Showing 81001 words to 84000 words out of 130248 words

Chapter 28 - Sirrin mu Complete by Nimcyluv.txt

25 Nov 2024

5977

"Sure!" "Yeah?" Barrister dake tsaye idanunsa akan Sheikh yace "Akan Soyayya zaka kashe kanka kaimin asara Son? Kasan tashin hankalin daka sani? Dame zanji ga matata Fatima ba lfy ga ɗan da nafi so fiye da komai ba lfy" sai lokacin Sheikh ya ɗaga jajayen idanunsa ya kalli mahaifin nasa a taushashe Sheikh cikin zallar damuwar daya kasa danneta a ranta yace _"Zahraaah!!? MY ZAHRAAAH!"_ sai yanzu ya fahimci dalilin cewan nasa wato rayuwarsa ba lfy shine yasa shima ba lfy? Ganin Sheikh na neman kauce layi yace "Buddy Your Zahraaah is fine kuma zata dawo gareka i promise to you" yan faɗin haka ya fice daga bedroom wayar Uncle Sham ta ɗauki vibration a hankali ya ɗauka yace "Ok Dr ina zuwa" yana faɗin haka ya fice daga cikin ɗakin, Barrister kasa ɗauke idanunsa yay daga kan Sheikh mmkin samun lafiyarsa wajan sati biyu kenan yaƙi sakinsa, meke shirin faruwa ne? Hakan na nufin aikin shekara da shekaru ya ruguje?? Ina bazai yiwu ba, ya faɗa afili duk abinda yake Sheikh na jinsa ko kallansa bai ba yana jira yaga ta inda Arjun zai kawo masa Zahraaah. Arjun na fita kai tsaye ya tsaya a Parlo idanunsa akan Aliyah yace "muje ki gaida Anut Fatima" miƙewa tayi tana sakar masa lallausan murmushi taɓe baki Mami tayi ta ɗauki niyyar daga yau zuwa gobe zata gabatar da aikinta, Fareeq da Bahaiyya kam suna zaune amma kallo guda za kaiwa Fareeq kasan cewa yana cikin damuwa da ciwon ɗan uwan nasa, Granny banda fatar majina babu abinda take. Aliyah na gaba yana binta a baya har suka isa ƙyakƙyawan part ɗin Fannah, cikin nutsuwa Aliyah ta tura ƙofar taji shiru hakan yasa ta nufi ƙofar da take tunanin itace ta bedroom tana shiga ta sameta kwance akan bed daga ita sai riga wata half body mara nauyi, fatar jikinta ta ƙara wani fari har yellow take fiddawa, cinyoyinta sunyi manya sai Shinny suke jikinta ya murje, amma kallo ɗaya za kaiwa innocent face ɗinta kasan tana cikin halin ciwo wanda a zahiri zaka ɗauka zafin ciwon ya sata rama sbd ramewar da tayi ga idanunta da suka faɗa, amma a ranta ba haka abin yake ba rashin ganin Malaminta shine silar damuwarta, saurin rufe idanunta tayi a tunaninta Barrister Muryar mace kuma da taji yasa ta fahimci Wacece, juyawa tayi tana ƙaƙalo murmushi wanda iya kacinsa laɓɓanta, murmushi itama Aliyah tayi tare da ƙarasawa inda fannah take kwance, hannunta ta riƙe tace "Ashe ba kiji daɗi ba? Ya jikin Allah yasa kaffara ne" ɗaga mata kai kawai Fannah tayi ta kasa amsawa, miƙewa ta nufi fridge ta ɗauko mata ruwa mai sanyi girgiza kai tayi tace "Akwai juice na lemon shi zaki ban" mayarwa tayi ta ɗauko mata yay sanyi sosai, sai data shanye tass kana ta ajjiye robar sannu a hankali ta fara sauke tagwayen ajjiyar zuciya, gyaran murya Arjun wanda yasa Aliyah ɗau kan hijab ta sanyawa Fannh kana ya shigo yana daga tsaye yace "Fatima baki san meke damun zcyarki ba? Wannan lokacin bana keɓewa bane dake da Buddy junanku kuke buƙata, babu wanda Sheikh yake son gani sai ke,gaba ɗaya hqr za kuyi ku amshi ƙaddarar data zo maku, na sani kin sani Sheikh ya sani wannan Soyayyar is forbidden love, Haramtacciyar soyayya (Babyluv) ce, mene yasa gaba ɗaya kuke son sanya kanku a DAMUWA (Autar manya) wlh tallahi duk damuwar da zaku shiga bai kai na ABU MALEEK (Nimcyluv) ba shi da yabar danginsa da sarautarsa, da al'ummar da suke so ya mullesu ya bar matayensa har guda biyu yay badda kama ya zama mahaukaci ƙarfi da yaji sbd kawai yaje wata ƙasar nemawa OBA OF LEGOS Maganin cutarsa, ashe silar wata yarinya ya kaisa ƙasar.." shiru yay yace "bawai ina ƙaunar abinda kuke da Sheikh bane a'a ina son ke taimaki Sheikh ki bada kulawa wlh Sheikh ya rasaki to tabbas za'a iya rasashi gaba ɗaya a duniyar" wasu zafaffan hawaye ne ya fara sintiri a fuskarta Aliyah ta riƙe hannunta tace "Look! Sis BIN ABINDA ZUCIYA KESO (m.shakur) shi ne dai-dai ki tashi tsaye ki san mene kike bawa Sheikh farin ciki bawai yana nufin bashi mutuncin ki ba wanda muma Bama fatan haka" kuka Fannah ta sanya ta riƙe Aliyah tace "What should I do? Zcyta zafi ta kemin?" Rungometa sosai Aliyah tayi Arjun na juya yace "Ku fito ta dubasa yanzu" yana faɗin hakan ya fice daga cikin bedroom ɗin, babban hijab Aliyah ta ɗauko mata bayan ta saka ta kama hannunta sukai waje. Granny na ganin su ta miƙe tsaye tace "Ya! Ya! Haka Ilina? Yarinya na fama da laulayi zaki fito da ita?" Ware ido Aliyah tayi tace "Granny ciki gareta ne?" Washe bakinta tayi tace "Ai ko yarana ina naki cikin sai dana faɗa kukaje asibiti kuma akace ciki ne? To billahil lazi yanzu ma Faɗimatu ciki gareta kalli idanunta" Fannah ji tayi gabanta ya faɗi da sauri ta sunkuyar dakai sbd yasan ba wani ciki daga abu ɗaya sai kuma ciki ya shiga? Jinjina kai kawai Aliyah tayi tace "Allah ya inganta" daga haka suka nufi part ɗin Sheikh. Mami jine an ambaci ciki sai hankalinta ya tashi tama rasa mene zatai. Lumshe idanunsa Sheikh yay yana kallon Dr shima Dr bai ce komai sbd kallon da Sheikh ke aika masa wanda yake nuni da warning, bayan ya gama Uncle Sham yace "Dr Meke damunsa?" Murmushi Dr yay yace "kawai zafin zazzaɓin masassara ne, in sha Allah zaiji sauƙi" "Uhm what about the blood dke fita hanci da baki?" Shiru Dr yay yace "Shima zai daina" daga haka ya sanya Sheikh drip duk da yace bai so amma dole Uncle Sham yace a sanya masa, daga Uncle da Barrister suka fita daga ɗakin, Barrister kallon Fannah yay yace "Kinga na manta Dr ya duba ki?" Kallonta Dr yay yace "Wannan ai ci..?" Da sauri Aliyah tace "Cikin zazzaɓi take amma taji sauƙi ni nace tazo ta rakani na duba Sheikh ko taji daɗin jikinta" Wani ƙawataccen Murmushi Barrister yay Uncle Sham kallo ɗaya yaywa Fannah yay gaba abinsa. Yana kwance daga shi sai 3gauther idanunsa a lumshe ga ƙwantaccen gashin ƙirjinsa da yake ɗigar ruwa sbd ruwan daya watsa, A parlo Arjun da Aliyah suka tsaya bayan fannah ta shige cikin bedroom ɗin Aliyah tace "My man who kamar ciki gareta" ware idanunsa yay yace "Mace da Mijinta dan ta samu ciki abin damuwa ne?" Tun kafin ta iso yaji bugun zcyarsa ya sauya hakan kuma ya tabbatar masa cewa ita ce, bai Yadda ya buɗe ido ba, a hankali jiki ba ƙwari ta zauna kefen gadon Idanunta na zubar da hawaye cikin ƙasa da murya tace "How are feeling now?" Manyan gajiyayyun idanunsa ya buɗe kallo guda yay mata ya ɗauke idanunsa ba tare da yay mata mgn ba, jin yay shiru yasa ta fara shassheƙar kuka da sauri ya buɗe idanunsa da ya gama yin jaaa jikin zafin nama ya zare drip ɗin hannunsa jini ya fara zuba, ganin yana shirin tashi tai saurin kifa kanta a cinyoyinsa tare da fashewa da kuka, kansa ya dafe wanda yake jin kamar zai rabe gida biyu, cikin zafin nama kuma ya jawota jikinsa tare da matse ta sosai faffaɗan ƙirjinsa suka shiga sauke ajjiyar zuciya laɓɓanta ya mannu a tsakiyar ƙirjinsa a hankali kuma ya fara jan numfashi yana fesar da iska cikin ƙasa da Murya yace "Mene?" Girgiza kanta tayi hakan yasa ta ƙara goga masa laɓɓanta har a tsaitin nipples ɗinsa wanda suke da tsini, gently ya ɗago kanta tare da tallafo haɓarta cikin hannayensa idanunsa ya shiga juyawa a nata kafin ya zare hannunsa ɗaya ya shiga ɗauke hawayen yace "This.." ya faɗa yana nuna mata hawayen daya lakato yace "Wannan shi ne Sheikh baya son gani? Kukanki azabace a gareni Zah..raaah.." ya faɗi sunan bata a rarrabe cikin sauke ajjiyar zuciya tace "Dan Allah karka rabu dani..," kasa mgnar tayi sbd idanunsa da sukai mata kaifi a ido ta zame fuskarta da sauri tana ɓoyewa a ƙirjinsa, shiru yay yana jine yadda zuciyoyinsu ke bugawa a tare cikin rayuwar Murya Sheikh yace "Laaaa!"
_إني أفخر بكونك معي،_
_وإني أدعوا أن تكوني أم أولادتي وصاحبة حياتي في الجنة._
(Ina Alfahari dake A rayuwata! Kuma ina fatan ki zamanto uwar ƴar ƴar na! kuma abokiyar rayuwata har a Aljannah!) Da sauri ta rungomesa tana sakin Murmushi mai sauti tace "Ina son ka Malamina" kasa mata magana yay sbd abinda ya tukare masa zcya,a hankali ya zareta daga jikinsa, turo baki tayi gaba fiddo idanunsa waje yay yana juya tace "Na daɗe ban ganka ba nayi kewarka" ta ƙare maganar tana zagaye lips ɗinsa da hannunta, idanunsa a kanta yace "Same Nima haka" ya ƙare maganar yana mutsa bakinsa a hankali sautin "Astagafirullaha wa'atubu ilaik, Astagafirullaha! Astagafirullaha!! Subahanallahi! Walhamdilillah wa lailaha'illalahu Allaahu akbar. Astagafirullaha".
Yake fita daga Ƙasan maƙoshinsa, tsayawa yay da tasbihin yana kallon Idanunta yace "jeki kwanta kada ki makara sahur" kwaɓe fuska tayi tace "Ni ina son kwanciya a jininka bana iya bacci kwana biyu" ganin da gaske take yasa yace "Ok come closer" ta sauri ta shiga cikin jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya har ranta take jin daɗin turarensa na Ohud Mood, cikin nutsuwa take shafa gashin ƙirjinsa, Sheikh kam ji yake kamar tana watsa masa wuta matseta yay sosai a ƙirjinsa bakinsa a saitin kunanta yaci gaba da faɗin "Astagafirullaha wa'atubu ilaik, Astagafirullaha! Astagafirullaha!! Subahanallahi! Walhamdilillah wa lailaha'illalahu Allaahu akbar. Astagafirullaha".
luff tayi jikinsa tana ƙara maƙalesa sbd daɗin zazzaƙar muryarsa dake dukan kunanta tana ratsa dukkan gaɓoɓin jikinta, a hankali Aka turo ƙofar kusan mutuwar tsaye Arjun yay sbd ganin Fannah kwance male male a jikin Sheikh tana shafa gashin ƙirjinsa...








An jima za kuji ni🤕 SIRRIN MU 08119237616
22/10/2021, 10:34 - 🤔🤔: 🚶🏾‍♀️ Okey bye &&&&&&&&&&
63-64




Da raguwar ƙarfin ta tayi saurin miƙewa daga jikin Sheikh tana sunkuyar da kanta ƙasa sai raba ido take, Allah ya gani taji kunya sosai, Sheikh juyawa yay tare da basu baya ita da Arjun ɗin, ji tayi sam ba zata iya tsaiwa a wajan ba sbd Arjun dake wajan, a sanyaye kanta a ƙasa tai waje tana mai ɓoye sassanyar Ajjiyar zuciya, da kallo Arjun ya bita tana fita ya kalli Sheikh yace "Meke nan haka Sheikh? What is this? Ina ilimin naka pls?" Banza Sheikh yay masa shi kansa yaji kunyar ganin Arjun kawai daurewa yay sbd jarumtar sa, cikin damuwa Arjun yace "Gsky banji daɗi ba wannan kuma ba dai-dai bane, wani ya dace yay hakan kai masa faɗa hawai kai kayi da kanka ba, a karo na farko ka ɓata min rai kuma indai baka sauya ba wlh zamu samu matsala dakai" jin surutun yana hawa kansa yasa a hankali cikin izza nutsuwa kamala ya miƙe tsaye walking slowly ya nufi ƙofar bathroom, sai da yaje bakin bathroom ya tsaya idanunsa a rufe a taushashe yay Calmly yace "What are you saying? Me kake nufi? Arjun i know what Im doing, Soyayya guba ce tana gaf da kurɓata zcyar Sheikh, ina yawan yi maka kallon shasha akan abinda kakewa soyayyya da bautar da kake mata..," shiru yay tare fisgar numfashinsa yana ɗan shafa ƙirjinsa yace "Ashe nine shasha, domin yanzu ne nasan cewa soyayya halitta ce a zcyar ko wanne bawa, na so Airah sai nai tunanin ko sbd ba jinsu mu ɗaya ba yasa nake sonta? A yau nasan cewa ba mutum ke faɗawa soyayya ba, soyayya ce ke faɗa kansa, Zan iya bada rai akan Zahraaah, i love her, soyayya ta kan bada rai amma muradi..." Sai kuma yay cije bakinsa ba tare daya iya cewa komai ya shiga fesar da numfashi, Arjun ne ya ƙara su gabansa yace "I understand your feeling, amma Sheikh try to control your temper, kayi ƙoƙarin ɓoye abinda ke ranka da Zcyarka, everything will be fine in sha Allah" rungome Arjun yay yace "In sha Allah, just pray for me" shima Arjun hug back ya bashi yace "I'll" Sheikh kam ya rungome Arjun ne sbd kada yaga hawayen dake shirin zuba daga cikin idanunsa, da sauri ya zame jikinsa Arjun yace "Gud night" ba tare daya jiyo ba yana shiga cikin bathroom ɗin yana faɗin "Tasbahii alaa khaaiir"
Yana faɗin haka ya shige bathroom ɗin tare da sakarwa kansa ruwa mai sanyi, Alwala ya ɗaura kana fito daga cikin bathroom ɗin sanye da bathrobe jikinsa na ɗigar ruwa, wasu fararan night wears ya sanya Panjams santsi, wandon iya laps ɗinsa, rigar iya west ɗinsa. Parfume ya fesa zafin da cikinsa ke masa yasa ya sanya bedroom sleeper cikin nutsuwa Kamar mai tausayawa ƙasa haka yake tafiya, ba kowa a parlo tuni Uncle Sham ya huce Arjun ma haka, kai tsaye kitchen ya nufa ba tare daya kunna hasken kitchen ɗin ba, a wajan sink ya tsaya ya shiga juyawa Idanunsa yaci Sa'a akwai ruwan zafi a jug ya ɗauki mug ya tsiyaya kana ya sanya laptop guda biyu, ya ɗauki lemon guda huɗu ya matsa ciki, zama yay saman Sink a cikin duhun ya fara shan black tea ɗin a hankali ya nayi yana rufe idanunsa, not too long ya fara hangota tana tafiya kamar wacce ƙwai ya fashewa, ta sanya white ɗin kaya kusan Company ɗaya da nasa ta ɗura baby hijab a kanta, idanunsa ya ɗauke tare da rufe su yaci gaba da shan tea ɗin, A hankali Fannah ta fara duba inda za taga lemon amma babu marai-raice fuska tayi sbd har yawon ta ya gama tsinewa sbd ƙamshin lemon da taji, ga ƙamshin turarensa daya adda beta tana da tabbacin jikinsa data shiga ne yasa taji haka, jingina tayi jikin Sink ɗin tana maida numfashi, a hankali ya ajjiye raguwar tea ɗin hannunsa tare da sakkowa daga saman sink ɗin, mutsin da taji yasa ta fara ƙoƙarin yin baya cikin rashin za'a ta daki wani abu tai baya zata faɗin taji an tare ta faɗa tattausan jiki, jikinta na rawa ta fara ƙoƙarin kwace jikinta, rashin waye kuma yasa duk ta firgita dan a tunaninta ko Barrister ya ƙara zuwa sbd yazo ɗazo ta gudu bathroom har sai daya tafi ta fito, yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya cikin nutsuwa yazo gyara mata tsaiwa hannunsa ya sauka saman mararta, wani iri taji da sauri tace "Wanene, I'm scared ka barni, wayyoooo Malamina ga Aljani" wani tattausan murmushi Sheikh ya saki tare da zame hannunsa haka nan yaji ransa fess daya taɓa mararta, mug ɗin ya ɗauka kana ya ɗura mata a baki jin ƙamshin lemon yasa bata san lokacin data buɗe baki ta fara sha ba, da sauri har riƙe hanunsa take sbd daɗin tea da taji sai data shanye kana ya zame hannunsa tare da ajjiye mug ɗin, tattausan hannunsa wanda yake fidda gumi yasa ya goge mata baki, turo baki tayi tace "To waye kai ne" sakinta yay kana a hankali yay waje da sauri tace "Zan ƙara tea ɗin" gemunsa taja cikin harshen larabci yace "Idan za kici Sheikh Bisimillah" yana faɗin haka yay waje cikin kamala, sandarewa Fannah tayi a wajan wajan domin harga Allah bata san cewa shi ne ba, sai yanzu ta fahimci ƙamshin turarensa da taji lumshe idanunta tayi tana jin Feeling ɗin na sauka ba kamar da ba. Washe gari aka tashi a zumi na 13 Arjun na zaune a office ɗinsa shida p.a suna duba wasu sabbin aiki da aka basu, miƙewa Arjun yay tare da fita yabar office ɗin kai tsaye office ɗin Sheikh ya nufa, tura ƙofar yay a hankali kana ya mayar ya rufe, Sheikh na zaune da wani lallausan voyal milk colour mai manyan zane, ɗin kin riga da wando sai babbar riga, ya ɗura hirami a kansa saman hiramin ya ɗura zanna bukar jaa, a hankali yake mutsa bakinsa yana faɗin _"Astagafirullah wa'atubu ilaik, Astagafirullah! Astagafirullah! Subuhanallah! Walahamdulillah wa La'ilaha illallahu Allahu Akbar, Astagafirullah!"_ Mutsawar bakinsa shi zai nuna maka cewa Tasbahii yake, fararan yatsun hannunsa a saman keyboard ɗin system yana operating system ɗinsa, Zama Arjun yay yace "Mrng Sheikh ya jikin naka?" Shiru yay kamar bazai amsa ba can kuma yace _"Sabahul khair"_ Ya faɗa ba tare daya ɗago kansa ba idanunsa cikin Fararan glass yaci gaba da abinda yake, Arjun yace "Wannan karan Bazan bika zuwa Oumara ba" shiru Sheikh yay ganin bashi da niyyar yin mgn yace "Mun samu sabon contract daga Governor of lebanon" idanun Sheikh saman system yace "Ka maida masa" Arjun yace "Why, mutumin nada kirki sosai kuma abin alfaharin a nan ƙasar yake buƙatar ai ginin makarantar islamiyya" Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke yace "Wa kace?" Kai tsaye Arjun yace "Governor of lebanon Deedat" cak Sheikh ya tsaya da abinda yake yana son tuna inda yasan sunan amma ya manta, a gajarce yace "Accepted" rufe system ɗin yay bakinsa yana ta mutsawa a hankali yace "Ka faɗawa ko wanne gidan t.v, Redio a duk inda suke idan suna buƙatar ɗau kan tasfir ɗin da za'ai a ranar juma'a wanda yay dai-dai 15 ga watan Ramadan" da mmki Arjun yace "Why? Abinda baka son kowa yasan kai ne Sheikh Imam hamdan Balarabe" miƙewa Sheikh yay a hankali yana fita waje yace "Yanzu Duniya ya kamata tasan wanene Imam hamdan Balarabe" yana faɗin hakan yay waje gaba ɗaya mutanan reception suka miƙe suna gaidashi hannu kawai ya iya ɗaga masu, Wata lafiyayyiyar Farar mota mai tintak ya shiga Arjun yace "Bari nai kaika nima gida zani" sai yanzu Sheikh ya ɗaga idanunsa ya kalli Arjun yace "No thanks" yana faɗin hakan yaja ƙofar ya rufe bakinsa ɗauke ta addu'a yaywa motar key tare barin Company ɗin baki ɗaya kai tsaye wata court ya nufa. *Federal Court of Appeal* shine court ɗin da Sheikh yay parking a harabar cikinta kansa ya ɗura saman string motar Shiru shi kansa bai san mene yake tunani ba ya dai biye umarnin zcyarsa akan yazo court a cire haƙƙin Ubangiji a jikinsa ko ya samu nutsuwa, Ajjiyar zuciya ya sauke ya duba agogon hannunsa babu time

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login