Showing 93001 words to 96000 words out of 130248 words
kanta, Tabbas akaci gaba da ambatar sunansa baƙin cikin haka zai iya ajalinta baki ɗaya, saman bed ta faɗa tana sauke numfashi data rufe ido cikakkiyar surarsa mai kyau da tsari ce take bai yana a cikin idanunta, kuka ta ƙara saki tace "i hate him! I hate you Sheikh na tsanaeka wlh" Uncle Sham ne ya kalli Matarsa Anut Amina kana yaci gaba da Rubutun da yake a diary ɗinsa, bayan ya gama ya miƙe tsaye yace "Maman Huda let's talk pls" ɗan kallonsa tayi tace "Abban Huda, bari na bawa Huda magani to" jinjina kai yayi sai kuma ya koma ya zauna, Anut Amina kuma ta shige cikin ɗaki, wayarsa ya ɗaga ya kira Arjun, ba jimawa Arjun ya ɗauka suka gaisa Uncle Sham yace "Mohd yaushe Imame yace maka zai dawo?" Daga can ɓangaren yace "Uncle wlh bai faɗa ba" Uncle Sham yace "Ok naga jibi idi _that's why i am asked you"_ Arjun ya kwantar da kansa a shoulder Aliyah yace "Hkne banyi tunanin zai jima haka ba Nima" miƙewa tsaye Uncle Sham yay sbd baccin daya keji yace "Ok! Ba damuwa Allah ya dawo dashi Lfy" Arjun ya amsa da _Ameen_ kana suka ajjiye kiran. Uncle Sham na shiga bedroom ɗinsa ya huce bathroom ya watsa ruwa kana yay shirin bacci ya zauna ya nata jiran Anut Amina amma shiru, kwanciya yay yana addu'a Allah ya kaimu sayi mgnar. Sheikh na tsaye sanye da farar Jallabiya misalin ƙarfe 12:30 sbd yau shine zai jaa sallar _TAHAJJI_ a babban masallacin makka dake jidda, yay kyau sosai ya rufe kansa da hirami sbd ɗan sanyin dake busawa da alama kuma yau rana ce mai muhimmanci ana sanya ran ganin dare mafi suyiwa wanda kowa yake fata da burin ya gansa wato _DAREN LAILLATUN KHADDRI_ gyara tsaiwarsa yay jin Fareeq shiru bai fito ba yasa walking slowly ya fara takawa zuwa bedroom ɗinsa kwance a samesa yana ta bacci cike da jin daɗi, lumshe idanunsa kana ya nufi wajan fridge ya ɗauki bottle water mai sanyi ya kwarara wa Fareeq, a firgice ya farka ya buɗe baki zai mgn yaga Sheikh tsaye ya haɗe hannayensa a ƙirji ya ɗura masa gajiyayyun idanunsa wanda kullum suke a lumshe, juyawa yay ya fara tafiya tare da faɗin "Get down my friend" yana faɗin haka ya fice, bacci cike idanun Fareeq haka yaje ya watsa ruwa ya ɗaura Alwala kana ya sanya jallabiya irin ta Sheikh, cike da nutsuwa a jere suka nufi masallacin. Sallar raka'a goma sha ɗaya Sheikh yaja bai idar ba sai wajan 3:45 kana ya shiga kwararo addu'a wanda da yawa sai da suka zubar da ƙwalla, addu'a Sheikh Babu kalar wacce bai ba, yay addu'a tsakaninsa da Fannah sau ba adadi yana da tabbacin yadda zucyarsa ke azabtar dashi da soyayyar Zahraaansa abu ne mai wuya ace ita ba alkairi bace a garesa. Bayan an sallame mutane da yawa sun fita shikam tanƙwashe ƙafafuwansa yay tare da buɗe Alkur'ani ganin hakan yasa Fareeq shima ya buɗe. Daga can ɓangaren Governor Deedat ne yake ta sakin ajjiyar zuciya idanunsa akan Sheikh wanda tunda ya shigo masallacin yake kallonsa. miƙewa yay tsaye a hankali ya fara tafiya ya tsaya dai-dai kan Sheikh harya buɗe baki zai mgn sai kawai ya juya da sassarfa sbd sarawar da kansa yay masa. Yau ta kama jajiberin sallah ƙarama tun safe al'ummar gari suke ta kai koma, kowa yana Shirin zuwan ƙaramar sallah,masu amsar ɗinki mayi masu siyo kajin miya nayi wasu kuma suna ta siyan kayan miya. Tun safe Granny ta kira wasu mata da zasu tayasu aikin Sallah dan haka cikin nutsuwa suka fara aiki sbd kada lokaci ya ƙure masu. Bayan ansha ruwa Misalin 10:30 na dare Fannah na ɗakinta daga ita sai 3gauther sai half vest a jikinta ta sanyawa gashin kanta ribbon tana kwance saman bed time to time ya kanji faɗuwar gaba. Barrister ne ya fito daga part ɗinsa waya maƙale a kunnansa yace "Haba Alhaji Kamal kafa san ko waye Barrister, wlh bazan ɓata shekaru na a banza ba, dan haka watch and see what will going to happen" Alhj Kamal yay dry yace "Wlh ina tausaya maka, idan baka tsaya ka fahimci abinda yake gabanka da irin wutar daza ta tashi to zaka kwana ciki" Barrister yace "Uhm kai ka sani ni nasan har gobe babu wanda ya san true colour ɗina" jinjina kai Alhj Kamal yay yace "Ina fatan haka sai goben" daga nan sallama sukai kai tsaye Barrister ya nufi part ɗin Fannah tana kwance ta lumshe idanunta farar fatar ta sai ƙyalli, a hankali ta buɗe idanunta sbd ƙarar Kofar da taji da sauri ta miƙe sbd ganin Barrister tsaye a kanta idanunsa sunyi jajir, kanta ta ɗauke shi kuma ya sakar mata Murmushi tare da ƙarasawa inda take tsaye yana zuwa yakai hannunsa zai riƙeta tayi saurin yin baya, tsayawa yay yana Kallonta cikin damuwa kana ya kalli cikinta inda gudan jinin sa ke ciki yace "Fatima kin san how long na kasance babu ke? Bana son nai maki ba dai-dai sbd jinina dake jikinki, amma ki sani a yau bazan bar ɗakin nan ba sai na samu haƙƙi na" kallonsa tayi zcyarta na bugawa ba tare da tace komai ba, idanunsa a rufe banda wutar sonta babu abinda yake ɗawainiya dashi, da sauri ya ƙara matsawa inda take yace "Nayi kewarki sosai nayi rashin ki rabu na dake tun first night ɗin mu so allow me to enjoy my dear Fatima" ya faɗa yana ƙara riƙota da ƙarfi wata gigitacciyyar ƙara ta saki lokacin da Barrister ya haɗata da jikinsa ya fara ƙoƙarin zame vest ɗin data rufe kyawawan brest ɗinta masu wanda suka ƙara girma gwanin sha'awa, idanun Barrister har wani ruwa yake kawowa baya gani da jin komai sai Fannah dake gabansa, duk yadda tasu kwacewa kasawa tayi sbd ƙarfin Namiji dana mace ba ɗaya bane bai rabu da ita ba sai da ya samu nasarar zame vest ɗin jikinta ta ƙara sakin ƙara tare da sanya duka hannayenta ta rufe ƙirjinta dasu, wani lalataccen murmushi yay lokacin da idanunsa suka sauka akan matasan tsayayyun brest ɗinta, wanda a zahiri wannan shi ne gani na farko da yay masu amma anasa ƙaramin tunanin ya ɗauka ya daɗe da sanin su, jikinsa har rawa yake da dukkan ƙarfinsa yasa hannu ya zare nata hannun tare mannata da jikin bango slowly ya kai bakinsa saitin nippy ɗinta yana gaf da ɗurawa yaji an turo ƙofar da wani irin ƙarfi, da sauri ya ɗaga kansa wanda ya gani ba ƙaramin gigitasa yay ba, amma meye nasa da zai shigo masa ɗakin mata? Fannah najin Barrister ya saketa ga Kuma tsaiwar mutum da taji ko kallan gabanta ba tayi idanunta a rufe da gudu ta ƙara inda mutumin yake tana zuwa ta shige jikinsa tare da rungomesa taki wani gigitaccen kuka jikinta duk rawa yake, da sauri Sheikh ya gyara tsaiwarsa sbd jin kamar zai yadda dashi sbd yadda ta faɗa jikinsa ba zato. Idanunsa da suke lumshe ya ware tare da sauke su akanta da sauri kuma ya ƙara runtsa idanunsa bai san lokacin daya ƙara shigar da ita jikinsa ba yay covering ɗinta da faffaɗan ƙirjinsa, kana ya sauke kallonsa akan Barrister suka shiga kallon kallo! Mmki ya hana Barrister cewa komai dan haka yabi ta gefen Sheikh ya fita a bunsa yana fita ya samu Fareeq tsaye a Parlo yana shan fresh milk. Ganin yadda take kuka sosai tana jijjagasa yasa a hankali ya saki wata wahalalliyar ajjiyar zcy yana mai ɗan taune leɓansa tare fesar da iska daga cikin bakinsa kafin ya daidaita tattausan laɓɓansa a saitin kunnanta cikin zazzaƙar muryarsa yace _"It's okay Fatima Zahraaah, I'm here nothing will happen to you je..wel"_ ya faɗa yana rungome ta a jikinsa, cak ta tsaya da kukan zcyarta na harbawa da ƙarfin gaske sbd Muryarsa daya daki kunnanta da sauri ta ɗaga kanta ta kallesa taci Sa'a idannunsu ya sarke cikin na juna.
_Wai mene haka ne😩why labarin yake taja haka ne?? Gashi na kusa kai book 2 amma labarin da ɗan saura idan ya kaini book 3 akwai sabon payment🤕🤫 Ina gdy sosai da addu'oin ku Allah yabar ƙauna jiki gashi da sauƙi_
SIRRIN MU isn't free book is for sale contact to subscribe 08119237616.
NIMCYLUV✍🏽
22/10/2021, 10:36 - 🤔🤔: When Destiny Call
71&72
Ƙoƙarin kwace jikinta Fannah tayi sbd wani baƙin ciki daya kamata, da ace tun shigowar sa tasan cewa Sheikh ne babu dalilin da zai sanya taje inda yake bare ta nemi taimako daga wajansa, idan akwai Mutumin da tafi tsana a duniya bai huce Sheikh ba, ta gwamma ce Barrister ya kwanta da ita da ace ta raɓo inda Sheikh yake, _"Goodness"_ ta faɗa a bayyane tare da saurin maƙale jikin Sheikh lokacin da taji saukar lallausan softness hands ɗinsa a ƙasan mararta, tuni jikin Fannah ya ɗauri rawa take ta turesa amma babu dama, cikin ƙasa da murya dai-dai kunanta Sheikh yace _"اللهم رب كما انعمت فزدنا"_ _(Ya uban giji kamar yadda kayimin wannan ni imar kaqaramana)_ ya ƙare maganar yana tattare rigar ta sama a hankali ya dinga shafa cikinta yana jin yadda soyayyar unborn child ɗinsa ke ratsa jinin jikinsa, Kuka ta sanya masa ganin ta kasa kwatar kanta, a hankali ya ware hannayenta data dungole su a ƙirjinta yay saurin haɗata da faffaɗan ƙirjinsa wanda ya ɗan ƙara faɗi da cikar suma, tsaf ya rungome ta yana jin yadda zyrsa tai kewar sahibar tasa, da sauri Fannah ta tura fuskarta tsakiyar ƙirjinta sbd softness lips ɗin Sheikh da taji a ramin cibiyar ta a hankali ya shiga hura mata iska yana lumshe idanunsa, wani ƙyakƙyawan murmushi ya saki wanda ya haddasa lomawar dimples ɗinsa da bayyanar teeths gave ɗinsa siririya mai kyau da tsari, sai da ya tabbatar jikinta ya saki kana ya ware laɓɓansa yay kissing cibiyar ta tare da tsotsa kaɗan, gaba ɗaya jikin Fannah ya saki masifa ce fall ranta wacce tayi niyyar sauke masa amma yadda tai weak tasan ko buɗe baki ba zata iya ba, gaba ɗaya yabi ta suka zube a saman bed yana ɗan fidda numfashi tare da sexcy sounds mara sauti sosai. Cikin daddaɗar muryarsa mai cike da nutsuwa da kamewa yace _"Ya rabbi ka karemin gudan jinina, Ya Ubangiji na ka kulamin dashi domin rayuwarsa a wajanka take, Ya Allah ka sanya masa hqr da tawassali tun yana cikin mahaifiyarsa! Ya Allah ka sanya masa nutsuwa da dangana, Allah ka bashi sa'ar rayuwa, Ya Allah ka sanya yazo duniya bisa Aminci da Lfy! Allah ka kula min da gunan jini na"_ ya ƙare maganar yana kifa fuskarsa gaba ɗaya a cikin nata yana jin yadda zcyarsa ke halbawa, yana sonta yana son jin ɗumin jikinta, Ita yake buƙata gaba ɗaya yana son yay sharing dukkan wani feelings ɗinta gareta, amma sam bai shirya jin maƙaƙen maganganun da zata faɗa masa ba, ba komai zyrsa a yanzu zata ɗauka ba, mutsi ta fara wanda yasa ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zcy tare da zare jikinsa daga nata, baya taji zata faɗi sbd jirin daya ɗebe ta yay saurin riƙeta da sauri ta boge hannunsa idanunta fal ƙwalla tace "Azzalumi! macuci! Maha'inci! Butulu! Maci Amana in sha Allah sai Allah ya rama min abinda kayi min me gemun banza kawai" runtse idanunta yay yana jin duk wata mgnarta yadda take dokan ƙahon zcyarsa, rinannun idanunsa ya ɗaga tare sauke su a kanta, fesar da numfashi yay kana yaja ƙwantaccen gashin fuskarsa _(saje/gemu)_ fuskarsa na fidda annuri dan bai bari taga ɓacin ransa ba, cikin kamewa da nutsuwa ya isa gabanta yana ƙare mata kallo from head to toe yace _"Fatima Zahraaah! Ina sonki gaba ɗaya, And i like ur attitude! Ko zaki uwata da ban san inda take ba bazan taɓa cewa bana sonki, And kin san me all abubuwan nan da kike min wlh ko a ƙafar Sheikh da zaki gane da kin ɗauki wata hanyar amma komai naki birgeni yake, kuma duk sanda kika ƙara yimin mgn makamancin wannan baki san me zan maki ba"_ wata harara ta zabga masa tace "An gaya maka gurɓatattun mgnar ka zai sauya ra'ayin Fannah ne? Wlh ba'a haifi wanda ya isa ya sani zama dakai ba, ɗan isa irinka kwarto kamar...," Bata ƙarasa faɗa ba taji yay mata wata cafka tare da haɗata da jikinsa, bada rawa babu Abinda jikinsa keyi ya ƙwaƙwaƙumeta sosai kamar zai ɓalla mata ƙashin baya har sai data saki ƙara, idanunsa yay jajirrr jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa, yasan bazai taɓa iya dokan ta ba amma hakan da yake mata kaɗai yasan purneshiment ne, ƙarar data sake yi ne yasa ya sassauta riƙon sbd gudan jinin sa dake cikinta, ɗago kansa yay kana yay copping face ɗinsu bakin sa na rawa yace "Why? _Why Zahraaah what i have done to you"_ idanunta cikin nasa tace "I hate you Imam hamdan Balarabe na tsaneka Sheikh" ware manyan idanunsa yay waje yace _"Goodness!_ Ni Malaminki kika tsana?" Kai tsaye tace "Malamina Uba na ne?" Murmushin ƙarfin hali yay yace "Na maki al'ƙawarin nan da 1week wannan bakin idan ance ya furta kalmar tsana ga Sheikh bazai iya ba ke da kanki za kiji kunyar abinda kika aikata" murguɗa masa baki tayi ya buɗe baki zatai magana yay saurin sanya mata Tattausan laɓɓansa wanda suke fidda ƙamshi a cikin bakinta a zafafe ya fara bata wani fitananniyar sumbata wacce ita kaɗai zaiwa mutum nuni da yadda Sheikh Imam hamdan Balarabe yay missed Zahraaansa a lot missed mai yawan gaske, har wani cizon tongue ɗinta yake, kaf yawon bakinta sai da ya zuƙesu tass bakinta banda zafi da zugi babu abinda yake ga wani irin abu da yake mata yawo a jiki, ganin yana neman e zaucewa da huce ƙa'ida yay saurin sakinta idanunsa a rufe yana rarraba hanya ya fice daga cikin bedroom ɗin Allah ya taimaketa duk babu kowa a parlo. yana fita Fannah ta faɗa saman bed ta rushe da kuka tana jawa Sheikh Allah ya isa, dan ya tasu mata da wani azababban feelings wanda yake damunta da alama cikin jikinta ya ƙara mata son Namiji, miƙewa tayi tsaye tana goge hawayen fuskarta kana ta nufi bathroom yana duba pad ɗin jikinta taga farin ruwa da sauri ta yar tana ƙara jin tsanar Sheikh na nunkuwa a ranta, da haka tai wanka ta sauya kaya kana ta faɗa gado wani wahalallan bacci yay gaba da ita da alama baya rasa na saba da ɗumin jikin Sheikh da taji. Sheikh kam kasa bacci yay yadda yaga rana haka yaga dare. Washe gari ta kama idin ƙaramar Sallah Sheikh ya shirya cikin wata bugaggiyyar Gezner fara tass sai ƙyalli take, ko ina ya juya ƙamshi ke tashi a jikinsa, bakinsa sai mutsi yake yana faɗin _"Allahu Akbar³! La'ilaha illallahu Allahu Akbar walillahil ham"_ a haka har ya isa Mosque ya ja Sallah raka'a biyu kana yay huɗu ba, daga nan gidan su Arjun ya huce ya gaida Umma, Arjun ya kalli Sheikh yace "Muje muci Abinci Madam ta gama nasan ba babbar Sallah bace bare kace sai kaci kayan ciki" taɓe baki Sheikh yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "har wani abincin kirki matar taka ta iya?" Dry Arjun yay yace "Ni bazan ce komai ba, amma yau duk abinka sai ka shiga ciki ai yau daman ranar ziyara ce" kwaɓe fuska Sheikh yay yana lumshe idanunsa ba tare da yace komai, Murmushi kawai Arjun yay tare da kama hannun Sheikh ya fara jansa zuwa part ɗinsa, Aliyah na zaune tasha ado cikin wata atamfa golden mai haske, tana ganin Sheikh yaja vail ta rufe jikinta sbd tasan halin Sheikh yanzu zaiƙi shigowa, Zama yay yana ɗauke idanunsa sbd Arjun daya bawa matarsa side hug yana sakar mata Murmushi yace "Matar Kinyi kyau har ba'a mgn" nuni tayi masa da Sheikh yace "ke ƙyalle wannan ya fini rashin ta ido akan mace" ƙwace jikinta tayi tace "Buddy barka da dawowa daga ƙasa mai tsarki, anyi sallah Lfy?" Ba tare kalleta ba yace _"Taƙƙabbalallahu Minna wahh minkii"_ jinjina girman jan ajin Sheikh tayi wanda ya riƙa ya zama ɗabi'arsa, miƙewa tayi ta nufi kitchen tana shiga wayar Arjun ta ɗauki ƙara ganin sunan Uncle Sham yasa Arjun yace "Wai Buddy ina wayarka meye amfaninta?" "Uhm" kawai Sheikh yace Arjun kuma yada wayar a handsfree Muryar Uncle Sham ta cika wajan inda yake faɗin "Imam ina son ganinka yanzu" shiru Sheikh yay kana ya gyara zamansa yace "In sha Allah! Uncle zan zo" Uncle Sham da yake kallon matarsa data miƙe tsaye yace "Mgna ce mai muhimmanci kada kai wasa" Jinjina kai Sheikh yay yace "In sha Allah Uncle" yana faɗin haka yay Shiru tare da rufe idanunsa, Aliyah ce ta ƙarasu cikin Parlon da babban tray, wanda yake ɗauke da funkaso da miyar agoshi miyar taji naman kaza ga sinasir da masa, sai soyayyan naman kaza da farfesun ƙafar saniyya. Barrister ne tare da Alhj Kamal a parlon baƙin sa suna tattaunawa, a hankali aka Turo ƙofar Mami ce ɗauke da basket ta shirya abinci a ciki satar kallon Alhj Kamal tayi shima ya kalleta sai kuma suka ɗauke kansu, ajjiyewa tayi tare da zama tace "A'a yau Alhj Kamal a gari gsky baka da kirki yaushe rabon dana ganka?" Dry yay yace "Komai kamawa take yanzu ba gashi nazo sanadin Sallah ba?" Tace "Haka ne! Anyi Sallah lfy ya iyali?" Yace "Allahamdulillah" daga haka ta miƙe tana sauke ajjiyar zcy, wayar Barrister ta fara ƙara ya ɗauka tare dayin Sallama, Shiru yay sai kuma yace "Subuhanallah! Yaushe ne?" Shiru yay yana sauraran abinda ake faɗa kana yace "Ok ba matsala zan biyo bayanku" yana faɗin hakan ya kashe wayar tana sakin dry. Uncle sham ya kalli Anut Amina yace "Maman Huda mgn ce dani, kinƙi bani hankali ina jin idan ban sauke nauyin abinda yake kaina ba kamar nayi ba dai-dai ba ne" kallonsa tayi tace "Haba Abban