Showing 39001 words to 42000 words out of 130248 words
tsakani na da Rayuwa ta" tsaki Tijama taja duk tana tausayin jikar ta amma hakan bazai sanya ai mata abinda take so ba,ita da zata bar duniyar ta yaya zata bar Mutum kamar mara lfy bayan tafi kowa sanin ingantacciyar lfyar da Sheikh yake da ita, clamly tayi tace "Look! Airah do what is right not what is easy, kada kiyi amfani da damar ki ki cuci bawan Allan da baiji ba bai gani ba, kinsan cewa da bakya jikin Sheikh da bazai taɓa kawo iyanzu ba tare da mace ba, yana da ƙarfin sha'awa irin mazan nan ne da basa iya jure abinda suke ji game da mace, Sheikh kaifi ɗaya ne tayaya kike tunanin duk wannan lafiyar da Ubangiji ya ba shi mu kuma mu zama masu son kanmu wajan daƙoshe sa, wanda suke lalata rayuwar Sheikh kima suke nema ke kuma naki soyayya ce, Kima ɗauke rayuwa take Soyayya kuma bada rayuwa take,kinga hakan na nufin zaki iya sadaukar da dukkan farin cikin ki akan Imam, to ki ƙarfafa zuciyarki kiyi supporting ɗina akan raguwar aikin da baki ƙarasa ba, na shaida kema kin shaida kaima Tuɓe ka shaida Airah ba zata tashi ba, to why are you wasting your time akan abinda kinsan ba mai yiwuwa ba ne" zuwa lokacin Airah bata fahimtar abinda Tijama take faɗa idan Idanunta na kan Sheikh tana tuna yadda zai iya rayuwa babu ita, tana tuna tarin ƙalubale da kuma manyan ƙaddarori da zasu hau kansa? Bazai iya ba Sheikh ɗinta bashi da hayaniya bazai iya ɗaukan tension ɗin da zai hau kanshi ba, yaya zatai tabi magnar Tijama ko kuma ta shareta, Ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske ta sauke tana ƙara dunƙule wa waje guda yayinda wani jini ya fara biyo bakinta, da ƙarfi kuma ta sanya ihu da kuka, Tuɓe ne ya riƙeta yana faɗin "Airah kiyi hqr dole ki hqr da Sheikh idan soyayyarki gsky ce ya zama dole ki bamu damar da zamu taimakawa rayuwarsa ya samu lfy sannan mu hska masa baƙi yansa" cikin fitar hayyaci da ɗaukewar numfashi tace "What should I do?" Kai tsaye Airah tace "ki sakar masa mazantakarsa frist, sannan ki dawo masu da nutsuwarsa ya fara gani mata a matansu ba kamar yadda yake masu kallon maza ba,ki dawo masa da asalin faɗan sa domin wannan shiru shirun da yake dashi duk kece sili duk masifar ABU MALEEK da DEEN Sheikh ya fiso so dole kibar hakan ya faru" cikin kuka tace "idan nayi hakan kina da tabbacin zai samu farin cikin da nake masa burin samu a rayuwarsa?" "Why not? Zai samu farin ciki kafin samuwar farin ciki amma dole sai zuƙata sun ɓaci, kin san idan kana son abu ƙalu bale baya hana kaso abu sai dai ka ƙara kusanta kanka dashi, zaki mmkin Sheikh zai zama Garkuwa ga jama'ar gari, zai zama zaki wanda babu wanda ya isa ya taka shi, zai zama zakara wanda kukan sa kaɗai zai tashi al'umma" rungome Tijama tayi a jikinta bata ƙaunar rabuwa da Sheikh ɗinta amma ya zama dole ta rabu dashi tunda hakan ne kaɗai zai sama masa farin ciki, wani gigitaccen ihu da ƙara ta sanya sai kuma cak numfashinta ya tsaya.
Jikinsa rawa kawai yake tunda Malamin ya bashi ruwan rubutu yasha kana ya fara yi masa karatu ko ɗaga kai baiyi bare su sanya ran aljanar dake cikin sa zatai magana kuma ta fadi dalilin daya sanya ta shiga jikinsa, gumi kawai yake haɗawa jikinsa sai rawa yake idanunsa a lumshe ya sanya dukkan hannayensa ya rungome ƙirjinsa dasu sbd dukan da zuciyarsa take masa, Arjun na can gefe guda a zaune idanunsa ya kaɗa yay jaa sbd ɓacin rai harga Allah abinda Mami tai baiji daɗinsa ba, yasan cewa Sheikh yana da matsala sbd shi kansa yasha kamasa yana wasu abubuwa na almara amma bai taɓa kawowa kansa akwai wasu mutanan ɓoye a jikin Sheikh ɗin ba, kullum yana masa addu'ar Ubangiji ya yaye masa damuwa da kuma ƙunci dake cikin zuciyarsa,Malamin ne ya sauke numfashi yana mai ƙara ƙarewa Sheikh kallo da idanunsa, kafin yaja numfashi yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe kalleni" banza Sheikh yay masa domin shima ya fara fita daga nutsuwarsa ji yake kamar yana shirin rasa wani abu mai matuƙar muhimmanci a rayuwarsa, Uncle Sham ya kalli Malamin yace "Ya dai Malam?" Jinjina kai Malamin yay yana ƙara kallon Sheikh kana ya kalli Mami yace "Hajia kin tabbatar da abinda kika faɗa gsky ne?" Kai tsaye Mami tace "haka ne Malam" bai ƙara mgna ba ya ƙara buɗe shafin Alkur'ani yaci gaba da karatu sai dai yay karatu mai yawa amma ko mutsi Sheikh bai ba, gajiya yay yace "gsky ko baƙin Aljani ko Aljana ce a jikinsa wannan karatun ya isa yasa ya ƙone bama yay mgna ba" cike da gamsuwa Uncle Sham yace "Malam kenan babu batun mutanan ɓoyen ko?" Kai ya jinjina yace "gsky babu sai dai akwai abu a jikinsa amma bana da ikon aiki a kansa sbd ba huru mina bane" miƙewa Uncle Sham yay yace "Ngd Sosai Malam Allah ya ƙara girma" Malam yace "Kai haba yiwa kaine fa kuma ai aikin mu ne ai so no need to thanks" rakasa yay har waje yana fita Granny ta fashe da kuka tana faɗin "Ni daman nasan sharri ne kawai irin na Saudala,banda haka yaya za'ai Alaramma kamar Imamu ace wai Aljana ta auresa fisabilillahi? Aiko makaho ya sha yasan wani zancan bana ɗauka bane,hankalinki ya kwanta kinci zarafin Imam to wlh keda Allah haƙƙina kaɗai bazai barki ba bare na Imam,babu ruwana ai Allah gafurur rahimu ne sai kiga Ubangiji ya yafe maki idan kiga nemi ya fiyar mu,amma wlh ba wasa ba kinci mutuncinsa aljani fa ba wasa ba" daga baƙin ƙofa Uncle Sham ya tsaya yace "Yaya haka Mama? Meye abin kuka a nan kuma,ai hamdala zaki tunda dai Allah ya ƙaresa" ƙara rushewa da kuka tai tana faɗin "babu ruwana ka barni nai kukan ko zanji daɗi kaima Imamu yi abunka za nemu maka ruwan wake fuska" Jinjina kai kawai Uncle Sham yay tare da faɗin "Toke Saudat kinji me Malam yace dan haka ki sake jikinki babu komai in sha Allah! Allah zai kiyaye" Anut Amina tace "Ameen" Arjun ma ya amsa, Mami kam kasa samun nutsuwa tayi sbd ta tabbatar da Aljanun Sheikh sbd ga shaidar a fuskarta nan, Tayaya za'a ce yanzu kuma babu su? Gsky akwai wani abu akwai dalilin rashin bai yanar su amma ne shi? Shine abinda bata sani amma dole ta bincika, tashin hankali Sheikh ya shiga hankalinsa yaƙi kwanciya da rashin bai yanar Aljanarsa shi zafi kowa farin ciki ba bayyanar ta domin zai samu ƴan cin rayuwa da ita ba tare dasa ido ko kuma wani abu ba,yasan kuma dukkan aljanu suna bai yana yayinda ake masu ruƙiyya where is my fairy? Tana ina? Ina ta ɓoye, nan da nan idanunsa ya ƙara birkicewa lura da hakan kuma yasa Uncle Sham cewa Arjun "kuje gida Allah ya tsare" miƙewa Arjun yay tare da tura Wheelchair har zuwa compound na gidan kai tsaye kuma ya taimakawa Sheikh ya shiga cikin motar kana ya naɗe Wheelchair shi kuma ya zauna seat ɗin driver yaja motar da gudu zuwa gida, suna fita Granny ta miƙe itama ta nufi waje driver yaja ta zuwa gida, ajjiyar zuciya Mami ta sauke kafin ta miƙe tsaye tace "Hjy Amina bari naje nima" da Murmushi a fuskar Anut Amina tace "kai haba dai ga lunch ina shirin shirya maki ai ba za'ai haka ba" Murmushin dole Mami tayi tace "kada kiji komai wlh am full Ngd sosai" Sallama sukai Mami ta shiga motar taja ta gudu kai tsaye gidan Fariha ta nufa.
"Ni kam kamar akwai abinda Saudat take ɓoyewa naga gaba ɗaya taƙi sakin harta" Uncle dake juyawa white rice ɗin gabansa with vegetables source wacce taji cow meat sai ƙamshi take, yace "Wutar mai zargi daban take ki kiyayi kanki Mmn Huda" spoon ɗin hanunsa ta amsa ta fara basa abincin yana lumshe ido tace "Allah ba wasa ba Uncle na daɗe da zargin matar nan akan Sheikh, kana kallo a ranar da Mahaiyarsa ta haifesa a ranar kuma Abban Sheikh ya saketa" spoon ɗin ya amsa yana faɗin "kina samun ladar ci da miji kuma kina zobe ladan ta hanyar gulma ko?" Dry tai masa tace "kai dai kawai kace cikinka bai cika ba sai nafi gane karatun" ka faɗa ya ɗaga mata yace "whatever".
Tunda suka ɗauki hanya ya kifa kansa a a tsakanin cinyoyinsa ya shiga fesar da numfashi da sauri² ko Arjun yana iya jiyo yadda Numfashinsa ke fita, kamar wanda zazzaɓin ma sharshara yake shirin kamawa tsoransa ɗaya kada ciwonsa ya mutsa domin yasan Wannan ajjiyar ziyara da yake ba haka kurum ba ne, yasu shigewa dashi hospital amma yadda yake ganin yanayinsa da kuma abinda ya faru last time yasa yaci gaba da driving a zuciyarsa yana nemawa Sheikh ɗin sauƙin abinda yake damunsa.
Bayan yayi parking motar ya shiga ƙoƙarin zaro Wheelchair ɗin daya santa a back seat, da sauri Sheikh cikin zafin nama ya durƙosa tare da ɗura soft fresh hands ɗinsa a ƙasan tarazon gidan, cikin tashin hankali Arjun yace "Buddy mene haka what are trying to do? Idan rai ya ɓaci nutsuwa ke samu sa" ko inda yake bai kula ba yaci gaba da tafiya kamar yadda guragu suke cikin ƙaramin lokaci guwwar wandonsa tai baƙiƙƙir sosai yake jin zafi da kuma raɗaɗin da hannayensa zuwa ƙafafuwansa suke masa sbd bai taɓa gwada irin wannan tafiyar ba tunda ya samu kansa a cikin wannan lalurar, ya gwammace ya azabtar da kansa da wani ya azabtar da shi, he need his wife yana buƙatar Aljanarsa ita kawai zai samu yaji daɗi a ransa, ɗumin jikinta da kuma soft lips ɗinta sune kaɗai za suyi tasiri a cikin zuciyarsa har ya samu nutsuwa, shock ɗin da Arjun ya shiga yasa ya kasa koda mutsi, tausayi da ƙaunar Sheikh suka ƙara ratsa zuciyarsa. A haka ya ƙarasa har babban parlon gidan ya samu Sa'a babu kowa kai tsaye ya nufi flat ɗinsa yana jan guwwar sa zuwa lokacin har shaddar dake jikinsa ta fara yagewa, yana shiga ya buga ƙofar da ƙarfi tare da danna mata key, ya saba yiwa Granny kuka amma bai yarda wani wanda ba Granny ko Airah ba yaga zubar hawayensa, yana da rauni amma rauninsa aka abinda yake so ne, ke nan Airah itace weakness nasa, shiru yana sauraran bugun zcyarsa duk yadda idanunsa kuma suka zo zuba da ruwan hawaye ya tauye masu haƙƙin su ta hanyar hana faruwar hakan rashin Airah a yanzu shine kaɗai zai sanya a zubda hawaye, da fasa yaji an sanyin hannunta kaɗai ya tabbatar masa da cewa itace da wani mugun saurin ya ɗaga kansa,tana tsaye a kansa hannunta dafe da saitin zcyarta sai fitar da numfashin wahala take, bai tsaya jiran komai ba yasa hanunsa ya fisgota zuwa jikinsa tare da manna ta a faffaɗan ƙirjinsa ya ƙanƙame ta yace "My Airah my Aljana my Fairy Rayuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe where are you hiding? Why are you leaving me? You broke my heart, don't ever trying to leave me i knew you're mine forever and ever and ever always" ya ƙare maganar yana ƙanƙame ta tare da sakin wani marayan kuka jin, tsaye Arjun yay bakin doorway shida Fareeq suna faman babbuga ƙofar, Granny ce tazo wajan hannunta riƙe ƙatuwar gora tana faɗin "wlh bazan lamunta Aljanun wanne kala ne bamu gani ba? Nace wacce kalar Aljana ce bamu gani ba yau suma ba gantalallun ba ne?" Kasa mgna Arjun yay abin duniyar yay masa zafi, shigar da ita ya kumayi ƙirjinsa yana shafa bayanta yace "No! Airah nothing will happen to you indai ina raye, I'll stay with you to the rest of my life" jin tai shiru jikinta ya saki yasa slowly ya ɗaga kan kamar mai tsoran Kallonta, wata gigitacciyyar ƙara ya sanya sbd jinin da yaga yana fita ta hanci da bakinta ga numfashinta daya saki, hannunsa ya sanya a saman ƙirjinsa for the frist time yaji baya ko harbawa da mugun sauri ya ɗaga fuskarta tare da covering face ɗinsu rada abinyi yay kawai sai ya haɗe bakinsu a kuma dai-dai lokacin ya saki wani kukan....
SIRRIN MU isn't free book
Contact to subscribe
08119237616 ga ƴan Niger 84506476
20/10/2021, 20:47 - 🤔🤔: *_NLUV💞_*
3️⃣3️⃣-3️⃣4️⃣
He's cry like a baby tare da jijjigata cikin dukkan muryarsa mai taushi da kuma daɗin sauraro wacce zuwa yanzu ta fara sauyawa sakamakon tension da yake ciki yake faɗin "Wake Up Wify! Wake up my Fairy, please don't do this to me Airaaa..hhh!" Yaja sunan da ƙarfi tare da wani emotional sound, ƙara rungome ta yay a jikinsa tamkar zai tsaga ƙirjinsa ya maida ta ciki haka nan yake jin zuciyarsa, lumshe idanunsa yay yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi cikin muyarsa mai taushi ya ƙara faɗin "No!! Noting will happen to you in sha Allah! Everything will be am telling you zaki ce na faɗa ohyyyah! Open your eyes Aljanata just look at into my eyes and tell me you're fine" haka ya wanzu yana surutai Airah kam babu abinda take ganewa ta daɗe da komawa ga mahaukacin ta wanda kowa garesa yake kuma garesa zamu koma, shi ya halaccin mutum da aljan kuma shike da ikon ɗaukan numfashinsu a lokacin da yasu kuma a lokacin daya ga dama, shiyasa ake cewa dukkan mai rai da buri yake mutuwa, Just like Airah Ubangiji ya ɗauki ranta da muradai masu yawa gske wanda kusan rabin muradanta akan yadda zata dawowa da Sheikh Imam hamdan Balarabe farin cikinsa da kuma yadda zata dashi da mahaifiyarsa, yanzu babu muradi babu ita mene makomar Sheikh?.
Uncle Sham ne yay sallama tare da shigowa cikin parlon idannunsa kan side ɗin Imam inda yake jiyo kukan Granny, domin ita kaɗai ta cika gidan da kuka sai Buhaiyya wacce ta mara mata baya, Granny na ganin Uncle Sham tace "Shikenan nan wlh hankalinsu ya kwanta sunwa Imam fyaɗe nasa wannan ihun da yake bana lfy bane,Ni kam yaya zanyi da haƙƙin marayyan Allah!?" Da mmki Uncle Sham ya kalleta yace "Mama Maraya kuma?" Cikin kumfar baki tace "Nayi ƙarya ne? Nace ƙarya dana saba nayi ko?" Sai kuma ta rushe da sabon kuka tace "maraya mana yanzu Fisabilillahi banda ni ɗin wa Imamu yake dashi a wannan gidan duniyar? Banda lukutar masifa ma ina wata tarayya tsakanin mutum da aljan dan Manzon Allah?" Kai tsaye Uncle Sham yace "ƙaddara" ya faɗi hakan yana ƙarasawa wajan ƙofar Arjun yace "Uncle i try all my best wajan ganin ƙofar ya buɗe but i can't ya datse ta ciki" Jinjina kai Uncle Sham yay zuciyarsa cike da tunani yace "Ok! Just leave it soon or later zan buɗe he most open the door" shiru Arjun yay dan bazai iya musu da Uncle Sham amma sam hankalinsa yaƙi kwanciya domin zuciyarsa na gaya masa something bad gonna happen, Juyawa Uncle Sham yay yana kallon Bahaiyya wacce ta rungomesa tana kukan yayan nata, hannunta ya kama zuwa cikin parlo yana faɗin "Ina Mamin?" Cikin kuka tace "Uncle muma bamu dawo mun sameta ba kuma till now bata dawo ba" Murmushi kawai yay yace "ok yaya karatu ya makaranta hope kina jin daɗinta?" Kaita ɗaga masa tace "eh Uncle amma na gaji wlh,ina son zama tare da Yaah Sheikh" kanta ya shafa yace "just pray for him shine kawai" tace "I'll inama kanyi" yace "Good gal". Abu dai kamar wasa Sheikh yaƙi buɗe ƙofa Arjun kuma bai fasa buga ƙofar ba, har zuwa magrib lokacin Barrister ya dawo yake faɗin ko lfy? Cikin kuka Granny take gaya masa sharrin da Mami tai masa da kuma halin da yake ciki da kukan da yake yana kiran Airah, Jinjina kai kawai ba tare kuma da yay mgna ba ya nufi flat ɗin Sheikh a tsaye ya samu Arjun idanunsa yay jajirrr kamar wanda yay kuka yana zuwa yace "broke the door" kamar wanda yake jira ya ɗauki wata ƙaramar knife ya shiga kunce ƙososhin jikin ƙofar ya nayi yana sauke numfashi not too long ya kunce ƙofar kamar zai tashi sama haka ya faɗa ɗakin,abinda ya gani yasa yay saurin tsayawa zuciyarsa na bugawa sbd tsabar firgici da kuma damuwa haɗi da zallar tausayin buddy, ba Arjun ba hatta Barrister sai daya shiga shock da ganin halinda Sheikh yake ciki kusan a tare suka nufi wajansa yana kwance Dadduma ya ƙanƙame pillow yan gefe kuma ga casbawar dake riƙe a hannunsa farar jallabiya dake jikinsa gaba ɗaya ta ɓaci da jini, cikin kiɗima da kuma tashin hankali Arjun yake jijjagasa tare da kiran sunansa, zare ido Arjun yay lokacin da yayi arba da jinin dake fita daga bakinsa zuwa hancinsa, cikin wani sabon tashin hankali, Juyawa Barrister yay tare da nufar flat ɗinsa babu jimawa ya fita kunansa maƙale da waya yay waje da sauri ya nufi wajan driver yace "get the car" yana faɗin hakan ya koma ciki sosai ya samu nutsuwa ganin Granny na flat ɗinta da taimakon Arjun Barrister ya ɗaga Sheikh zuwa jikinsa sbd nauyin da yay ga jikinsa daya saki, kai tsaye cikin mota suka nufa Fareeq na biye dasu wanda shigowar sa kenan daga Mosque, Barrister na gaba Arjun na baya shida Fareeq sun sanya Sheikh a tsakiya gaba ɗayansu hankalinsu a tashe yake musamman Arjun. Kai tsaye a The Peake Specialist Hospital suka sauka suna zuwa manyan likitoci suka ƙarasu wajan tare da kama Sheikh suka ɗurasa akan gado har zuwa emergency room su kuma suka zauna a reception kowa da tunanin da yake, babu jimawa Uncle Sham ya ƙarasu shida Anut Amina domin tun a hanya Barrister ya kira su ya faɗa masu abinda ke faruwa, yadda Uncle Sham ya kasa zama haka Arjun ya kasa zama yana jin yadda Aliyah ke kiransa amma sam bashi da confidence ɗin answering call ɗinta, suna ta zaune wajan 1hr amma ko likita ɗaya bai fito ba,ganin hakan yasa Uncle Sham kallon Arjun yace "Muhd ya kama kaje