni nidaya".
kallon sa Nasir yayi sama da k'asa yace
" Ok ba zakayi ba"?.
mek'a masa file din Agrif yayi yace" Yes wannan aiki ai sai ku gauraye amma bana mu masu iyali bane".
ya ajiye file din ya juya zai fita yaji Nasir yace " lafiya lau Ummu sai dama inason kizama shedane Agrif yace zai ajiye aiki kinga kar aga kamar Koran sa nayi".
shiru yayi yana sauraron can yace " wai dan nadan raga masa nawa aiki dana Aiban kafin Aliyu yazo nikuma gaskiya ban yarda da wani na waje ba shine yace ai wannan aikin sai mu kauraye ok".
yace tare da mek'ewa Agrif wayan "Ummu barka da war haka".
"Agrif me kake son kazama ne kode zaka gaskan tamin maganan Hajja da take cewa idan ka auri Nasrim sai nadage ne tun daga yanzu ka fara wasa da aikin ka akan mace" .
"Ummu ba haka bane ki duba yawan ai.....
"rufemin baki kar nasake jin an kawomin k'aran ka akan aiki inaso ka kasance me aiki tukuru kamar Abban ku marigayi shi kad'ai yana iyayin aikin mutum goma bana son naji kace komai".
"Ok Ummu in sha Allah zanyi yanda kikace".
Daga fa Agrif yashiga very busy
Nasir yasamu abinda yake so dan ayanzu Agrif bashida lokacin kansa ma balle yasamu ya Kira Nasrim ko ta waya ne gaba daya yabircike cikin watannin nan yazama kamar mahaukaci kullum sai ya hau jirji ko shan shani bazai gaya masa yawo ba dama burin Nasir kenan ya kauda hankalin Agrif akan Nasrim
Nasrim ko tasake cika fam dashi yanzu tsayon 3 bako waya dan idan yasamu lokacin Yana dan kwada K'iran ta amma bata picking shima yafi son hakan dan bashida abinda zai gaya mata cikin Nasrim yayi wani irin girma kamar ba haifuwar fari ba watannin cikin 7 amma tana mutuk'ar shan wahala yamata mugun nauyi Hajja da sauran yan gidan Sarai sun gane ba d'a daya bane a cikin ta ganin yanda cikin yarabu kashe biyu kamar na yan ukku mommy Nasrim wanda komai ma yimata ake sallah ma azaune ko akwance fitsari atsaye dan ko gwada tsugunawa bata iyaye tunyana wata 5 ta tare part din Mama komai Mama ce take mata da kanta dan tana sha wahal sosai
*******************
bayan wata 2
duk mutane gidan suna kan dining table amma ita ta baze a tsakiyar parlourn da shirgin tuwon al'kama a gaba Kamal yana firfita mata kunun gyada sai faman lallab'ata yake yana mugun tausayin ta kamar yacire cikin yakeji yamutsa fuska tayi ta ture tuwon a gaban ta Kamal yace " sorry my sister sai me ki keso"?
hawayen data jima tana danne waye ya sirto mata da sauri Kamal ya ajiye cup din hannu yace
" sorry sis me yake damun ki".?
tace'' Yaya Kamal marata da cibiyata'.
ta k'arashe maganan tana kai hannun ta kan maran ta
da sauri Kamal ya juya ya kalli mommy ita ma mommy duk hankalin ta awajen yake dan haka taji abinda Nasrim tace'
Kamal yace " mommy maranta ne yake mata ciwo".? Mommy tace
"Son jikin tane ya janwo mata bana ce tana yawan motsa jiki ba tafa shiga watan haifuwa amma ita kenan kullum ajang'obe awaje daya waya sani mako labor take ta tashi tana d'an zagawa".
Hajja tace'' gaskiya yarinyar nan fa abin tausayi ce mijin ma gani nake baya kulawa da ita wane aiki zai hanani zuwa ganin matar sa ahalin da take ciki nikam wllh Agrif bai iya kula da macce ba sai de d'ir ka ciki daga ganin cikin nan magadan yan ukku ne aciki amma komai saide Aisha da Kamal su mata anya ko a waya yana k'ira kuwa".?
Mama tace'' sosai ma Hajja Yana k'irana" .
itane Nasrim ta kanta take yanzu Kamal ne yakama hannun ta tamek'e tsaye ahankali take tagawa Kamal yana rike da hannun ta
cikin wahalallen murya tace'' "Allah Yaya bazan iya ba marata".
tace tare da rek'e Kamal kam mommy ce tafara tasowa
duk suka taso suna mata sannu mommy tace'' Mama mukamata ko wannan bedroom din mushiga da ita
Safan hannu ta zaro acikin jakar ta suka kama ta suka shiga da ita bedroom din Hajja na k'asa mommy tana dubawa jikin ta yafara rawa cikin in nina a tsorace ta d'ago tace'' Aisha mutafi asbiti".
Mama tace'' Dr Fanna lafiya".
Aisha hannu da k'afane yake shirin fitowa dole sai munje can na haska idan yakama dole ayi cs ne saide na mata".
Kwantar da ita akayi acikin motan mommy tana bata temako haka suka k'arasa hospital din suna sauk'a wayan mommy yayi Ringing tauka tayi Nasir ne ko sallama bayyi ba yace'' mommy meye damurwa ne yajikin nata".?
Mommy cikin mamaki tace'' waya gaya maka kai kuma"?.
"Mommy yanzu ba lokacin wannan tambayar bane meyake damun Nasrim ".
Mommy tamasa bayani halinda ake ciki
cikin rawar murya yace" mommy mommy Dan Allah ku temake kar ku farka min Nasrim kubani two hours
ya k'arashe maganan kamar zayi kuka
hakan ko akayi mommy de tafara bata temakon gaggawa tana jiran zuwan Nasir da yace mata gashinan a private jet
yana sauk'e direct hospital din ya wuce cikin tafiyar sa kamar zai tashi sama yau ba tafiyar k'asaitan labor room din yawuce Hajja suna parlourn ko kallon su bai tsaya yayi ba ya wuce Nasrim tana ganin sa ta fara yun k'urin zata tashi da sauri mommy da Dr Hafsa suka mai data
cikin wahalalen murya tace'' mommy ku rufe min jikina mommy me wannan bayahuden zan min yafita".
Mommy tace'' haba Nasrim dan uwan ki ya damu dake tun daga Dubai fa yazo yanzu dan ya temaka miki".
"wa mommy ni wllh ko zan mutu idan wannan banzan ya taba jikina ban yafe ba kubar ni na mutu kawai."
ahankali Nasara yake takawa idon sa cike taf da hawaye afili yafurta mommy haka cikin Nasrim yaka haka yamai data haka yabata wahala mommy me yasa baku gaya min ba".?
ita ko Nasrim sai k'okarin rufe jikin ta take ganin zata masa tijara yasa yayi wani irin daure fuska ya goma Nasaran sa sak ya janye zanin da take k'ok'arin rufe jikin ta dashi ko safan hannu bai tsaya sawa ba ahankali cikin kwarewa ya tura hanun da k'afan cikin mommy da Dr Hafsa yan kallo suka zama suna mamakin yanda akayi Nasir ya k'are wajen sarrrafa k'arban haifuwa
shafa goshin ta yayi cikin taushin murya yace " ki yi Nishi".
kafin yarufe bakin sa taji nishin yazo da kansa sai ga d'a yafado zata sauk'e numfashi taji wani sabon nishin yana taso mata wani d'an dan ne yasake fadowa ba ad'au lokacin ba sai ga wani dan d'an
cikin kan k'anin lokaci Nasir ya yanke musu cibiya sai faman kallon yaran yake yarasa murna zayyi ko bak'in ciki yasunan yaran nan yan halak ko Haram ko y'ay'an k'addaran bai ta bajin yayi nadama kamar yau ba
jiyayi hawaye ya sirto masa atake yaji wani irin son yaran yashige shi
Mommy ta kalli Nasrim tace'' kiyi shiru kidena motsi dan mahaifar ki tasamu ta koma dai-dai".
Dr Hafsa sai kallon Nasir take da jariran ta kasa hakura tace "ikon Allah Dr Fanna kin ko ga yanda jariran nan suke kama da Nasir"?.
Mommy ta sake kallon jariran da Nasir yake shirin daurasu girjin Nasrim tace'' sosai ma kuwa ai kamar sanda aka fito da Nasir aka bani nake kallon su".
shide Nasir bayyi magana ba yafice gaba daya yarasa meyake masa dadi dan wani irin tausayin yararan da soyayyar su ya mugun shigar sa lokaci k'alilan
Ummm
Zokaga murna awajen Hajja da sauran mutanen gidan three brother
Agrif ba Wanda yagaya masa sai a status din Nasir yagani atake yabincika aka sanar masa ai Nasir nema ya karbi haifuwar aiko bashiri shima ya dauk'o jet din ana shirin sallaman su a asbiti yashigo jiki a sanyaye yake kallon kowa har aka shishiga mota aka fara watsewa shima motan daddy yashiga ana shirin shiga sallan magariba suka k'araso dan haka iyayen maza a masallaci suka tsaya bayan an idar da sallan Agrif yace " daddy Abu dan Allah ku gafirceni akan abinda nayi da wanda zanyi yanzu daddy ni Haruna nasaki matata Nasrim alokacin da take da ciki batare da sanin ita kanta ba gashi yanzu ta haifu hakan yanuna ta gama idda kuma yanzu inason Mai da auren mu dan haka ga sadakina amai da mana auren mu yanzu batare da sanin ta ba bana son iyayena mata su sani".
ya k'arashe maganan yana fito da kudi a al'jihun sa
yace ga sadakin ta malam liman dan Allah katayani bawa iyayenan hakuri nayi kuskure kuma zan iya daukan kowace irin hukunci amma banda na kin maida aurena a wannan lokac......
wani dogon ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e yace " Al'hamdulillah anzo wajen amma Haruna kayi kuskure idan kana tunanin zan sake barin ka mallaki Nasrim dama so daya tak take zuwa mutum arayuwa Nasrim ta *saku* ba wani batun maida auren tunda ba iddar ka akanta ayanzu Nasrim iko na ce ni zan aur......................
*to masoya muje zuwa gar kuka ina gudu batare da na fayya ce muku kamai ba labarin FURCIN NA NE labarin ne me tsoyo Sosai shiyasa nake saurin dan kurzu cikin labarin kar ku manta rikicin babban gida ne ta ko ta Ina rikin zai b'ullo dukiya soyayya sai munshiga cikin labarin de Dan har yanzu shinfida ake*
*Sai naji comment din ku*
*ban baya ko cin gyara ko kwarafi 08062383027*
*Bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*11*
Ni nake da ikon aurar da ita awanda ya dace kai baka da ca da ita ba".
Agrif ko kallon idan Nasir yake bayyi ba ya cigaba
yace' "Dan Allah liman idan har baka bawa iyayena hakuri an maida auren nan anan yanzu ba idan munshiga cikin gida za a iya samun babban matsala Dan Allah ka dubi wannan buk'atan nawa".
Abu juyowa yayi cikin wani irin b'acin rai yana kallon Nasir yace' Nasir wakake son ka aurawa Nasrim".
kafin Nasir yayi maganan daddy yace " ah ah Abdulrahaman ba ayi haka ba idan akace baza amai da auren nan ba ba ayiwa Baban gidan adalci ba kayi duba da tsoron Allahn sa amasa adalci
yayi saki batare da sanin kowa ba sai shi sai zuciyar sa amma yaji tsoro Allah yakawo kansa dan a halatta masa matar sa bai kamata mu masa haka ba ida yacigaba da zama da ita ahaka wayasa amma tsoron Allah yasa yakawo kansa ni dama na san Baban gidan me tsoron Allah ne da bin dokokin sa kuma basai mun bincika dalilin sakin ba ni dama tun auren sa nasan cewa da abinda yake damun sa".
Abu yace" to yafadi akan me yasake ta shida ko zaman kirki bayyi da ita ba".
Murmushi daddy yayi yace "shi zurfafa bincike a tsakanin maurata ba zai kawo na matsa lahaba ba nide ya burgeni da yaji tsoron Allah nawane ake saki ukku amma matar da mijin su rufe abin su azauna ahaka ayita haifan yara shegu acikin gidan aure shiyasa zaka samu mutum da uwa da uba amma tantiri ya daddabi iyayen da dangi yawanci aka bincika ba y'ay'an sunna bane".
Man liman yace" hakane alk'ali ku kuke jin abubuwan da dama nima yaron ya burgeni Ina shawar tanku da amaida masa matar sa tunda dagani koma meye yayi nadama Allah yakiyaye gaba".
Abu de bai soba dan gani yake Agrif yana samun Nasrim a arahane yasa yake duk wannan abubuwan
Daddy ne da kansa yabada sadakin dubu shamsin mutane suka shafa fatiha wani irin kallon nayi nasa ra Agrif yadin gayiwa Nasir
sosai man liman yayiwa Agrif nasiha akan saurin sakin aure yana kawo da nasa kuma ba a saki cikin b'acin rai duk abinda matar ka tayi maka wanda yakama na sakine kada kayi alokaci kabari ka nutsu sosai kafin ka furta saki dan gujewa danasa".
Agrif yace" nagode Baba malam insha Allah aurena da Nasrim awanan Karan ba saki".
hakade kowa ya watse
sai Agrif da Kamal da Nasir da bashi da niyar tashi ma Kamal ne yafara mek'ewa yana kallon Agrif yace" Haruna kasamu dama fa daya dama Kai bayan tafiya da kayi kabar da harda saki kamata kwata kwata Nasrim bataji dad'i aure ba Dan me zaka maida had'in gida haka wannan ai yazama had'in muguta ni ina zaune da taka k'anwar lafiya amma ni tawa tana Shan wahala wllh badan Allah yariga ya k'addara rabon wadan nan yara har ukku a tsakanin kuba da bazan bari amaida auren ba".
dariya Agrif yayi yace " shegen sama wai Kai Yaya ko to nagode da naci al'barkacin yarana kaga tun daga yanzu sun faramin amfani Allah ne kadai yasan AMFANIN da zasumin zuwa gaba na gode Allah da ya bada yaran nan da sunana kuma har abadan sunanan zasu amsa".
Ya k'arashe maganan yana yiwa Nasir wani kallon k'eta
shima Kamal dariya yayi yace" amma fa mutumina kayi mugun iya zubi yara ukku lokaci daya three brother sun dawo congratulations".
ya k'arashe maganan yana mek'ewa Agrif hannu kama hannun sa Agrif yayi suka fita suka nar Nasara awajen
****************
Acikin gidan
sai da akayiwa jaririn wanka aka kin tsasu cikin fararen rigunan su over roll sai asannan kamansu sak da Nasara yasake fitowa Izza tace'' kai masha Allah yaran nan kyawawane amma mamaki na mugun kama da sukeyi da ya Nas ".
wani uban ashe Nasrim ta maka tace'' tam lalle Izza bak'ya So na zaki had'amin yara da wancen bayahuden Allah yasauk'e ba dangin iya bana baba suyi kama dashi mommy suka biyo wllh dan iska dan renin hankalin harda shigamin labour room ku........
shiru tayi asan da suka hada Ido dashi fuskar sa ba yabo ba fallasa cikin takunsa na isa ya k'arasa har cikin bedroom din bayyi musu magana ba yawuce bakin gadon inda yaran biyun suke kwance duk yabude fuskokin su da alaman babban yake nema shine ahannun Izza d'agowa yayi Yana kallon Izza da alaman ta mek'o masa shi da sauri Izza ta mek'a jiki na rawa durk'usa yayi da yaron a hannun sa ya fara masa sallama akunne sannan yamasa