Showing 84001 words to 87000 words out of 130248 words
juya fararan idanunsa yay kana ya fara ƙoƙarin buɗe motar, after ya fita daga motar a nutse ya fara taka ƙafafuwan sa zuwa cikin court. Ya Falta ce "Finally za muga Malamin Fannah" Yana ta ajjiye firar dangalin da take tana sakin murmushi tace "Dani dake ba'a san wanda tafi wani farin ciki ba, amma wlh Sheikh ya haɗu" Ya Falta tace "To ta ina kika san ya haɗu kuma tunda ba taɓa ganinsa kikai ba?" Yana ta kalli Mama kolo tace "Ai cikar kamalar Muryarsa ita kaɗai ta isa ka fahimci haɗuwar Sheikh Imam" jinjina kai Ya Falta tayi tace "Kuma fa haka ne, amma ina jin kam Balarabe ne wlh" Sai lokacin Baba Baa'na yace "Au sai Balarabe ne yake zama Malami ko ya iya Larabci?" Da sauri Yana tace "Ai Baba wlh Sheikh ɗin ne ba duk mutum ba" miƙewa tsaye yay yace "Kawai dai kunci Sa'a Mijin Mamana ya baku t.v da sai naga inda za ku kallesa" Wayar Mama Kolo ce ta fara ringing Ya Falta ta ɗauka tace "Laa Ya kura ke kira" Mama kolo ta amsa bayan sun gaisa da Yakura Mama kolo tace "Ya baƙo a baki?" Daga can ɓangaren Yakura tace "Gashi ya zama ɗan gari yau muna 13, Daman Indo ta sanar min bayan babbar Sallah za tazo" da Murna Mama kolo tace "Haba dai yau Indo ta tuna mu Allah ya kaimu" daga nan sallama sukai Mama kolo taci gaba da aikin abincin buɗe baki. Kan Sheikh a ƙasa ya gama zayyanawa Alƙali abinda yake tafe dashi, jinjina kai Alƙalin yay tausayin Sheikh ya kama sa yama rasa mene zai ce, Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke a sanyaye kamar mara lfy yace "Ni ba kowa bane face bawa na Ubangiji, Bazan taɓa samun nutsuwa ba idan ba'a fidda haƙƙin Ubangiji a jikina ba, kada kai duba da wanene ko matsayina sbd matsayin da nake dashi bai hana na fatka babban kuskure ba" shiru yay yana sauke numfashi sbd kwana biyun nan mgn wahala take masa, Alƙalin ya jinjina kai yace "Haka ne, kuma ina da tabbacin da hankalinka da komai ba zaka aikata hakan ba, something is feshin" Kalansa kawai Sheikh yay kana ya janye idanunsa daga kan Alƙalin, jin Sheikh yay Shiru yasa Alƙalin cewa "Kaje bayan ka dawo daga Oumara sai ka dawo before nan na tattauna da manyan Malamai" cak Sheikh ya miƙe yana covering jikinsa da babbar rigar sa sai da yaje bakin ƙofa yace "Ma'assalam" . A can cikin jeji Tijama ce da Tuɓe suna zaune suna tattaunawa akan babban aikin dake gaban su, Tuɓe yace "Yake Kakata ki sani a yanzu bana da hali ko ikon shiga jikin Bil'adam kamar Sheikh Imam hamdan Balarabe, musamman a wannan lokaci na ibada" Kallonsa Tijama tayi tace "Mai yasa kake son yin hani ga abinda yake halartacce?" Kai tsaye Tuɓe yace "Ya kakata, kinsa na shiga jikin Sheikh na tilasta masa yin abinda bai niyya ba, yanzu zucyarsa cike take da ƙunci da kuma damuwa ina zamu kai haƙƙin Wannan bawan Allah?" Sanda Tijama ta buga tace "Sheikh yana ƙudirin zuwa Court domin ai masa hukumcin abinda ya aikata kada ka sake hakan ta faru? Bashi da laifi ko kaɗan idan akwai mai laifi bai huce mu ba, yanzu abu ɗaya gareni kula da gudan jininsa da dake jikin yarinyar, Nima a yanzu bazan iya shiga jikinta ba sai ranar da akai sallar idi, daga yanzu zuwa ko yaushe wani abun na iya faruwa mudai bisu da addu'a" cike da tausayin bayin Allan Tuɓe yace "In sha Allah! Allah na tare dasu Sheikh na iya kare kansa ita yarinyar itace abinji" Sheikh na zaune a Parlonsa domin yanzu ya daina zaman babban Parlo, idanunsa manne a sunayen Allan da suke jikin bangon parlon bakinsa na mutsawa yana faɗin _"YA RAHAMUU! YA RAHIMU! YA AZIZU! YA JABBARU!"_ sune abinda yake ta faɗa cikin ransa, Fareeq ne yace "Yah Sheikh ina son binka Oumara" shiru Sheikh yay masa durƙosawa Fareeq yay dai-dai ƙafafuwansa yace "Dan Allah Yah Sheikh, ina son binka Nima ina da buƙatu wajan Ubangiji" miƙewa Sheikh yay tare da yiwa Fareeq kallo guda ya ɗauke kansa sai da yaje bakin bedroom ɗinsa yace "Mafimushkilah" yana faɗin hakan ya shige bedroom daman alrdy harda Fareeq ɗin ya shirya tafiya da Granny amma yanzu ya janye na Granny sbd wani dalili, Fareeq yace "Nagode sosai Yah Sheikh Allah ya baka abinda kake so duniya da kuma lahira" sarai Sheikh yaji addu'ar Fareeq yanzu a nan duniya buƙatarsa biyu ce Allah ya haɗasa da Amininsa sai kuma farin cikinsa _Zahraaah_ freshen up yay ya sanya Islamic Men Thobes (Jallabiya) Ash colour, jikinsa na fidda ƙamshi mai daɗi ya zauna ba saman kujera dake jikin bed ɗin sa ya shiga duba Azkar. Fitowa tayi daga cikin bathroom tana goge jikinta da towel kallon kanta tayi a mirror tana mmkin yadda skin ɗinta ta ƙara fari ga girman da ƙirjinta ya ƙara, a kasalance ta shafa body lotion kana ta nufi wardrb ta ɗauki wata farar Jallabiya ta mata ta sanya sai Milk ɗin Laffaya mai White stones Laffaya tabi fatar jikinta ta kwanta lubb ta ƙara kyau ƙuruciyarta ga fito sosai, jin ana kiran sallah yasa ta nufi waje karo suka kusanyi da Barrister tai saurin jaa baya kanta a ƙasa bata kallesa ba tace "Ina yini?" Murmushi yay mata ya tafi zai rungome ta tayi saurin yin gaba lallausan murmushi yayi shi kaɗai yasan me yake rayawa a zcyarsa, A parlo ta samu Granny da kuma Mami zama tayi tace "Ina yini Granny?" Washe baki Granny tayi tace "Kinsha ruwa lfy" Murmushi kawai Fannah tayi kafin ta kalli Mami tace "Anut ina yini?" Kallon Shegiya munafuka Mami tai Mata ba tare kuma daya amsata ba ta saki siririn tsaki, Granny tace "To mudai ha ibada muke ba? Ai sai dai Mutum kuma yaci kansa fisabilillahi, kana dai aikin lada kana zobe ladan ka" miƙewa Fannah tayi Granny tace "Ƴar tunda kin miƙe ɗauki tray ɗin can ki kaiwa Imamu nasan bazai ci abinci yanzu ba" gaban Fannah ne ya faɗi ta kasa ɗaukan try ɗin Murmushi Mami tayi tace "Jeki kai masa mana, Nima na haɗa wani dambun mama nasan zai maki daɗi" Granny tace "Allah gamu gareka" Fannah bata sake mgn bata da wani option dole ta ɗauke try ɗin ta nufi part ɗinsa, fitowar sa kenan daga ɗaura alwala yaji sauyin bugawar zcyarsa ɗauke kansa kana ita kuma ta turo ƙofar a hankali ta shigo akan ƙaramin table ta ajjiye masa kamar zata juya sai yaji ta ba zata iya ba kewarsa ta dameta, koda wasa Sheikh bai kuskuren Kallonta ba yaci gaba da fesa parfume ɗinsa cikin nutsuwa ta ƙarasu inda yake tsaye tana zuwa tasa hannu ta amshi turaren ta fara fesa masa idanunsa ya Lumshe a hankali tace "Barka da dare,fatan Malamina ya sha ruwa lfy?" Ware idanunsa yay yana kallon ƙwantaccen gashin gaban goshinta yace _"Lailatan sa Isa (barka da dare)"_ shagwaɓe fuska tayi tana shiga jikinsa tace "Me nai maka? Me yasa kake ɓoye min?" Innalillahi ji yay kamar ta aza masa wutar dake tashi a jikinsa , hannu yasa ya zareta a jikinsa yana ware mata manyan idanunsa kamar mara lfy yace "Uhm Azumi dai ake" idanunta ya cika da hawaye da sauri ya girgiza mata kansa alamar kada ta fara "Why? Meyasa? Bayan ka koyan kasancewa dakai shine yanzu zaka hanani raɓarka ko sbd ka samu abinda kakeso?" Da sauri ya kalleta tace "Ehmn, kada kasa na yarda cewa abinda kake ƙwaɗayi daga gareni kenan shi yasa yanzu ka fara gudu n....," Da sauri yasa hannu ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai bakinsa na rawa yace "Ki yafe min dan Allah, wlh Allah Ubangiji shine shidar Imam ban san yaya akai hakan ya faru ba, _believe me Zahraaah_ har gaban abada bazan taɓa gudun ki Anna UHIBBIKI ZAHRAAAH" ya faɗa idanunsa na sauya kala, maƙale masa tayi tace "To ka daina guduna sai na kwana na yini ban ganka ba" Jinjina kai yay tare da zare a jikinsa a hankali ya ɗura jajayen laɓɓansa saman goshinta ya sumbata yace "Idan kika guje ni zan iya rasa rai" Murmushi tai masa tana jan gemunsa tare da nufar bakinsa zata sumbata yay saurin ɗaukan dabinon Ajjuwa ya cilla cikin bakinsa tare da matsar da ita gefe guda ya juya da sauri yabar mata ɗakin..
SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616
NIMCYLUV✍🏽
22/10/2021, 10:35 - 🤔🤔: Touching heart ////////
65-66
Sheikh bai dawo gida ba sai da yaja mutane sallar Ashān, ya daɗe cikin Mosque ɗin yana azkar da addu'oi kafin gently ya miƙe tare da nufar ƙofar barijy masallacin, cikin Dattaku yake taka ƙafafuwansa cike da ilham da kuzari yana tafe yana magana ƙasa² tare da gyara zaman farin bluetooth ɗinsa a kunne yana jan ƙwantaccen sajensa yace "Yeah! Mafimushkilah Arjun" shiru yay yana sauke numfashi kafin yaja idanunsa ya rufe cikin taƙaitawa yace "Uhm! Sure?" Daga can ɓangaren Arjun na zaune da matarsa Aliyah tana bashi ƴar ƴan itatuwa yana ci yace "Lemme freshen up, zan zo na maka bayani komai amma duk dukiyar da za'a bada zakkar ta Olrdy an shiryata kai kawai ake jira, then kace a kawo kaji guda dubu uku a ramawa mutane sbd wanda basu dashi, Nan ma nai mgn da gidan gonarka ba zamu iya taɓa kajin can ba sbd suna kanyin ƙwai ne, zan duba wani gidan gonar" fararen idanunsa Sheikh ya juya sbd footsteps ɗin da yaji idanunsa suka sauka kan Barrister dake tafe yana waya "Ok! See you soon Arjun" yana faɗin hakan ya katse kiran dan har yanzu bai wani saba da riƙe waya ba, Barrister ne ya sakar wa Sheikh murmushi yace "Son how are you? Kasha ruwa lfy?" Idanun Sheikh akan Mahaifin nasa kamar bazai amsa ba sai kuma yace "Allahamdulillah, jibi zan tafi Oumara" ya faɗa yana ɗauke idanunsa dai-dai ta tafiyarsa yay data Sheikh yace "Ma sha Allah, nasu zuwa amma abubuwa sun min yawa" jinjina kai Sheikh yay ba tare da yay mgn ba "Ya kamata kaje waje ka huta Sheikh" nan ma shiru Sheikh yay sai kuma yace "Ok zani" ya faɗa yana tura kansa cikin Parlon tare da faɗin _"Assalamu alaikum"_ Granny tace "Mara ba lale, yau kam Imamu ka gajiyar dani wannan jan Sallah Kamar a filin tashin ƙiyama" fiddo idanunsa waje yay kana ya durƙosa dai-dai ƙafafuwanta ya ɗura kansa saman cinyarta ganin haka yasa Granny yin shiru jikinta yay sanyi tace "Imamu kai dawa wane ya taɓa ka? Duk sanda kayi min haka nasan Zcyarka babu daɗi damuwarka taje ƙarshe" Shiru yayi sai riƙe hannayenta da yay cikin nasa cikin nutsuwa Granny ta Fara wargatsa masa sumar kansa ya shiga sauke tagwayen ajjiyar zuciya kamar wanda yake tsaka da jinya, sai da ta tabbatar ya samu nutsuwa tace "Allah ya tsare gabanka da bayanka, yooo ni duk wanda yace zai ci zalinka bashi da Allah ba? Dodo gudanawa kake fisabilillahi? Amma abi an sawa rayuwarka idanu, to! Ta Allah bata mutum ba idan mutum maye ne sai dai yaci kanka" ta faɗa tana tura kallabi gaba tace "Haka Yarinyar kallo guda nai mata nasan ciki gareta, fatana suzo bisa Aminci da kuma ishasshiyar lafiya ba kamar yadda mahaifiyarka ta kasance ba" Sai lokacin ya ɗaga kai ya kalleta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Granny AMMI!!" Shafa kansa tayi tace "kayi addu'a wata rana zaka kanta jikina ya fara bani ka kusa ganinta" miƙewa kawai yay ba tare daya sake mgn. Yana shiga Part ɗinsa ya watsa ruwa tare da sauya kaya zuwa ƙanana na shan iska, bayan ya gama wannan karan babban Parlo ya fito. Mami ta riƙe wayar tace "Ai dani suke zan can daga Barrister har ita yarinyar nan badai jibi zai bar ƙasar ba to zasu gane ni Saudat ba kanwar sala bace" Fariha tace "Ke kam kina nan da halinki Ni yanzu Abban Taufiq ai gantalalliya ya mai dani" Mami tace "Mene ya faru kuma yanzu?" Cikin damuwa Fariha tace "Uhm! Wai warin hammata nake kinji masifa" dry Mami tayi harda faɗuwa daga kan bed tace "Kambu, gsky na miji a barshi, dame kike amfani?" Fariha tace "Wlh ni nama manta sunanta" Mami ta tsaya da dry tace "ki nemi alamun ba warin hammata ba ko ubansa kike wlh zaki daina, ke ko gumi fatarki ke riƙewa wlh ta daina, Alimun yana da kyau sosai ki siya ki jiƙa a jarka ko kwalba" cike da gamsuwa Fariha tace "Ok I'll try, Ya Nimcyluv kowa ta Fara ABU MALEEK?" Mami tace "A'a! Tace sai new year but payment is still going zaki y biya, tace kamar dai long story ne, kuma abin daɗi na Sarauta" Fariha tace "Wow! Matar tayi ai, sai kika tuna min da THE NEW EMIR Musamman wajan kilisar nan, kin san a wajan Sarki ya mada umarnin tafiya da Saif zuwa ɗakin duhu sbd ya faɗi a kilisar" Mami tace "Tabbas anyi haka, ai wannan Lil Prince ɗin anyi gantalalle nidai kam Olrdy nai payment har ƙari 10k na mata, domin littafin yafi kuɗin data faɗa" Fariha tace " She's nice person bata da hayaniya, in sha Allah I'll send her my money, zan mata kyauta domin tana da hqr gashi ta iya tsara labarin sarauta" Mami tace "Hkan yayi bari nai wani babban aiki sai da safe" tana faɗin haka ta kashe wayar ta. Fitowa tayi da sauri taga Fannah ta ajjiye plate ɗin abinci saman dinning ita kuma ta shige cikin kitchen da sauri ta nufi abincin ta barbaɗa magani tare da juya,cikin sassarfa tabar wajan. Bottle e Fannah ta ɗauko tare da lemon juice ta dawo wajan dinning ba tare da tunanin komai ba ta ɗauki spoon ta fara juya Abincin, walking slowly Sheikh yake tafiya har ya ƙarasu cikin Parlon yana ƙoƙarin zama yaji mutsu a dinning area Juyawa da sauri kuma ya ɗan miƙe tsaye yana ware idanunsa yana son tabbatar da abinda idanunsa suka gani, plate ɗin abincin da Fannah ta keci yaga yana hayaƙi, ganin haka kuma ya tabbatar masa da rashin ingancin abincin, tana ƙoƙarin sanya wani abincin taku ɗaya biyu yayi yay fatali da spoon idannunsa har ruwa yake, kallonsa tayi tana ƙoƙarin yin magana ya sanya hannunsa tare da ɗaga ta tsaye idanunsa a saman bakinta cikin saurin Murya yace "Kinci abincin?" Kallon ban gane mai kake nufi ba tai masa cikin tsawa yace "nace kin ci abincin?" Kaita ɗaga masa alamar "eh" ta kasa magana sbd sauran abincin dake bakinta matsuwa ya wajanta ita kuma taja baya sbd tsoransa daya shigeta, har sai da suka je bango kana ta tsaya ba tare da yace komai yasa tattausan hannunsa ya tallafo haɓarta kana yay copping face ɗinsu waje guda suka shige sauke numfashi jin kamar wani zaizo yasa ta buɗe baki zatai magana yay saurin sanya lallausan softness lips ɗinsa cikin bakinta runtsa idanunta tayi jikinta ya saki gaba ɗaya ta sakar masa nauyinta cikin nutsuwa Sheikh ya fidda tongue ɗinsa ya fara yawo dashi cikin bakinta yana zaƙolo raguwar abincin bakinta yana mai dawa nasa, sai da ya kwashe tass Sannan ya zare bakinsa yana sauke numfashi, kai tsaye wajan ragowar abincin yaje ya zubar dana bakinsa ciki ba tare daya kalleta ba ya nufi cikin kitchen zcyarsa cike da fargaba. Daskarewa Fannah tayi a wajan sai fidda numfashi take some minutes tana tsaye kafin a hankali taja ƙafafuwanta ta nufi part ɗinta, tana zuwa ta samu wayarta na ringing zama tayi tare da answering call ɗin cikin ƙaramar muryarta tayi sallama da sauri Yana tace "Fannah Albishirinki" ware ido Fannah tayi kafin tace "Goro fari" Yana tace "Gobe Sheikh zai bai yana kansa ka masoyansa" ƴar dry tayi tace "Shi Sheikh ɗin kenan ko?" Da Murna Yana tace "Wlh da gaske fa, Wow ki kunna ko wacce channel kike so zaki samu sbd live ne a bun" dry Fannah tayi tace "To yaya kike tunanin zai kasance?" Yana tai jimm sai kuma tace "Nasan zai kasance kyakkyawa koda fatarsa ta kasance baƙa" kai tsaye Fannah tace "bana jin ma zai zama baƙi, yadda kike tunanin ya huce haka, kwarjininsa kaɗai sai ya zautar dake Yana" "To ke ina kika san haka?" Fannah tace "A'a kin san soyayyya gaske daban take, turawa kuma sukace _true love never end_ Tsaki Yana tai tace "Wlh ba kyau kina gidan wani kina zan can wani daban" Fannah tace "Shkknan na daina Amma wata ranar zaki gane cewa Allah ɗaya ne, Yawwa Bayan Sallah zan zo nai missed gida sosai" haka dai suka ci gaba da hira kafin kuma su kashe wayar, dafe kanta tayi jin yana sara mata a hankali tai baya ta kwanta tana tunanin fal a haka bacci ya ɗauke ta. Sheikh na shiga kitchen ya ƙura wa plate ɗin abincin ido a hankali ya zare fararen idanunsa dan bai son sanyawa zcyarsa zargi, bakinsa ya wanke tass kana ya ɗauki Apple da Malt ya dawo ya zauna saman sofa tare da ɗaukan remote ya ƙaro gudun ac, bai daɗe da zama ba Arjun yay Sallama ya shigo da mita ya fara mgn "Allah sarki ni Mohd abin tausayi, wlh sai ƙarewa nake a tsaye" ko inda yake Sheikh bai kalla ba sai da ya ƙara faɗin "Wlh ko damar kasancewa da matata bana samu, haba nikam na huru kawai ka haɗe min aikin nan waje guda yasin indai akai magrib na daina fitowa" lumshe idanunsa yay a hankali ya dinga tauna Apple yana jine yadda zaƙin ta ke ratsa cikin bakinsa, ɗauka Arjun yay shima yasa a baki yace "Kasan ance kayan kwaɗayi yafi daɗi" cire hannunsa yay tare dayin baya yana hamdala sai da ya ɗan nutsu yace "Uhm, hope ka gama komai?" Arjun yace "As your wish, kai kawai ake jira domin ko wanne gidan t.v da redio a shirye suke tuni an saki breaking news" jinjina kai Sheikh yay yace "Nima jibi