Showing 72001 words to 75000 words out of 130248 words
da yay mata ya fahimci ƙaramin cikin dake cikinta ne ya fita, yaji ba daɗi da kuma kewar ɗan gudan jinin nasa amma lafiyar matarsa yanzu tafi masa komai dan haka ya tattara komai ya ajjiye dan baya buƙatar abinda zai samu matarsa _She's in critical condition_ domin jikinta yay mugun hawa ya rasa wacce kalar damuwa ta sanya ranta dama zuciyarta, _Sharp Sharp_ ya ɗaura mata drip ya ƙara mata gudun a.c kana yaja ƙofa ya rufe yana zuwa Parlo ya tarar da twins har sun yi bacci suna rungome da junansu, murmushi yay masu tare danna ball ba jimawa Nanny ɗinsu ta shigo Deedat tuni ya juya da sassarfa ya shige nasa part. Da Yamma yana zaune a Parlo ya kasa fita duk da aikin dake gabansa amma shi ɗin Mutum ne mai mutuwar son iyalansa yana kashe dukkan abinda yake ya bawa iyalansa time ɗinsu _He just make them happy_ dan rayuwa babu farin ciki kawai damuwa. Kallon Aslam yay yace _"Your Mom Need You son_ so stay with us nayi cancelled aikin nan baka rasa komai na rayuwa ba" Aslam yace "Papi na ajjiye _as your wish_ aikin ban kuma zuwa office ɗin" shafa kansa Deedat yay yace "Allah yay maka albarka, _i have a meeting_ so ka kula da mahaifiyarka da ƴan uwanka" jinjina kai Aslam yay yace "In sha Allah ur Excellencea Allah ya ƙara baka yawan rai Papina" cike da so da ƙauna Deedat ya rungome ɗan nasa yana jin wani iri a zcyarsa sakinsa yay yace "Ka Kula son ka tabbatar Ammi taci abinci" Aslam yace "Papi! Ammi tana da damuwa amma taƙi faɗa kullum tana cikin ciwo" murmushi Deedat yay yace _"Don't worry_ akwai lokacin da basai ka tambaya zata faɗa maka damuwar dake ranta ok!" Yana faɗin haka ya shige part ɗinsa _not too long_ ya fito sanye da wata dakakkiyar shadda sky blue sai zanna bukar yay kyau sosai haiba da kwarjininsa sun ƙara fitowa. Tana zaune ta rufe Idanunta taji ƙamshin turarensa ware idanunta tayi tana ɗan saikin Murmushin ƙarfin hali kafin ta miƙe tsaye tace _”Ur Excellence”_ Murmushi ya sakar mata tare da haɗata da jikinsa yace _"Finally my wife is back, so how the you feel now Madam AYSHART"?_ maƙalesa tayi tana ɗan sakin murmushi tace "Feeling better ur Excellence" peak ya bata a goshinta tare da riƙe hannunta zuwa Parlo yace "Allahamdulillah! Matata ta samu kin kusa Governor Deedat da ransa" dry tayi domin tana ƙoƙarin danne damuwarta a gabansa tace "Uhm wai ma And ina zaka?" Yace "Zan fita nema kina zauna ne?" Kaita girgiza masa tace "Ni AYSHART bance ba, ina zaka kai nauyin mutanan daka ɗauka kullum addu'a nake Allah ya baka ikon sauke nauyin dake kanka" hannunta ya matse yace _"I hope so.._ Amma mulki ba sauƙi" rungomesa tayi tace "Ina maka addu'a in sha Allah komai zai dai-dai" Aditya na ganin Ammi ta tashi da sauri tare da ajjiye Apple ɗin da take sha Anushka ma ta miƙe suna zuwa Ammi ta rungomesu, tana shafa kansu Deedat kuma ya kalli Aslam dake zaune sanye da Armless da 3gauther yace "Kai ka yafe rungomar?" Miƙewa yay yana sakin dry yace "Papi idan da twins bazan samu komai wajan Ammi ba" yana zuwa shima ta rungomesa Deedat kuma ya haɗa ya rungomesu baki ɗaya yace "Kune farin cikin Deedat ƙaunar ku tada nai nisa da abubuwa masu matuƙar muhimmanci a rayuwata, Allah yay maku albarka". Yana zaune saman Wheelchair yana yana operating system kusan dukkan abinda yake yi kawai yake amma hankalinsa na kanta yana lura da yadda walwalarta ta rago a kwana biyu, ga aiyukan cikin gida sun mata yawa har yanzu Mami bata dawo ba Granny ƙarfi ya fara janye wa Buhaiyya bata iya komai ba, Numfashi ya sauke lokacin da tazo ta gabansa ta shige cike da nutsuwa tana sanye cikin wata farar Laffaya mai kyau tai sharr da ita sai ramar dake fuskarta da kuma damuwa dan kana ganinta kasan cewa tana cikin y saɓanin shi dake ƙoƙarin danne damuwar dake fuskarsa, ta gama setting daining ɗin ta dawo kanta a ƙasa zata shige kitchen domin ɗauko masa furar da yake sha, yay saurin sanya ƙafarsa tare da taɗeta gaba ɗaya tayi baya zata faɗi ya ƙara sanya ɗaya ƙafar tasa ya tarota cikin rashin Sa'a ƙafar tasa ta goce abinka da mara lfy tayo kansa gaba ɗaya cikin sauri ya janye system ɗinsa ta faɗa jikinsa tana sauke numfashi tare da dafe ƙirjinta sosai ta tsoranta dan ta gaba bawa kanta sai taje ƙasa sai kuma taji ta sauka akan tattausan jikinsa dake fidda wani sihirtaccen ƙamshi, kasa kallonsa tayi kunyar abinda ya shiga tsakaninsu jiya yasa ta kasa sakewa yanzu haka ji take kamar ta nutse sbd kunya amma ta lura shi ko a jikinsa, shikansa idan ya tuna moment ɗinsu na jiya yana jin wani iri tsigar jikinsa duk ta miƙe ga wani sabon fellings dake ƙara yawa a tare dashi, Wasu scenes ne da suka kasa ɓacewa a idanu da zcyar Sheikh da Fannah, _Everything happened majestically in a dignified And inspiring way._ iya jiya ya gama gane weakness na jikin Fannah _and he wish ace everytime, every second Every minutes_ ya tare da Zahraaah ɗumin jikinta kaɗai na sawa yaji nutsuwa da ƙarfi a jikinsa ya ƙara tabbatar _Physical relationship_ na ƙara sanya so da ƙaunar juna. Fesar da numfashin yay kana ya buɗe idanunsa tare da saukesu a kanta bayan na kashe system ɗin, ganin yadda ta shige jikinsa ya dashi faɗin _"Hello Mummyna"_ turo baki tayi gaba bata yarda ta kallesa tana ɗan kaɗa jiki tafe "Uhm ni ka daina" taɓe baki yay yana sassauta Muryarsa yace "Baki damu dani ba ko Uhm?" Da sauri ta girgiza kai tace "Uhm ni yaushe nace haka? Kawai ina.." sai kuma tai Shiru cije lips ɗinsa yay clamly yay yace "Kina jin kunyar Malaminki right?" Mmkin yadda ya fahimci abinda yake ranta tayi kamar ya ƙara shiga zuciyarta yace "Ki daina Mmki, ina fahimtar komai na zcyar _Muhaddaserh_ shiyasa nake saurin gane naki tunda yanzu matsayinta kike har sai mun gama game ɗin mu" zcyarta ce ta buga da ƙarfi domin harga Allah ta manta da wata game ta riga ta sakankance, kallonsa kawai take ta kasa cewa komai yace _"I love her so much har ban iya faɗin yadda zcyata take sonta, She's beautiful more beautiful ma, her lip's UHMMM sweetness and honey kenan"_ kamar zatai masa kuka tace "Itama kayi kissed nata _just like you did to me"_ ware manyan jajayen idanunsa yay waje yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi cikin dauriya yace "Kiss? Ke kuma? When?" Ji tayi ranta ya ƙara ɓace tace "Eh! Juya mana a bedroom ɗinka" wani ƙawataccen Murmushi ya saki yana jan ƙwantaccen beard ɗinsa yace "You're dreaming Mmyna, ƙilan nai mafarkin ina shan sweet bakin _My Muhaddaserh_ ne" Idanunta cike da hawaye tace _"You mean u don't have any feelings for me"_ Yana lumshe idanunsa yace "Ni dai nace game And idan kikai winning why not na ɗan cillaki a zuciyar Malaminki" bata san ya akai ba sai jin ɗumin wani abu taji a saman fuskarta tattausan hannunsa a saman fuskarta ya tabbatar mata da hawaye take ba tare daya ƙara cewa komai ba ya ƙara jawota very close to him tare da copping face ɗinsu waje guda Murya na ɗan rawa yace "Are you cry because of me Zahraaah?" Sai kuma yay Shiru yana Kallon yadda take shassheƙar kuka rufe idanunsa yay yana fesa mata numfashi slowly ya fito da tongue ɗinsa waje tare da ɗurawa a saman fuskarta ya shiga share Dukkan hawayen daya fita daga cikin idanunta har lumshe idanunsa yake sbd wani ɗumin hawayen da yaji saida ya shanye hawayen tasss sannan ya tsaya yana riƙe hannunta yace _"May we live together in prosperity And blessings, Die together in love and Affection, blessings upon you blessings!.. May Allah's Rahma cover us forever"_ sam bra yadda Sheikh baya sonta kawai buga game ɗin sa yake bada ita as he said bakin ta tura gaba tace "To kace kana sona" Murmushin ƙarfin hali yay yace "Noo! Meyasa zaki sani abinda ban shirya yin sa ba? Na faɗa maki akwai lokaci to ki bari lokaci ya bai yana komai da kansa" hannunta ya ɗura a saitin zcyarsa wacce take bugawa da ƙarfi yace _"This is your humble ba"_ kaita gyaɗa masa yace "Just pray" And he start kissing her tun daga Ƙasan zcyarsa sautin sumbar ke fita tsut-tsut banda fitar da numfashi babu abinda suke sosai yake kissing bakinta da dukkan zcyarsa a wannan lokacin ƙasa controlling kansa yay zcyarsa ta gama ƙwaɗaituwa da ita banda wutar so da kuma ƙaunarta babu abinda ke cin zcyar Sheikh Soyayyar da Malamin Zahraaah yake mata ta musamman ce yayinda ita kuma ta kasa fahimtar sunan MUHADDASERH shine cikon sunan FATIMA a cikin guda tara daya gaya mata. (Wannan shine sabin babun soyayyyar SHEIKH da FANNAH). Mami taja tsaki tana faɗin "Wlh kayan nasara ko asarar kuɗi,Ni nan zcyata har wani numfashi take sbd damuwa ji nake kamar nai fiffike wlh" Kubra tai dry tace "Me kike ci na baka na zuba haka Saudat? Da kin koma gida fa shkknan yanzu dai dole mu ƙara kwana domin motar ga zatai aiki yanzu ba" cikin damuwa Mami tace "Ba zaki gane ba ji nake kamar wani abu sai shiga tsakanin sweet Imam da waccen shigar yarinyar wlh sai naga bayanta ƴar matsiyata kawai" Dry Kubra ta sakeyi tace "Ai ɗan naki ne wlh yayi daga gani kuma nasan zai kawo wuta" Murmushi Mami tayi tace "Yeah! He's honey ba'a mgn amma wlh inajin sai anyi min ɗinki har yanzu zafi na keji wannan shegen karan kamar Mutum ko Barrister ban taɓa ji abarsa ta shige can ciki ba sai wannan dabbar" Kubra tace "Hhhhh ai ina jiyo ihun ki fa, ai dai-dai dake kika samu tunda kin raina Barrister" Mami tace "Allah ina jin mutum ne ba kare ba abun is too much fa" a haka suka ƙara hotel ɗin dake kusa da inda suka sauka. Granny ce ta fito riƙe da hand-bag tana kallon Fannah tace "To ni zan tafi sai na dawo" Fannah ta marai-raice fuska tace "Ayya! Granny nima zani fa,tunga naga Buhaiyya zaku" Granny na ɗan kakkaɓe jikinta tace "A'a bana son sallama wannan ai gantali ne daga ganinki anga mai ciki bazan fita dake waje baki ya kamaki na shiga wajan Barista ba" Fannah jin kalmar tai wani iri wai ciki kasa magana tayi Granny tace "To zamu huce Nida su wancan yaran to mutane ne su dinga sanya sunaye ba daɗi bare dadaɗawa, ke yama sunansa?" Ta tambaya tana kallon Buhaiyya tace "Fareeq" Granny tace "Yawwa! Shi fa yar kirki to ba gwaramin shi akan wajan gantallan diriban ba dan Allah? Tunda ai ba gama sanin tuƙin nasa nai ba" Fannah tace "haka ne, Allah ya tsare ya kiyaye" Granny tace "To ko dai na tawo baki da taura da magarraya ne naga ganki kamar kazar da ƙwai ya fashewa" miƙewa Fannah tayi tana sunkuyar da kanta ƙasa tace "Sai kun dawo Granny" Buhaiyya tace "Anut Fatima sai mun dawo" Murmushin ƙarfin hali tayi tace "Uhm Allah ya kiyaye" daga haka tai part ɗinta Hanne mai aiki kuma ta fara shirya dinner.
*DAN ALLAH DAN ANNABI KIJI TSORAN ALLAH KADA KI KARANTA ABINDA BA HAƘƘIN KI BANE DAN ALLAH, LITTAFIN SIRRIN MU NA KUƊI NE AKAN 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616*
Bayan Isshā Barrister yana ta sauri ya ƙara so gida dan yau burinsa ya kasance da Fatimansa kamar zai tashi sama haka yake jinsa, yawarsa ce ta fara ƙara yana ɗagawa Alhj Kamal yace "Duk abinda kake ka bari kazo yanzu na dawo ba bisa son rai na ba Oga yana buƙatar ganinmu kuma.." bai tsaya jin abinda zai ce ya kashe wayar tare da juya kan motar yana jin ransa babu daɗi. Parking Arjun yay yana kallon Sheikh yace "Buddy kaci gaba da addu'a kuma ka kiyaye duk abinda zai haɗaka da Anut Fatima, ita haramunce a gareka yanzu kalli inda ka rame ka sanya damuwa a ranka ga jininka da yay mugun yawa ga ciwon Zcyarka kai ɗaya abun yay yawa" banza Sheikh yay masa Arjun yace "Bari na shigar da kai wlh nai missed My Aliyah" sai lokacin Sheikh ya buɗe ido yace "Banza ɗan iska" dry Arjun yay yace "Naji ba komai rai dai" daga ya fito da Sheikh suka nufi cikin gida Fannah ce kaɗai a Parlo tana watching TV tana sanye cikin wata gwon mai kyau roba-roba ta tufke sumar kanta wacce ta tsaya tai kamar alkaki, tana jin sallamarsu tai saurin ɗaukan veil ta rufe jikinta wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke daman fargabarsa kada Arjun ya ganta a haka, ɗauke kai Sheikh yay Irin bai ma san da zamanta a wajan ba Murya a sanyaye tace "Sannunku da zuwa" Arjun ne ya saki Murmushi yace "Yawwa Anut Fatima yau aikin lada nai na raka buddy zance" da sauri ta kalli Sheikh taga ko inda take bai kala ba kasa cewa komai tayi gudun koma kada ta bada kanta yasa tai saurin barin wajan. Har bedroom ya kaisa bai bar gidan ba sai da Sheikh yay wanka ya sanya kayan bacci kana yay masa sallama. Yana zaune a haɗaɗɗan parlonsa yana rufe idanunsa jin wata daddaɗar Murya a t.v yasa ya buɗe ido news ake ana haska wani Governor dake ziyartar maƙabarto da asibitoci, idanunsa ƙurrr akan fuskar Mutumin kafin kuma ya sauya akalar kallonsa zuwa kan twins ɗin da suke riƙe a hannunsa sunnan Governor ya duba yaga ansa _THE GOVERNOR OF LEBANON GOVERNOR DEEDAT_ samun kansa yay da ƙara kallon Mutumin haka nan yaji so da ƙaunar mutumin a ransa yana sone yaga Mutum mai kyautatawa talakawa. Kashe kallon yay sbd abubuwan da zcyarsa take raya masa turo ƙofa tayi a hankali ta shigo kana ta maida ƙofar ta rufe hannunta riƙe da tray ɗin abinci ta ajjiye a gabansa sbd yana zaune saman carpet ya tanƙwashe ƙafafuwansa baza ka taɓa cewa gurgu bane, tana ajjiyewa ta juya zata fita yay saurin riƙe ta tare da zaunar da ita yace "Kee!" Turo baki tayi tace "Ni ka sakeni" yace "If not kuma fa,zaki daken?" Girgiza kai tayi ba tare da tayi mgn ba yace "zauna" ƙin zama tayi tace "Bacci ina ji" yana Murmushi domin ya gama gane fushin da take na zancan yaje wajan wata da Arjun yay mata yace "ki daina gani na haka, wlh zaki mmki gwamna ki zauna" ka faɗa ta noƙe tace "Ni dai a'a" batai aune ba taji ya fincikota jikinsa tare da ture tray ɗin abincin ajjiyar zuciya suka sauke a tare botten ɗin rigar sa ya buɗe ƙwantaccen gashin ƙirjinsa ya bai yana kana ya sanya hannunsa ya zare baby hijab ɗin jikinta ya ƙara mannata da ƙirjinsa yace "zaki kashe ni da soyayyarki Zahraaah" jin jikinsa zafi rauu yasa ta zare ido tace "Meya samu Malamina?" Yana shafa sumar kanta yace "Kina son sani?" Kai ta ɗaga tana kwaɓe masa fuska yace "Kada ki damu" yana faɗin haka ya kwantar da ita tare haɗe bakinsu waje guda ya shiga bata wani gigitaccen kiss mai tsayawa a zuciya a wannan lokacin shi kasan Sheikh bai taɓa sanin cewa zucyarsa da kuma gangar jikinsa na buƙata kasancewa a duniyar mace ba sai yau, idanunsa har wani zubda ƙwalla yake yana sauke numfashi tare sauke ajjiyar, cikin ƙaramin lokaci suka zama naked wanda basu taɓa sanya ran haka aikin rayuwarsu ba. Lokacin Sheikh baya gane fari balle baƙi a lokacin kuma Fannah tana tuna Yadda JALILERH ta kasance tare da MUHAMMAD JALAL BOBO(Uncle ne) ne, kafin tunaninta ya koma kan azabar da ZARINA TA SUMEWA SAIF( the new emir) idan kuma ta tuna azabar da M.K ya ganawa ANUSHA (Raino ne sila) sai taji zuciyarta ta buga da ƙarfin gaske Idanunta ne ya fito waje ta shiga tura Sheikh tana kuka tace "Kada ka aita abinda zai wargatsa farin cikin mu dama duniyar mu baki ɗaya kada mu biye zucyarmu da ruɗin sheɗan mu aikata ba dai-dai ba Malamina ka tuna ayoyin Ubangiji akan aikata zina dan Allah..." Bata ƙarasa maganar ba sbd wani azababban zafi da kuma raɗaɗi daya shigeta, Sheikh kuka ya saki zcyarsa cike da tsanar abinda yake aikatawa amma gangar jikinsa takii bashi haɗin kai ƙara ingiza sa take zuwa ga Zahraaah! Bakinsa ya zare daga saman nippy ɗinta ya shiga faɗin _"Yasubuhanallah!"_ ya kuma ya ƙara danna jikinsa a jikinta da wani irin ƙarfi da yazo masa gaba ɗayansu suka saki kuka bakinsa na rawa ya shiga addu'ar kasancewa da iyali, kafin a karo na biyu ya ƙara danna jikinsa nan take ji da ganinta sukai ƙaura daga gare ta Sheikh kuka ya saki Yayinda da kuma jijiyoyin ƙafafuwansa suka shiga mutsawa tare da saki yana jin yadda ƴan yatsun ƙafarsa suke ƙara kamar wanda aka ƙarawa ƙarfi haka ya shiga ratsa jikin Zahraaah...
Ai weekend lfy🌚
NIMCYLUV
22/10/2021, 10:33 - 🤔🤔: 5️⃣7️⃣-5️⃣8️⃣
_SUBSCRIBE MY YOUTUBE CHANNEL_
Nimcyluv T.V
https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA
Da sukkan ƙarfinsa yake ƙarasa ratsa jikin Fanan, a zabar dake ratsa jikin Fannah yafi a zabar da LAMRAT taji wacce YISHAM ya gama mata, duk shigarsa jikinta numfashinta ya ɗauke shi kansa bai taɓa sanin yake da girman halitta ba sai yanzu, tun farko da yay try na shiga jikinta yasan cewa shi ɗin na musamman ne, kuma irinsu Sheikh daban suke a cikin maza, sun san takan mace shawo kan mace bayayi masu wahala, cikin zafi² da kuzari haɗi da jarumta yaci gama da lulaawa duniyar daɗin ta, duk Yadda yaso kiran sunan Allah a wannan lokacin kasawa yay babu abinda ya keji yake gani sai _Zahraaah!_ ɗumin jikinta ƙara zautar dashi yake yana jin kamar ba'a duniya yake, Yana ratsa jikinta har ya samu nasarar basa tantanin budurcinta, gaba ɗaya suka saki gigitaccen ihu. Fannah na ihun na azabar