Showing 78001 words to 81000 words out of 161948 words

Chapter 27 - ABU - MALEEK Book Complete BY SARAUTA.txt

05 Jan 2025

6609

Ka nutsu ka kwantar da hankalinka babu mai aurar maka mata, you're my champion u knw, my hero to! u don have to be worri ok"
Wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke kafin ya zare jikinsa ana Oumuu-Ayman bakinsa na rawa jikinsa na ɓari a hankali ya juya ya kalli Julde wacce take kuka sosai kafin a karo na farko tun dawowarsa daya buɗe baki zai magana da harshen haihuwarsa yace.


"Iwó to dábî oloñgbó tó férañ Árá? Oñi opóló rárá? Ómá owún tón shè? Olósí odó omó iyámî Egbón mi onlón shé oshí pélú ré? Ti obá ma kólómá wipé emi Okóré nî, emi Okóré nî kodé duró Arabínrín"


Ma'ana ("Ke gaki mage uwar son laushi? Baki da hankali ashe? Baki san me kike ba? Kije wajan ɗan uwana yaya na kina shirman banza dashi? Idan baki sani ba yanzu ki sani I'm your husband, ni mijinki ne stupid gal")


Wani sabon kuka Julde ta sanya tana jure Jikinta waje guda, tsoransa ya ƙara cika mata zuciya,ita sam bata san mene yake ba, hakan kuma yanzu ma bata san abinda yake faɗa ba saboda duk abinda ya faɗa ya faɗa je cikin yarabanci, da wani irin sound mai ƙarfi Abu Maleek ya ƙara daka mata tsawa wacce tasa ta sanya hannunta ta rufe kunanta domin ba zata jure jin wannan abun ba cikin wani irin zafin zuciya yace.


"Wó ibí Omó Fulani daké funmí ní ibíbí, má dá shériyá fun ê! Oumuu kogbódó dasún má, gbógbó Asóré, bátá, áti gbógbó inkán ré, kí wón dá pádá si odó mi. Emíní Jalaludeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek mómá mojú tó fun ráramí mió fé iránú kóní lósí itámá láti oní lo Odé omó..


(Heyyyyy Fulani gal shiru a nan, I'll punishing you! Oumuu ta daina kwana ita ɗaya, her clothes, shoes, da sauran su, komai a kai su part ɗina, I'm Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek i can handle everything ban son Shirme And ta daina fita outside ɗin ma Mumu gal..)"


Ya ƙare maganar ya kallon Oumuu, kafin da sauri kuma ya kama hannun Oumuu-Ayman ya jata zuwa waje ya rufe ƙofar da ƙarfi, yana jin yadda Julde ke ihu tana kiran sunansa amma yay mata banza, kai tsaye kuma ya fice daga flat ɗin baki ɗaya tare da amsar key car ɗinsa wajan driver yabar cikin Alaafi.


Zama Oumuu-Ayman tayi tare da zabga tagumi cikin ranta take faɗin "Allahamdulillah! Komai ya kusa zuwa ƙarshe Zakina lokaci yay da zaka fahimci daɗin zama da mace, lokacin yay da zan cire dukkan abun da nayi domin kare kimarka da faɗawa hala akan mata, lokaci yay da zaka Fahimci laifiyarka ƙalau kawai an ɗauke maka sha'awa ne"
Miƙewa tayi tare da ficewa gaba ɗaya.
Julde kam baccin wahala ne ya ɗauke ta hannunta cikin baki tana sakin ajjiyar zuciya.


10:50
Sha ɗaya saura a lokacin ne kuma yay parking da motarsa, kowa yay bacci sai kukan tsuntsaye, da kuma hasken fitulun Alaafi wanda ya haska ko ina.
A hankali ya sauke numfashi idanunsa ya ware kaɗan yana ɗan cije lips ɗinsa, jinsa yake wani iri yay weak kamar kuma ya aikata wani abu ba dai-dai ba, ƙara sauke numfashi yay a hankali kuma ya fito daga cikin motar, cike da mutuwarsa yake tafiya hannunsa zube jikin aljanu kansa a ƙasa, a haka ya isa flat ɗin sa, guards na ganinsa suka buɗe masa ƙofa ya shiga, kai tsaye kuma part ɗinsa ya nufa, tun a nan yaci zucyarsa ta fara bugawa da ƙarfi tun shigowar sa, key yasa ya buɗe ƙofar yana shiga ya runtse idanunsa saboda sautin amon Muryarta dake tashi a hankali, ƙarasa shiga yay tare da rufe ƙofar ya jingina da jikin door idanunsa ya buɗe tare da sauke ganinsa a kanta, tana zaune saman carpet ta cure waje guda hannunta riƙe da cikinta dake mata masifar ciwo, sai yarfe hannu yake.
Da sauri ya buɗe baki yace "Ya Salam!" Domin sam ya manta da batun ta a cikin ɗakin, zai iya cewa ma bai san lokacin daya kawo ta ba.
A hankali kuma cikin wani hanayi na tausayinta daya ɗarsu a ransa ya nufi inda take, da sauri ta ƙara ƙanƙame Jikinta waje guda tana sakin ajjiyar zuciya na ciwon cikin da yake damunta ga wani kuma danshi data keji a ƙasanta, ƙuri yay mata da idanu ganin yadda Jikinta ke rawa yasan tun tuni ta warke da ciwon maitar dake damunta tunda daman bai worse a Jikinta ba, ga kuma injection da drip daya mata ga rubutun da Oumuu-Ayman ta bata.
Sai dai wani abu nada ban dake damunta.


A hankali ya tsaya a kanta kana kuma slowly ya tsuguna dab da ita, sosai ya kejin zuciyarsa na bugawa tsigar jikinsa na ɗan tashi ga wani sarawa da kansa yake masa, bakinsa dai-dai kanta cikin husky voice yace "Fulani gallll"


Ya ƙira sunan a taushashe kamar mai raɗa, yayinda kuma muryarsa ƙwarai tayi tasiri a cikin dodon kunanta, wanda ya haifar mata da nutsuwa da kuma kasala a Jikinta, mai makon ta amsa sai ta saki kuka tana ƙara matse cikinta ganin hakan yasa ya ɗan lumshe idanunsa, a karo na farko a rayuwarsa daya keji ya aikata abu ba dai-dai ba, cikin wata kasalalliyyar murya mai saukar da kasala a Jikinta mutum ya fesa mata hucin Numfashinsa kafin yace.
"Heyyyyy!!!what happened to you Fulani gallll"
Maimakon tai shiru sai ta ƙara sakin wani gigitaccen ihu wanda yasa Abu Maleek saurin zubewa a ƙasan kafin domin baya jure irin wannan ihun mutanan da suke ƙansa sam basu su, ganin yadda take kuka da gaske da kuma dukkan ƙarfinta yasa a hankali ya miƙa hannunsa tare da riƙe ququnta sosai cak ya ɗaga ta tana ta tirjewa a haka ya ɗurata bisa cinyarsa wacce ya miƙar saman carpet, idanunsa yana buɗe tare da kallon fuskarta da kuma hannunta dake riƙe da cikinta, narkakkun idanunsa ya sauke a fuskarsa kafin yasa tafin hannunsa wanda yake fidda gumi ya tallafo haɓarta sosai, cikin wani irin abu ya ƙara matsar da fuskarsa gareta ya zama suna farcing juna sosai, numfashi su na haɗe wa waje guda, yatsarsa yasa ya ɗan shafi tears ɗin fuskarta kafin cikin wata lafiyayyiyar murya mai narkar da zuciya yace "what happened?? Ni koo?"
Kuka tasa tana zame fuskarta tare da ƙoƙarin zame Jikinta da sauri ya jawota ya manna ta da ƙirjinta tare da sanya hannunsa ya rungome ta sosai yana jin yadda Jikinta ke ɓari, bayanta ta shiga bubbugawa a hankali kuma yace "shiru, Ballowo ɗinki ne????"
Ya faɗa yana ƙara haɗe ta da jikinsa, tare da bubbuga bayanta yana lallashi kuka tasa tana tura fuskarta ƙirjinsa jikinta na rawa ta kama hannunsa tare da mannawa a fatar Jikinta, wata Ajjiyar zuciya Abu Maleek sauke yana jin yadda kansa ke sarawa yana juya masa kafin kuma yaji tace.
"Wayyoooo! Ballowo cikina bafiiii"
Ta faɗa numfashinta yana yin sama saboda wani irin murɗa da cikin yay mata, da sauri ya ƙara matseta jikinsa murya can ƙasa dai-dai kunanta yace "Shiru Fulani gallll, Ballowo ne?? It's okay shiru Kulu"
Ya faɗa ya manna softness hands ɗin sa matar cikinta tare da.....






Muje zuwa??????????🥰🤸🏽‍♀️








*_57-58_*
Da sauke numfashi yana lumshe idanunsa, yana jin yadda kansa ke sara masa,yana masa wani kalar ciwo nada ban, bazai iya tantance.


Abinda ya keji ba a yanzu, amma yanayin daya ke ciki yanayi ne ma rashin samu da kuma kaɗai cewa da wata mace,
bai saba gaba ɗaya hakan yasa yanzu yake jinsa wani iri kamar bashi ba.


sabon abu mai kama da sabuwar rayuwa ya fara sauka cikin jikinsa dama tunaninsa baki ɗaya, a hankali cikin son taɓa inda take manna hannunsa akai ya ɗan ƙara manna hannunsa tare da murza fatar jikinta,
wata kasalalliyyar ajjiyar zcy Julde ta sauke, tana wani kalar sanyi na ratsa mata jiki, ɗumin tafin hannunsa na sanyawa taji wani abu na sukar mata matarta.


A hankali kuma ta shiga sauke ajjiyar zuciya saboda murzawar da Abu Maleek ya kewa cikinta,
yanayi a hankali kamar mai tafiyar tsotsa, Abu Maleek kam rashin sabo da kasance da mace ne yasa gaba ɗaya yama rasa abinyi,
duk jijiyoyin kansa a ɗaure suke, bai san ta ina zai fara ba! Ganin yadda Jikinta ke rawa tana haɗa wani gumin azaba ga yadda take sanya laɓɓanta tana cizon fatar wuyansa yasa gaba ɗaya, jikinsa yay wani mugun weak, kasala ta saukar masa ji yake kamar ana sassare masa gaɓɓan jikinsa.


Musamman yadda yake jin saukar numafshinta, da kuma yadda take manna masa laɓɓanta masu sanyi a fatar wuyansa, rashin sabo kuma ya sanya ya kasa aikata komai, sai.


idanunsa da yaja ya rufe yana sauraran yadda take kuka a cikin kunansa, wani irin murɗawa mararta tayi hakan yasa cikin kuka da kuma gigicewa irin na zafin ciwo ta kifa fuskarta gaba ɗaya a tsakiyar ƙirjinsa tana sakin wani irin sound mai kama dana zaucewa,
da wani irin ɗimauta na zafin ciwo tayi saurin riƙe hannun Abu Maleek cikin muryar kuka wacce numfashi yake gab da ɗaukewa tace.


"Wayyoooo, Ballowo cikinaaaaa!!! Marana zai ɓalle bafiiii!!! Yake min" ta faɗa tana sakin kuka tare da rirriƙesa Jikinta na wani irin kyarma, saboda bata taɓa jin zafin ciwo irin wannan ba, infact bata taɓa ciwon ciki ba sai yanzu, hakan yasa yake galabaitar da ita.


a sanyaye ya buɗe idanunsa wanda sukai masa nauyi ƙwarai narke fuska yay tare da ɗan marai-raice wa cikin son sanin abinda ya haddasa mata ciwon kuma,
ya ɗan sanya hannunsa tare cirota daga jikinsa idanunsa masu karfi da narke zuciya ya saukar mata a fuska ya shiga ƙare mata kallo.


A hankali kuma ya ɗura hannunsa saman nata, wani irin yarr yarr haka Julde taji, duk da cewa a cikin ciwo take,
amma saukar hannunsa saman nata ya haifar mata da wani irin sabon yanayi mai wahalar ganewa bare kuma a fassara shi!


"Uhm" shine abinda Abu Maleek ya faɗa lokacin da yaga yadda Julde take cije baki idanunta sun kumbura sosai,
saboda kuka, ajjiyar zuciya ta sauke lokacin daya kifa tafin hannunsa saman mararta daga ɗan sama,
kafin a hankali ya sanya yatsunsa guda biyu ya dai-dai ci saitin marar inda kuma yafi mata kuma ciwo ya danna, wani ƙara ta saka gaba ɗaya idanunta yay luuuu zata sume masa.


da wani irin sauri ya haɗata da jikinsa tare da Unzipping rigar sa, ƙirjinsa ya bayyana a hankali kuma ya ware tsakiyar rigar,
wanda ya bawa Julde damar faɗawa cikin jikinsa baki ɗaya, yay hakanne kuma saboda rashin sanin abinyi,
ga kuma wani zazzafan zazzaɓi daya kawo mata ziyara lokaci ɗaya, ajjiyar zuciya ta shiga saukewa, saboda sanyin fatar.


Jikinta da yake haɗuwa da Jikinta,
cikin nutsuwa da kuma son zama mata ɗan relief yay ƙasa da bakinsa duk abinda yake kuma yana yinsa ne a daburce,
domin wani irin harbawa kansa yake masa tamkar zai rabe gida biyu haka ya keji.


Wani irin masifafan harbawa zuƙatansu sukayi a tare cikin Sa'a guda,
Lokaci guda, haka kuma daƙiƙa guda, kana a hankali kuma bugun zuciyoyin nasu ya fara sauka yay low,
a hankali kuma wani sanyi mai ɗauke da wani irin sinadari mai tafiya da dukkan ƙarfi da kuma kuzarin mutum mai sanyaya ruhi dama zuciya baki ɗaya,
ya shiga sauka a cikin jikinsu dama zuciyarsu, ya shiga ratsa dukkan gaɓoɓin jikinsu yana saukar masu da kasala da kuma sanya su cikin wata duniya wacce basu san da ita ba.


Wani irin masifafan kasala mai rikitarwa da kuma zautar da mutum ya saukarwa Julde, wanda ya sanya ta jin idanunta na lumshe su da kansu ba tare da tayi yunƙurin hakan ba,yasa tayi lufff jikinsa tana mai jin tunaninta na shirin barin kwanyar kanta, hakan kuma ya samu asali da laɓɓan Abu Maleek daya sauka a cikin kunanta yana mai hura mata wata sassanyar iska daga cikin bakinsa zuwa cikin kunanta.


Shi kowa Abu Maleek wasu irin Abubuwa wanda bai taɓa saninsu balle yasan ya suke, suka fara dira cikin zuciyarsa, yana jin lips ɗin shi ɗaya ɗura a saman kunanta suna wani irin tsuma, wanda ya sanya gaba ɗaya tsigar jikinsa wacce take a kwance ta mimmiƙe tsaye, a hankali kuma ya shiga wura mata iskar dake fita daga cikin kofofin hancinsa.


"Uhmmmmm" Shine abinda ke fita daga cikin bakin Julde tana jin wani bacci mai daɗi na fisgar ta, a hankali ta ƙara mannewa da jikinsa wanda taushi da laushi fatarsa suke sanya mata nutsuwa.


Abu Maleek ya daɗe da fahimtar abinda ya haddasa mata ciwon cikin, sai dai yana mamakin ace sai yazo ne zata fara period, koda yake babu mamaki duba da yanayin tashin hankalin da take ciki, babu cima mai kyau wanda hakan bazai sanya ta fara dawo ba, yanzu kowa ta samu sauyi sosai akan rayuwarta na baya, ya kuma fahimci tashin hankalin data shiga ɗazo shine ya ƙara haddasa zuwan baƙon nata!


Ajjiyar zuciya ya sauke tare da ɗan taɓe bakinsa, shi kaɗan yasan abinda yake masa yawo a cikin zuciyarsa, a hankali cike da nutsuwa ya fara zareta daga jikinsa, kwaɓe fuska tayi tana mai sakin shassheƙar kuka, innocent face ɗinta ya tsorawa idanu,
A ƙalla Julde yazo shekarunta sunkai 17 zuwa 18 amma Zallar ƙuruciya da shagwaɓa kamar ƴar yaye.


Ganin yadda da gaske taƙi Sakinsa ne kuma ya sanya a hankali cikin tattaro raguwar ƙarfinsa, ya miƙe tare da ita a jikinsa, a hankali walking slowly ya nufi bed da ita tare da kwantar da ita, da sauri ya juya saboda jin kamar zai zube a wajan saboda ciwon da kansa yake masa.


Kai tsaye bathroom ya nufa yana zuwa ya zame rigar jikinsa tare da yin cilli da ita, yana sakarwa kansa shower a ransa yana faɗin.


"Uhm, sai raki da wani mitsitsin bakinta kamar lolipop!!!!"
Ya ƙare maganar yana baza gashin kansa tare da sakar masu ruwa, a hankali kuma yake sauke tagwayen ajjiyar zuciya a jajjere kamar wanda yay tsere.


Bathroom ya ɗaura ya fito jikinsa na zubar da ruwa, kafin ya ƙarasa gaban dressing mirror ya shiga shirya kansa, wasu fararan kayan bacci ya ɗauka silk satin bathrobe, kafin ya fesa parfume mai ƙamshi wanda ya cika bedroom ɗin, system ɗinsa ya ɗauka a hankali kuma ya juya zai bar ɗakin domin ya nufi wani, har yaje bakin ƙofa ya juyo a hankali, ta da sauke kallonsa akan Julde.


Tana kwance lubb ta naɗe Jikinta cikin duvet fuskarta ce kawai a waje sai sauke Ajjiyar zuciya take tana ɗan motsa bakinta kaɗan kamar mai magana, ƙuri yay mata da gajiyayyun idanunsa kafin a hankali kuma ya janye idanunsa daga gare ta, da sauri ya fita yana jawo mata ƙofar.


Yana fita ya nufi ƙaramin parlo ɗinsa,kai tsaye kuma ya nufi wani haɗaɗɗan bedroom ɗinsa, da sauri sweet dake kwance saman sofa ta diro tare da nufar inda Abu Maleek yake, da sauri shima ya ɗauke ta yana sauke ajjiyar zuciya tare da rungome ta cikin wata murya mai ɗan rauni da kuma kasala yace.
"Kina ta zama ba ruwanki sweet? I miss you much most" ya faɗa yana kissing goshinta, kai tsaye ya nufi bedroom ɗin da ita, sauke ga yay saman bed shi kuma ya nufi wajan fridge ya ɗauki wani sassanyan Inibi wanda har ƙanƙara yay, cikin nutsuwa ya cilla guda ɗaya bakinsa.


Sanyi da kuma zaki haɗi da garɗin inibin ya tilastawa idanunsa rufewa, ba tare da yayi niyyar hakan ba,sosai inibin yay masa daɗi, langwaɓar da kansa yay yana buɗe idanunsa a hankali ya kai hannunsa ya shafa cikinsa wanda kukan yunwa, taune leɓansa yay kana ya fara latsa keyboard ɗin system ɗinsa yana mai cilla inibin bakinsa.


Sai daya shanye tanka wajan biyar kafin ya ɗura da gorar ruwa mai sanyi akai, 1:30 ya gama komai kana ya kashe system ɗin, a nutse ya kwanta yana Rungome sweet yana jin sanyi da kuma daɗi na ratsa shi, sosai yay missed kitty ɗinsa, kafin yaja duvet ya lullube su.


Yau dake Sunday ne tunda ya dawo daga masjid ya koma bacci bai tashi ba, yama manta da batun Julde harga Allah! Hakan yasa ya ƙara narkewa jikin duvet yana kwasar baccinsa.


A hankali Oumuu-Ayman ta tura ƙofar bedroom ɗin bakinta ɗauke da sallama, kafin ta maida ƙofar ta rufe, cike da kunya Julde dake zaune bakin bed ta sunkuyar da kanta ƙasa, domin tunda Oumuu-Ayman tazo ta sameta jini ya ɓata mata jiki, harda bedsheet wata kunyar Oumuu-Ayman ta kamata, ita sam bata sani ba tunda ba gani take ba, sai da Oumuu-Ayman ɗin take mata bayani.


Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta kalli Julde tace.
"Daughter lallai an girma, tunda yau kunya ake dani Ma sha Allah hakan ma yayi"
Ƙara ƙasa Julde tayi da kanta, ba tare da tace komai ba ganin hakan yasa Oumuu-Ayman faɗin.
"Eyeee! Tunda Kunyata kike bari na kira Ballowo ɗinki, ƙila zaki sake dashi ko? Kuma saiki faɗa masa kin fara al'ada"
Da wani irin sauri Julde ta tura fuskarta tsakiyar cinyoyinta, tana ɗan sakin murmushi ga wata kunya data kamata, kunya irinta Fulani Usul! Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi a ranta tana jin wani farin ciki da kuma daɗi da Julde ta kasance mace mai tsantsar kunya.


Tana da tabbacin kuma duk sanda ta fara arba da Abu Maleek ido cikin idanu ranar akwai bidiri musamman yadda ta fasaltashi akan bashi da kyau, toza taga saɓanin hakan.


"Daughter maza tashi ki shirya kiyi breakfast gashi yanzu 12:56 maganar lunch ake,ke ko breakfast baki ba, balle kisha maganinki"
Oumuu-Ayman ta faɗa tana sanya mata pad a cikin pat ɗin data ɗauko mata, daman towel ne jikinta, kasancewar kuma jinin farko ne tun zubawar da yay mai yawa har yanzu bai zo ba, bare ya ɓata towel dake jikinta.


A sanyaye cike kuma da kunya mai tsananin gaske Julde ta miƙe tana wasa da yatsun hannunta, wajanta Oumuu-Ayman ta ƙarasa tare da jawota zuwa gaban dressing mirror ta zaunar, da ita tana faɗin.


"Yadda na baki a haka zaki sanya Kinji ko?"
Kai ta ɗaga mata duk da cewa bata gani amma sosai ta fahimci maganar Oumuu-Ayman, a hankali kuma cikin rashin sani taja towel ɗin zuwa ƙasa da sauri Oumuu-Ayman tace.


"Ohhh! Yanzu ace mace har mace amma sanya bra yay wahala? Bari naje na duba maki wata"
Oumuu-Ayman ta faɗa tana barin bedroom ɗin.


Oumuu-Ayman na fita shashin Queen Ayoola ta nufa, amma part ɗin Salimerh, fitar ta kuma yay dai-dai ta fitowar Abu Maleek daga cikin bedroom ɗin daya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login