Showing 117001 words to 120000 words out of 130248 words
faɗi da sauri ta juya zata shige bathroom yay saurin faɗin "Stop" cak ta tsaya ta rarraba idanu cikin ƙasa da Murya yace "come here" ya faɗa yana ware mata hannayensa kanta a ƙasa ta fara takuwa zuwa inda yake tsaye tana zuwa dab dashi taja ta tsaya ta kasa ƙarasawa, sauke hannunsa yay yana ɗan cije baki a hankali ya juya zai bar bedroom ɗin yaji ta saki kuka tsayawa yay yana ware manyan idanunsa wanda suke a ɗan lumshe, yadda take kukan ya kusa bashi dry dan haka ya maze tare ta nufarta yana zuwa ya leƙa fuskarta yaga da gske kuka take sosai, fesar da numfashi yay a kasalance yace "Meye kuma? Ba nace kizo ba kika ƙi" turo baki tayi tana buga ƙafa cikin rashin Sa'a towel ɗin ya zame tare dayin ƙasa, runtsa idanu Sheikh yay ya shiga kokawa da Numfashinsa hutar kansa ta ɗauke, wata ƙara Fannah tasa tai kansa da gudu tana zuwa ta ƙanƙamesa dan babu inda zata iya ɓoye jikinta sai jikinsa idan tace zata juya to zai gane mata bombom, da sauri ya dafe mirror'n yana ɗan buɗe ido jin zata yar dashi, ƙoƙarin zameta yay daga jikinsa yana son ya ƙara kallon halittar da Ubangiji ya bata, ita kuma ta sake ƙanƙamesa, rungomesa ta yay tsam a ƙirjinsa yana sauke tagwayen ajjiyar zuciya a jajjere, cikin ƙasa da Murya yace "Why? Me yasa kike ɓoye min?" Kuka ta sakar masa tana tura kanta a ƙirjinsa tace "Am so sorry Sheikh" Murmushi yay mai ƙayatarwa yace "Ban ji ba" bakinta ta ɗura saman kunnansa tace "Am sorry Sheikh" matseta yay a yana wargaje gashin kanta yace "Uhm Speak up" cikin sabon kukan ta tace "Am so sorry, Am so Sheikh Imam Deedat Balarabe, Am so Malamina, Am so sorry my one and only, Am sorry my life partner, Am sorry my sweet darling Imam" baya yay suka zube saman bed cikin ƙasa da Murya yace "All this for what?" Maƙalesa tai tana rusa sabon wani kukan tace "Na baka ba dai-dai ba, na baka rashin kunya" lumshe idanunsa yay yana manna softness hands ɗinsa saman cikinta yana murza kaɗan, yana jin yadda Cikin ke zillo dai-dai kunnanta yace _"Cry as much as you can, i got you okey, you'll not die and nothing will happen to you Again Zah....raaaaaah"_ ya faɗi sunan nata a rarrabe, sautin kukanta ta ƙara bai ƙara ce mata komai ba sai shafa cikinta da yake yana ɗan fesa mata Numfashinsa mai zafi a kunne, sai da tayi mai isar ta kafin yace "It's okay, Kada ki sake try na kuka, All this week,i can't sleep well Zahraaah!! i can't Jewel" tana shassheƙar kuka tace "Why can't You sleep" buɗe ido yay yana Kallonta kafin ya fara sama da hannunsa yana ya shiga murza fatar jikinta yace "Am so Hornyi wanted to squeeze your boobs and play with you, but kin hanani" ya faɗa yana shagwaɓe mata kamar ƙaramin yaro har mmk yake mata, ɗauke ido tayi tana faɗin "Sorry" Murmushi kawai yay yana mirginata gefe yace "Am having a strong boner, Am so!! so!! Hard" saurin rufe ƙirjinta tayi Ganin yadda idanunsa sukai jaa har wani ruwa suke a hankali taji ya sakar mata sexy kuka yana ɗan shassheƙa yace "You didn't allow me to touch your boobs, you didn't allow me to suck them, You didn't allow me to kiss you, I only kissed your lips, Uhm Zahraaah Jewel, haba Fatima Zahraaah! Until now we husband and wife you are pushing me away when u are the only wife i have, Am so so biggggggg!!!! And harddddd, pls Zahraaah accept me as your husband no more separate" ya faɗa yana kifa kansa a tsakiyar ƙirjinta yana sakar mata kukan shagwaɓa kamar ba Sheikh ɗin data sani ba, kansa ta riƙe tana jin soyayyarsa a ranta komai take shi take gani Murya bata fita tace "Go ahead Malamina ka bani sabon lessons" sa sauri ya jawota jikinsa yana sakin ƙarƙƙarfar Ajjiyar zuciya idanunsa a lumshe ya haɗe bakinsu waje guda hawayen idanunsa na ɗiga a kuncinta....
😨😨 this page dedicated to you Jewel💔🤫 but am still angry rigimammiyya!
SIRRIN MU isn't free book
Contact to subscribe
08119237616
NIMCYLUV✍🏽
22/10/2021, 10:38 - 🤔🤔: Internal Love
87-88
Lumshe idanunsa su duka sukai kowa na sauraran yadda zcyar ɗan uwansa ke bugawa, Fannah ware idanunta tayi wasu hawaye Masu zafi suka shiga sauka daga cikin idanunta zuwa saman fuskar Sheikh, sosai take jin so da ƙaunar Sheikh na ratsa dukkan wata ƙofa da lungu na zcyarta.
Idan tace tayi Sa'a tana nufin tafi ko wacce mace dace da samun jini na gaban kwatance wanda yake rewa dukkan maza _(Bai kai My SHAMNERH ba)_ duk wata soyayya da mace ya dace ace ta samu to tabbatas ta gama samu, ta samu miji mai sonta da kuma ƙaunarta, ta samu Namiji mai kishinta da kuma tausayinta, ta samu bango wanda zata jingina taji daɗi, Allah yay mata baiwa ya haɗata da nagartaccen Namiji wanda ya san Aure dama haƙƙin sa.
Bakinta yay ƙarya ya faɗi wani aibo a tare da Sheikh sam babu ko kalma ɗaya da zata iya kwatanta da Malaminta dashi, bakinta yay kaɗan wanda faɗin zallar so da kuma ƙaunar da take masa sai dai kawai ta faɗi abinda zata iya ta barwa ganganar jikinta saura tayi aiki a wajan Malaminta!
He kissing her mouth like bai taɓa saninsa ba, wani ɗanɗano nada ban ya keji yana ratsa shi banda sauke mata numfashi da wani gurnani babu abinda yake gaba ɗaya jikinsa rawa yake.
Bai san mene yasa jikinsa yake saurin bada shi ga Zahraaah ba, baya iya hiding all his feelings to her, yanzu dai yadda yake kissing bakinta ji yake kamar yanzu yasan Zahraaah, koda yake daman ance masu idan suna da ciki komai nasu sauyawa yake, To anan Zahraaansa ta samu wannan baiwar, sau ɗaya kaɗai ya san jikinta amma yana da tabbacin yanzu ya sauya a yadda ya sanshi.
Wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke tare da zare bakinsa daga nata sbd sauyin daya fara ki bazai iya ɗauka wan long time ba tare daya nemeta ba, and bai shirya hakan yanzu ba, yazo ne kawai how is she yaji lafiyan babynsa, sauke numfashi yay a karo na biyu yana ɗan shaƙar ƙamshin dake fita daga wuyanta wanda kai tsaye yake shigewa cikin hancinsa yake bawa zcyarsa nutsuwa..
Ɗago fuskarsa yay ya kifa a Tata, yana tura hannunsa cikin sumar kanta, Cikin ƙasa da Murya yace "Open your eyes Zahraaah!!" Kunya ce ta kamata sbd yadda yake narke mata kamar ƙaramin yaro, duk yabi ya shagwaɓe kamar ba Sheikh ba..
Sassauta Muryarsa yay yana ɗan bawa karan hancinta sumbata yace "Ohyaaaah!! Buɗe Muga" marai-raice fuska tayi tace "Kunya na keji" juyawa yay yaga shi ne kaɗai a cikin ɗakin taɓe baki yana zama ki daina a fili kuma ya sauke nauyin mgnarsa yace "Kunyarwa?" Tana turo baki gaba tare da juya lip's tace "Uhm kai mana" "Niwa?" Ya bayar mata da mgnarta ƙasa mgn tayi yana matsa tafin hannunta tare goga mata Tattausan laɓɓansa a saman fuskarta yace "Speak up, tunda na ajjiye kema You have to do that kinji Zahraaah Jewel" slowly ta buɗe idanunta tare da sauke su a kansa tana kallo kyautar da Ubangiji yay mata, domin samun Sheikh tsayin na miji ba ƙaramin kyauta bace da kuma dace da tayi.
Copping face ɗinsu yay a hankali ya kira sunanta yace "Zah...raaaaaah!!!" Har ranta taji saukar zazzaƙar muryarsa wani kalar sabon yanayi ya fara saukar mata tare da kasala, cikin ƙasa da murya dai-dai kunanta yace.
"Kin wadata zuciyata da farin ciki, kin haskaka rayuwata da haskenki, kulawarki a gare ni ta musamman ce, hakan ya sa nake jin kaina tamkar sarkin wata masarauta mafi girma da ƙarfin iko. Ina Son Ki, idan nace Ina Son ki kin zarce duk yadda kike tunani, Zahraaah Jewel Ke ce kaddarar da na jima ina tsimayin tarar da ita a rayuwata, zan kasance a duk inda kike, zan tsaya a duk inda kika tsayar da ni. Ina son ki, adadin son da kalmomi ba zasu iya siffantawa ba"
Tsayawa yay sbd nauyin da Mgnar tayi masa amma mgna ake ta rayuwarsa babu batun jan aji da tsayawa nauyin baki idan bai gaya mata yadda yake sonta ba wane zai faɗa mata, lips ɗinta ya kama ya shiga tsotsa kana ya saki ya kama karan hancinta then neck ɗinta ya gangara tsakiyar ƙirjinta numfashinta ne ya kusa ɗauke wa a hankali tace "Sheeeee...ikhhh" sai kuma ta sakar masa kuka, tsayawa yay da abinda yake ya manna tafin hannunsa a saman ƙirjinta yana jin yadda yay missed nasu, bisa jagorancin zcyarsa ya ƙara buɗe baki yana shigar da ita jikinsa yace.
_"Fannerhhh"_ cak ta tsaya da kukan ta shiga sauke ajjiyar zuciya wannan shi ne first time da taji ya kira sunanta, ji tayi kamar bayan shi babu wanda ya iya faɗin sunanta, bata san lokacin data zagaye hannu ta rungomesa tana sakin dry, tare da jan gemunsa..
Gira ya ɗaga mata tare da kashe mata ido Ya iyali ji tayi ya ƙara tafiya da zcyarta komansa mai kyau ne, dai-dai kunanta ya ɗura bakinsa yana cizon fatar kunanta kafin yace.
"Ina jin labarin soyayya ne a da, tamkar tatsuniya, amma a yanzu bayan na haɗu da ke, na gaskata soyayya wata aba ce wadda ke da tasirin sanya farin ciki a cikin zuciya. Ina fatan zaki kasance tare da ni, domin zama maganin damuwata na tsawon rayuwa? Ina Son Ki, Zahraaah Jewel My Soul"
Ya faɗa yana ƙara sanye idanunsa cikin nasa, Wheel hannunsa suna ƙirjinta yana murzasu slowly yana jin wani taushi da tsantsin da suke dashi, hawayen farin cikin samun Zahraaah a rayuwarsa ne ya ganganro masa, da sauri ta manna bakinta saman fuskarsa ta shiga kwashe hawayen, cikin ɗan shassheƙar kuka yace.
"Tun ranar da na fara ganin ki, na ji a jikina, watarana hannuwanki zasu zamo masharin hawayena, kuma zasu kasance riƙe da ni na tsawon rayuwa, zuciyarki zata zamo makwancina na har abada. Na gode da irin kulawar da kike nuna min a kullum. Ina Son Ki Sosa" Rungome juna sukai a tare cikin Muryar kuka Fannah tace "Thank you God! Thank you for giving a good man, I can't life without you! Without what's my worth life if i get separate from you than I'll get separate from self (My world) because you are the one i most love Madly! You're the only one my eyes want to see, my ears want hear his voice, I LOVE YOU MORE MOST MY SHEIKH MALAMINA!!" Ɓata fuska yay yana ɗan mirginawa gefe ganin hakan yasa tai saurin mirginawa itama tayi ta haye samansa ware idanunsa yay yace "Ke zaki fasan ciki, kin manta bake ɗaya bace" kwaɓe fuska tayi tace "Why are you sad? Meye na ɓata rai" girgiza kai ya tsora mata shanyayyun idanunsa masu narkar da zcyrta kafin yasa hannunsa ya shafi cikinta wanda yake motsi da alama shima yay kewar mahaifinsa yace "Naga da saura na tunda har yanzu anƙi bani special name Ohhhh Ohhhh!!" Sai yanzu taji kunyar faɗin sunansa da tayi tai ƙasa da idanunta cike da kunya tace "Am sorry, ban sakewa" tashi yay zaune tare da ɗaga ta cak ko nauyinta baiji ya sauke ta saman cinyarsa kunya duk da kamata ta shiga ƙoƙarin rungomesa sbd ta ɓoye jikinta, gaba ɗaya ta shagala ta manta ba kaya jikinta naked take, matsawa yay Baya yana girgiza kansa tare dayi mata dry mai ƙayatarwa wacce ta haddasa lomawar dimples ɗinsa tare da bayyanar teeths gave ɗinsa yace "Noo! Pls komai nawa ne, dake da cikin da komai na jikinki it's mine, koda wasa kada ki ɓoyewa idona ganin komai a jikinki, now tell me wanne suna kika ban?" Wani iri take jinta sosai ta kejin idanunsa a ƙirjinta ajjiyar zcy ya sauke a hankali yace "Uhm" ya faɗa yana shafa ƙwantaccen beared ɗinsa mai kyau daya ƙara tsayi bakinta ya shiga motsa wa cikin rawar murya da Kunya tace _"My hubby"_ lumshe idanunsa yay a hankali ya furta "No" turo baki tayi tace _"Excellency"_ nan ma yace "No" ganin yadda kallon jikinta kai tsaye ba shamaki yasa tai gaba tare da kwanciya jikinsa tana saƙale hannayenta a west ɗinsa tace "To faɗi me zance" cije baki yayi yace "A'a kawai sake wani" Shiru tayi tana tunani sai kuma tace _"Nurul hayat"_ rungome ta yay yace "Accepted i like it" tashi tsaye yay da ita a jikinsa yace "Lemme freshen up ki shirya kimin kwalliya, but ban son barbaɗe² ɗin nan just lipstick and perfume" towel ta ɗauka ta sanya bata yarda yaga bayanta ba, shima bai shirya gani ba tace "To nima bana son Zahraaah ɗin nan" yana yin waje yace "Ni ina so" yana faɗin haka yay waje haushi ya kamata wato ba takai matsayin bata special name ba, ya lallaɓa yay mata wayoo shine zai gudu. Yana fita ya samu Granny zaune a saman danning table tana jin farfesun kaza wanda yaji kayan ƙamshi, bai taɓa jin kunyarta ba sai yau dan haka ya shiga sosa kai tare mazewa ya nufi part ɗinsa yana shiga Granny ta tashi harda gudu, part ɗin Anut Amina ta nufa ta hanki tace "Ban baki labari ba, to wlh sai yanzu ya fito" dry Anut Amina tayi tace "Kema dai Granny shida matarsa" sakace baki tayi tace "To amma dai ai yaji kunyata fisabilillahi amma wlh ko a jikinsa, kai ashe haka Imamu yake? To wlh kakansa Balarabe yayo baya jin kunyar abinda yake so" Murmushi kawai Anut Amina tayi Granny tace "Nace anya ba korar Saudala za muyi ba? Tunda dai Mijinta kashe sa za ayi ita kuma meye namu da ita albarkacin Bareeq take ci" Jinjina kai Anut Amina tayi tace "A'a Granny ki barta Allah na sane da ita ai, ku raba zcyar da tasu da kuma zuwa wajan bokan da tayi ma kaɗai ya ishe ta" Granny tace "To basai dai yanzu taci kanta ba, ko dan Allah?" Anut Amina tace "haka ne kam" Mami na zaune ita da ƙawarta Fariha tace "Fariha komai ya lalace min gashi duk dukiya ta suna hannun Lubna" Fariha tace "Ya dai kamata ki gane Allah ɗaya ne, kiyi hqr ki tsaya iya nan, gashi yanzu nida Abban Taufiq munyi dai-dai na ɗauki duk shawarar da Anuty Ni'ima ta faɗa min, na samu kansa muna zaune cikin Aminci yanzu dana biye maki da yanzu kin halaka ni itama Lubnan ba son gsky take maki ba, yadda take bazawara haka take so ki zama Finally burinta ya cika" Shiru Mami tayi tace "Yanzu dai ki aramin dubu ɗari zani Sokoto Pls" Fariha tace "Wa Ni??? ALLAH yay min tsari tashi kibar min gida kada ki sani a halaka" baki Mami ta buɗe zatai mgn Fariha tai saurin faɗin "Dan Allah jeki Allah ya ganar dake" fita Mami tayi tare dayin gida ta ɗauki niyyar zuwa wajan Lubna gobe.
Sheikh ne ya fito daga bathroom sanye da Maroon ɗin jallabiya mai gajeran hannu tana da tsaga daga gaban wuyan rigar, ya ɗura farar hula wacce ake cewa tashi ka fiya naci irinta larabawa, tsayawa yay gaban mirror yana fesa parfume ɗinsa mai ƙamshi, turo Ƙofar tayi a hankali ta shigo babban hijab ne a jikinta har ƙasa, yana Kallonta yasan babu kayan arziƙi a jikinta, Murmushi kawai yay yana tasbihi a ransa, ƙarasawa tayi ta amshi turaran ta ƙarasa fesa parfume.
Amsa yay ya ajjiye gefe guda, kafin yace "Bari naje Mosque ina son abinci mai kyau mara nauyi" jinjina kai tayi tana shafa ƙirjinsa tace "Alwala kayi ne?" Janye jikinsa yay yace "Uhm" hijab ɗin jikinta ta cire wasu fitanannun ƙananan kaya suka bayyana wando ne iya cinyarta sai half vest ko bra babu jikinta ta tufke gashinta ya sauka har bayyana, saurin rufe idanunsa yana jin yanayinsa na sauya juya yay zai fita tace "Ai sai na rama" zare ido yay yace "Ki rufan asiri kada ki warware alwalan nan" dry tayi tana ƙara shafa hannunta a ƙirjinsa dake waje Numfashinsa ne ya tsaya yana jin tsigar jikinsa na tashi idanunsa a lumshe yasa hannu ya rungome ta tare da juyar da ita shi kuma ya jingina da jikin ƙofar, bakinta dab da nashi tana ƙoƙarin haɗewa a hankali ya murɗa handle ɗin ƙofar kafin ta sanya bakinta yay saurin janye jikinta tare da tura ta ciki ya fita da gudu yana kulleta a ɗakin...
SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616
NIMCYLUV ✍🏾
22/10/2021, 10:38 - 🤔🤔: Sheikh And Zahraaah
89-90
Dry Fannah tayi tace "Daka tsaya ai" ta faɗa tana lumshe idanunta tana jin yadda soyayyyar mijinta take Ratsa ko ina na jikinsa, Sheikh daban yake cikin maza, jikinta taja zuwa saman stool ta zauna cikin nutsuwa kuma ta ɗura Hannunta a cikinta tana jin yadda yake juyawa alamar yana cikin ƙoshin lafiya,ganin lokaci na shigewa ta miƙe tare da nufar bathroom ɗiinsa karo na farko kenan data shigar masa toilet banda ƙamshi babu abinda yake, ɓangaren towel daban, haka ma na brush, da kayan gyaran kai ga mayukan shaving kala daban-daban, Murmushi kawai tayi domin ta gama yarda da waye Sheikh da kuma Abinda Ya keso, rigar jikinta ta zame ta rata ye saman hanger.
Warm water ta haɗa mai zafi ta zuba bath perfume _summer Fragrances_ a cikin ruwan.
Tana gama haɗawa ta ɗauki shaving oil ta ƙara gyara jikinta inda tasan Sheikh yafi so da ƙauna, then ta shiga cikin ruwan ta zauna sai da ya huce ta ƙara haɗa wani kamarsa sai da tayi haka 3times, kafin ta haɗa na wanka da tayi mai kyau, lungu da saƙo sai da wanke tass Sannan ta ɗauki handrayer ta fara gyara kanta ya bushe then ta ɗaura alwala.
Kallon yadda ta cika tai ɓul² ƙirjinta ya ƙara cika tamkar wacce ta fara shayarwa hakan ya tabbatar mata cewa cikinta yay girma, towel ta ɗauka ta ɗaura kana tai waje tare da sanya hijab ɗin ta ta nufi part ɗinta.
A Parlo ta samu Anut Amina