Showing 111001 words to 114000 words out of 150413 words
Chapter 38 - Kwarya Tabi Kwarya Book Complet by Binta Umar Abbale .txt
sauraranka."
"A ina maganar mu ta kwana."? yafada babu wasa a tare dashi....cikin dakiya nace" Wace magana."?
Tevur din ya buga a hasale! yace."Ke! bana son rainin hankali ya ina tambayarki kina tambayata."
Shuru nayi saboda ganin yanda ya hasala sai huci! yake! cikin tausasawa nace"Yi hakuri dan Allah zauna muyi maganar na tuna."
Zama yayi yana hararata.........."Ina fatan ka huce!" na fada da murmushi a fuskata! tsaki yaja yace."Ban huce ba sai naji daga gare ki."
Ajiyar zuciya na sauke nace"Yallabai tsarin iyalin nan wai dole ne."? kansa ya daga min da fadin"Dole ne."
Girgiza kaina nayi nace."Okey to ni dai bani da ra'ayi amma kai ko Lawisa babu wanda na isa na hana yayi na tabbata ba mata kawai ke tsarin iyali ba har da maza kai kayi ina ganin haka sai yafi."
Ya jima yana kallona kafin yace."Wannan shawarar kika yankewa kanki."? kai na daga nace"Eh ita na yanke." Yace."Okey babu damuwa zanyi tsarin iyali tunda haka kika bukata amma ina gargadin ki da kawo min 'korafi anan gaba."
Dan Mirmushi nayi nace"Haba wane irin k'orafi nifa nace kayi babu damuwa." Yace."Magana ta wuce ai."
Shuru falon yayi na minti uku kafin yace."Nayi kwana biyu a gurin Lawisa yau anan zan kwana sai ki shirya kin san yau akwai abubuwa."
Wani irin kallo nayi masa! ya wani langwabe kai da fad'in"Oh! wannan kallon fa ina tsoro ki ritsa ni a gado wallahi."
Dariya nasa saboda yanda yay maganar sai kace wani dan daudu! yace."Da gaske fa nake miki ni dan koyo ne."
Had'e fuska nayi nace"Ni dai mu bar maganar nan bana so." Yace."Hira mai dadi da lada itace bakya so."? kaina na d'aga masa, yace."Okey to bari na daina idan mun had'u da daddare sai muyi." murmushi nayi! yace."Kije ki dauko mayafin ki muje can gurin Lawisa ina so na zauna daku." a nutse na mike na nufi daki.....ajiyar zuciya ya sauke bayan barinta gurin ya shiga tunanin abinda zai faru a tsakaninsu, Allah-Allah yake dare yayi yasha shagalinsa.....
*Na kudi ne...*
Kada ki karanta min littafi idan baki biya ba, keda kika futa da littafin keda Allah idan kina bukatar biya ga yanda abin yake....Vip group #600 normal group.. #300 account... 0542382124...Binta umar gtbank....idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *JAR UBA! WAI DA YARIMA DA SUMAYYA WA YAFI MASOYA NE! VIP GROUP KOWA YA FITO YA ZA'BI GWANINSA🥰 NIDA INA TEAM DIN 'DIYA TA SUMAYYA✊�*
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊�)
95
Ido a lumshe ya kira sunana, amsawa nayi ina kallonsa yace."Yana da kyau mu gabatar da sallar godiya ga Allah ko."? A sanyaye nace"Eh hakan nada kyau." yace."okey to tashi kije ki daura alwala." kasa tashi nayi kawai nayi kasa da kaina haka kawai na tsinci kaina da fargabar fada masa halin da nake ciki.
Zamansa ya gyara ya bude idonsa sosai yana kallona yace."Kije kiyi alwala." dagowa nayi muka hada ido, nace" Bani da tsarki." wani irin kallo yayi min kafin yace."Ban fahimce ki ba."
ina wasa da yatsun hannuna nace"Ina nufin ina al'ada ne." kawai yasa min ido yana kallona, na kalleshi naga yanda ya wani ci kunu.
Kauda kaina nayi a raina nace"Nasan za'a rina dama!........Mi'kewa tsaye yayi yazo ya tsaya a kaina, gabana ya dinga bugawa na kalleshi, yace."Idan karya kike dan ki kubatar da kanki to zan duba nagani"
Murya na rawa nace"Akan me zanyi maka karya kai kasan ba halina bace." kafad'a ya daga alamun bai yarda ba, jikina na janye ya sake matsoni da fadin"Ki bude min na gani na tabbatar dan ni ban yarda da maganarki ba."
Nace"Wallahi da gaske nake dan Allah ka yarda da magana ta mana! tura ni yayi na fadi rigingine a gadon kafin nai wani yunkuri ya danne ni! gabadaya ya sakar min nauyinsa sai da nayi tu'bis!!! sannan naji ya soma sa min hannu a cikin dogon wandon baccin dake jikina!."'
Tureshi na shigayi ina mamakin kazantar sa wai pad din yake kokarin zarowa daga jikina! na dinga cire hannunsa ina fad'in "Ya bari amma sai da ya zaro pad din bukatarsa ta biya! zaune na mike ina haki! nace" Ni kam banta'ba ganin kazami irinka ba wallahi! yanzu dan Allah meye amfanin abinda kayi."
Shuru yayi min bece komai ba ya dauki wayarsa ya kunna haske yana duba pad din, mamaki ne ya rufe shi ganin jini a jikin pad din yasa ya amince da maganarta da ya dauka k'arya take masa shiyasa ya danneta domin ya tabbatar, cike da takaici ya jefa mata pad din a jikinta ya nufi toilet gaskiya ransa ya 'baci da al'amarin yaso a yau ya kawar da sha'awar ta da ta dameshi.
Cike da takaici na dauko pad din na nufi toilet din yana tsaye daure da towel nayi abinda zanyi a toilet din na fito ba tare da mun kula juna ba.....cikin bacin rai na kwanta ina addua a cikin raina.........Bacci mai dadi ne ya dauke ni naji kwanciyarsa a kusa dani, lamfo nayi har ya daidaita kwanciyarsa jikina sosai ya matso ya ratsa hannuwansu a jikina breast d'ina yake matsawa da dukkanin hannuwansa, shiru nayi gabana na dukan uku-uku bana so nayi kwakkwaran motsin da zai dauka idona biyu.
Saukar numfashinsa na dinga ji a wuya na, tsigar jikina ta dinga tashi, kawai sai jikina ya shiga rawa sha'awar da nake dauke da ita ta tashi, gabad'aya nipples dina suka rikice min da kyaikayi na dinga jin dadin yanda yake sosa min.......zazzafar ajiyar zuciya na shiga saukewa ina takure jikina sanyi ne kawai ke ratsani, birkitoni yayi ya rungume ni tsam! tsam a kirjinsa muka dinga sakin wani irin nishi!!! gabadaya jikinmu rawa yake ya sake ni ya mike zaune dago ni yayi ya shiga kici-kici tu'be min riga, ban hanashi ba ina kallo ya cire rigar ya ajiye a gefe dama ban sa breziyya ba kawai ya had'ani da jikinsa tsintar kaina nayi dasa hannuwana a bayansa na rungumeshi kam! ina sakin zazzafan nishi!
Had'uwar fatar mu yasa dukkaninmu muka fita hayyacinmu muka dinga birgima a bed din muna manne junanmu, kasa hakura nayi da kaina na kamo bakinsa ya bani harshensa na dinga tsotsa tamkar alawa, shi kuma ya dinga tsotsar le'buna yana murza nipples d'ina! mun jima a haka kafin ya sake ni, ya cire boxer din jikinsa dauke kaina nayi ganin yanda gabansa yayi wani irin girma gabana ya dinga bugawa kokarin barin gadon nayi ya kamo hannuna ya dora a gurin, cikin wata sha'kakkiyar murya yace."Kiyi min wasa my love." kasa aikata masa komai nayi hannuna sai kyarma yake a gurin, yace."Kada ki bani kunya mana my love ki kula dani zaki samu lada" A sanyaye na shiga shafa jijiyar ina lailaya kanta! wani irin nishi! ya dinga saki! yana sake bud'e jikinsa! ganin yana nema ya zautu yasa na dauke hannuna! kamar mahaukaci ya kamo ni jikinsa na rawa yace."Dan Allah ki cigaba idan da hali ma kisha zanfi gamsuwa."
Kallonsa nayi naga duk ya koma wani iri tausayi ya bani! sai zufa yake jikinsa na kyarma! cigaba nayi dayi masa na kuma sakar masa jikina sosai yayi wasa da kirjina iya yanda yake so, aikuwa yaji dadin hakan ya kuma samu cikakkiyar gamsuwar da yake bukata, tare muka shiga toilet dashi, na dinga dauke kaina ina jin kunyar had'a ido dashi! murmushi kawai yake min har ya gama wankasa ya daure towel yana kallona yace." Har na gama abinda nake kina tsaye kina kallona ko akwai matsala ne."? girgiza kaina nayi na wuce shi! yace."Kiyi sauri ki gyara jikinki kk fito mu kwanta dare yayi." Shuru nayi masa sai da ya fita da toilet din na samu nutsuwar gyara jikina, na fito daure da towel kai tsaye wardrobe na nufa ba fito da wasu kayan baccin nasa a jikina, bed din na nufa na sameshi babu a kwance amma ya cire bedshirt din ya ajiye guri guda.
Nace"Ka tashi asa zanin gadon." yace."Bacci nake ji kizo kawai mu kwanta da safe sai ki shimfid'a." ajiyar zuciya na sauke na kwanta kusa dashi, jawo ni yayi ya rungume ni a jikinsa kawai sai na tsinci kaina da kwantar da kaina a kirjinsa nasa hannuwana duka na rungumeshi! a haka bacci mai dadi ya dauke ni.
Da safe ma tare mukayi wanka gabad'aya ya rikitani da zazzafar soyayyar sa tun ina no'kewa har dai na saki jikina muka dinga wasanni kafin muyi wankan mu fito cikin towel d'aya! ganin yana kokarin kwantar dani a gado yasa da sauri na 'kwace jikina cikin shagwaba nace"Kai kam wannan abu baya isarka ne." ido a kankance yace." Ya za'ayi na gaji dake my love cikin ko wane irin yanayi ina sonki duk da kina al'ada amma kin gamsar dani! kuma bana kyamar had'a jikina dake sa'banin wasu mazan da idan matansu na al'ada suke kaurace musu.''
Girgiza kaina nayi nace"Gaskiya kam nima na gazgata irin kaunar da kake min insha Allahu nayi maka alkawarin baka cikakkiyar kulawa." murmushi yayi yace."To nagode sosai yanzu sai da daddare zakiyi min irin na jiya ko."? rufe fuskata nayi da hannuna! kunyarsa ce ta rufe ni janyo ni yayi jikinsa ya rungume tsam! yana shafa gashin kaina! kwanciya nayi a jikinsa ina sauke numfashi, a hankali yace."Kince na bari kuma kinyi kwance a jikina wallahi duk kin tayar min da hankali.....mikewa nayi ina gyara towel din jikina nace"Ka bari sai da daddare zan kula da kai yanzu ka tashi ka kimtsa jikinka kaje ku gaisa da Mamma.".
Mikewa yayi yace."Ai tare zamuje kema ki gaisheta." cike da farin ciki nace"Gaskiya nayi farin ciki dama kwana biyu nayi kewarta." Yana kokarin fito da kaya daga wardrobe yace."Na manta ban fada miki ba jiya nida Shatima munje can bangaran mahaifanki munyi gaisuwar surukai." Murmushi nayi nace"Amma naji dadi sosai ina fata suna nan lafiya."? Yace."Lafiyarsu lau yana da kyau idan kin fito daga gurin Mamma kije ku gaisa ko."
Cikin farin ciki nace"Nagode.'' Tsaf! muka shirya muna fitowa falo muka ga mata a zaune!! gabana ne ya fad'i!! nayi saurin sunkuyar da kaina kasa ina mamakin abinda ya kawo ta.
A nutse muka zauna kan kujera muna gaisheta! ta amsa fuska a sake sai dariya take tana tsokanata ni dai gabadaya hankalina bai kwanta da ita ba..
A nutse yace."Ina fata baki dad'e a zaune zaman jiran mu ba." girgiza kanta tayi tace"Ban wani dade sosai ba nazo na samu hadimai na gyare-gyare sune suka tabbatar min da cewar kuna ciki baku fito ba shiyasa na zauna zaman jiran fitowarku.".
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Ina fata dai lafiya." Cikin yar dariya tace"Lafiya lau! nazo ne domin na kar'bi zanin gadon da kuka kwanta a kai ana so ayi shela saboda kowa ya tabbatar da nagartar matar daka aura, alhamdullihi dai Lawisa ta fitar iyayenta kunya."
Tun kafin ta 'karasa maganar gabana ya dinga bugawa! wannan wace iriyar rayuwa ce ace da sassafe azo ace ka bada zanin gado, a gaskiya wannan al'adar bata da kyau! haramune fallasa sirrin aure.
Uwargida Huwaila tace"Ali ya naga kayi shuru ne ina fata dai wannan yarinya ba fanko bace."!!!! Kallonta yayi a cinkushe! yace."Wai don Allah hajia ba zaku watsar da wannan al'adar ba! meye amfanin ta"?
Cike da mamaki! tace"Al'ada mai tsohon tarihi da muhimanci kake cewa masarauta ta watsar! haba Aliyu! wannan magana sam bata dace ta fito daga bakin ka ba tunda dai kasan tun kafin a haifeka wannan al'ada take shin wai kodai baka sameta cikakkiyar mace bane."!!! A fusace! take maganar..
Yace.''Hajia wannan yarinyar bana kokwanto a kanta koda jini ko babu jini Sumayya kamila ce ba zata sarayar da budurcinta a hanyar banza ba, inaso na sheda miki cewa ni Ali ban taki Sumayya ba saboda tana cikin rashin tsarki koda mu'amula ta aure ta shiga tsakanina da ita to nayi al'kawarin babu me ganin sirrina."''
Cike da mamaki take kallonsa kafin tace"Wannan dai ba magana bace Ali idan kana so jama'a su dauki matarka da mutunci to ka dauko min zanin gadon da kuka kwana a kai a duba aga zahirin abinda ke faruwa dan gaskiya ni ban yarda da maganarka ba kawai kana kareta daga barin surutun mutane."!
Kuka ne yake kokarin kwace min da sauri na bar gurun ina shiga daki hawaye suka wanke min fuska zubewa nayi kan gado bakin cikin duniya ya sheni........ shikkenan kuma yanzu za'a sani a bakin duniya! tunda na ganta dama nasan ba alkairi ne ya kawota ba, kwanciya nayi ina tunanin abinda zai faru anan gaba.
Rai a b'ace! ya shigo dakin ya tsaya a kaina da fadin"Tashi muje." Girgiza kaina nayi tare mi'kewa zaune.
Yace."Bangane abinda kike nufi ba, nace ki tashi muje sashen Mamma kamar yanda mukayi niyya!
Ina magana hawaye na zuba nace"Kaje kawai ba zan iya zuwa ba." jikinsa ne yayi sanyi yace."Kiyi hakuri ki daina kuka koda mutanan duniyar nan za suga duhun ki akan wani abu ni nayi miki alkawarin baki kariya sai inda karfina ya 'kare! na riga nagane abinda suke nufi to koda nayi auratayya dake babu wanda zai ji ya gani wannan banzar al'adar ba dani ba."
A sanyaye nace"Ni dai gwara ka nuna musu domin su tabbatar ni budurwa ce bana so mutane suyi min wani kallo na daban.'' Tsaki yaja ba tare da yace min wani abu ya hau duba wayarsa.
Wayar ya kara a kunnansa yana gaisheta, jin muryarta yasa na nutsu ina jinta tana tambayata yace."Gata nan a kusa dani yanzu zan kawo miki ita ku gaisa." cikin jin dadi tace."To nagode Babana." Yace."Mamma yanzu nan Uwargida ta fita daga sashena wai tazo kar'bar zanin gadon da muka kwanta a kai."
Fulani tace"Ikon Allah yanzu da kanta taje a maimakon ta tura Jakadiyarta." Yace."Mamma nifa wannan tonan asirin ne bana so tazo tana wasu maganganun da basu dace ba! raina ya 'baci sosai da abinda tayi wannan dalil.......Katse shi tayi tace"Babana sai wata irin magana kakeyi shin wannan yarinya da budurci ka sameta ko kuwa."? kai tsaye yace."Nifa babu abinda ya shiga tsakanina da ita."
A d'an sanyaye tace"Saboda me Baba na."? yace."Sabida bata da tsarki shiyasa! Fulani shuru tayi tana nazarin maganarsa! tace"Babana sai dai kayi hakuri da wannan abu haka al'ada take tun zamanin iyaye da kakanni banji dadin faruwar wannan lamari ba to amma babu komai duk ranar da Sumayya tayi tsarki ka kwanta da ita inaso ka bada zanin gadon a duba sheda.
Cike da takaici yace."Mamma bana jin zan iya bayyana sirrina.''' cikin mamaki tace"Me yasa ka bayyana sirrinka da Lawisa babana yanda kake hanya-hanya yasa jikina yayi sanyi akan yarinyar nan! duk da bana kokwanto a kanta amma rashin amincewarka yasa ni zargin wani abu.
Jin abinda take fada yasa jikina ya mutu lallai ina cikin kalubale mutukar ba'a ga jinin amarcina ba! Yace." Mamma bana so na dinga jayayya dake akan maganar nan dan Allah ki cireta a ranki Wallahi ko haufi ba nayi zan samu budurci a tare da sumayya saboda haka dan Allah ki bar wannan magana.
Tace."To shikkenan na bari amma yanzu yanzu zanyiwa tufkar hanci sabida bana san surutai da qananun maganganu irin na mutane Zan kira Ita uwargidan mu zauna akan maganar......Yace."Yawwa haka shine yafi dacewa." Insha Allahu yanzu zamu shigo da Sumayya ." tace"To shikkenan sai mun shigo." Sallama sukayi da ita ya kashe wayar yana kallona.....wasa na shiga yi ya yatsuna, yace." Hankalinki ya kwanta ko."? kaina na daga masa, yace." To kije ki wanke fuskarki ki sake sabuwar kwalliya bana so muje gurin Mamma ta fahimci wani abu." mi'kewa a sanyaye na nufi toilet ina addua akan mak'iyana dake cikin masarautar..........
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKAWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊�)
94
A nutse na fito jikina nad'e da lifaya, mirmushi yayi ya mike tsaye kallon da yake min yasa duk na tsargu, d'an harararsa nayi nace"Naga kana kallona ko da akwai matsala ne."? still da murmushi a fuskarsa yace."Baki da makusa my love kinyi kyau har na kasa tantance tsakanin keda Lawisa wace tafi iya ado da kwalliya." shuru nayi dan bana so muna magana yana kiran sunanta, hannuna ya rike muka fita, nan muka samu hadiman dake gurin suna ta aikace-aikace ganinsu besa yayi yunkurin sakin hannuna ba a haka muka dinga ratse su yana amsa gaisuwarsu dan ni kunya ce tasa na kasa dago da kaina na kallesu.
Tana hakimce akan kujera tayi ado sosai ni kaina dana ganta sai dana razana saurin daidaita nutsuwa ta nayi muka karasa inda take hannuwan mu a hade, sai da zamu zauna ne ya sake ni, kallonmu tayi babu yabo babu fallasa a tare da ita, a nutse nace"Ranki ya dade barka da safiya kin tashi lafiya."? babu walwala ta amsa. falon yayi shuru na kusan minti biyar kafin yayi gyaran mirya dukkaninmu muka kalleshi yace."To Alhamdulillahi nagodewa Allah daya nuna min wannan rana mai albarka a tare dani daku bakidaya ina rokon Allah ya tabbatar mana da alkairi yanda Allah ya had'amu zama a duniya ina rokon Allah ya hadamu zama a aljannar firdausi." Nice kawai na amsa da ameen, ya cigaba da cewa" Lawisa da Sumayya dukkanin ku na aureku ne da ra'ayin kaina saboda haka inaso na tabbatar muku da cewa babu wacce tafi wata a gurina sai wacce tafi kyautata min