Showing 18001 words to 21000 words out of 124539 words

Chapter 7 - LALATA BOOK COMPLETE DOCUMENT By Sadnaf .txt

Sadnaf   

11 Dec 2024

9254

tayi gabanta yafadi ee naji Allah ya nuna mana lokacin,ameen yace one more thing pls Bby kiringa nuna concern dinki akaina ko yaya ne zanji dadi,I will tace asanyaye love you ,bata CE masa komai ba ta katse wayar,tunani tafara yi waye mangal dinan tabbas da zata sanshi azahiri sai ta fi sansa akan izz,yanada caring da alama shima ba karamin so yake mata ba ,izz kua bashida caring sosai,yanzu ace tun jiya bai kara wai waiyarta ba shigowar text ne ya katse mata zancen zucin datakeyi,budewa tayi taga izz ne yamata tex,tana gama karantawa taja tsaki,ba dai ka Iya yaudara ba insha Allah nafi karfinka,Ya Allah ka yaye min San izzadeen araina,whuuh Allah na dayasani ya mace daya gama dani..izz jin har 1 tasleem bata kirashi ba yafara shan jinin jikinsa,anya ba fushi take dani ba,kiran wayarta yayi,ya karaci ringing bata Daga ba Abu kamar wasa sai daya jera mata kira sau 20 bata daga ba,tab ke kin isa tun ban cika burina akanki ba ki zille min wlh kinyi kadan da izz kike magana, ya suri mukullin motarsa yabar kasuwan,tasleem kua bakaramin daurewa tayi ba taki Daga wayar izz,sabida ji tayi kamar kara mata San shi ake azuciyarta,da ta rufe ido moment din dasukayi spending jiya take tunowa,kayan data sa jiya tadauko ta rungume tana shakar kamshin turarensa..izz kua direct wajen wani katon chemist yayi parking,yafito yashiga ciki gaisawa sukayi da alamar sun San juna,auduga mai chemist din yadauko yazuba wani Abu kamar jini aciki yadauko bandage ya warware,yadaura akan izz😳yakara zuba wanan abin mai kama da jini, cikin minti goma izz yakoma kamar wanda yayi hatsari,readers mai izz ke nufi ko duk acikin salon yaudaraceπŸ€”,hannu yasa a aljihunsa ya zaro kudi yabawa mai chemist din, yafito ya tada motarsa yadau hanyar gidansu tasleem.....
[2/9, 11:10 AM] Maman binafahπŸ’ž: πŸ‘„LπŸ…°LπŸ…°TπŸ…°πŸ™Š




*written by*
πŸ’…πŸ’… *sadnaf*πŸ’ž








*I dedicated this page to my lovely Swt hrts affan and ikram thanks for your support*




Page 29




*yana zua kofar gidansu tasleem yakara kiran wayarta still bata Daga ba tex ya mata _Bby kiyi wa ya rasullilah kiyi picking call dina,ina kofar gidanku pls bby yayi mata sending,tasleem da bata Dade da fitowa Daga wanka ba tasan izz yakirata taki dagawa,tana ganin tex dinsa ta bude ta karanta,hijab ta zira tafita harabar gidansu ta aiki mai musu wanki da guga, kaje waje kashigo da bakona ka kaishi dankin saukan baki toh yace mata yayi hanyar waje,ita kuma takoma ciki ta zura doguwar Riga ko mai bata shafa ba turare kawai ta fesa,tadauki dankwallin doguwar Rigar ta yane kanta dashi..basiru kua sannu yaringa jerawa izz yana mai tausaya mai irin raunin daya ji,yamai jagora har palon saukar baki,ya juyo yana jinjina irin San da izz ke yiwa tasleem har ya ji rauni irin wanan ya Iya zua gurin ta gaskiya San dayake mata yakai,kicibis sukayi da tasleem ahanya ya gaya mata yakai shi,ko kallonsa batayi ba dan yau so take tayiwa izz wulakancin da bazai manta da ita ba,izz kua daya juyawa kofar shigowa baya hawayen drama yake tayi πŸ˜‚,sallama tayi Daga bakin kofa ta harde hannayenta akirjinta fuskan nan ta ta adaure,amsa mata yayi tare da juyo,innalillahi wa inna illaihi rajiun,ta fada da karfi tana karasawa gurin izz,meye sameka ? Do have an accident? Izz answer me alokacin dawasu hawaye suka hau zubo mota,izz da tunda takaraso gabanta ya kura mata ido ko kyaftawa bayayi,ya durkushe ya rungume kafafuwanta,yakara fashewa da wani irin kuka,y are you refusing to pick my call?why are you avoiding me Bby why? Cire hannayensa tayi itama ta zame ta zauna tana kukan zatayi magana yakara katseta,kinsan rashin Daga wayarki ne ya janyo min accident, what have o done to deserve this, wani hawayen yakara kwaranyo masa do you knw you u are my life,without you my life is incomplete bby meyesa kike punishing dina is it because I love you,dasauri tasleem ta girgiza kai Bby why baki yarda Dani bane,alokacin daya daga habarta yakura mata ido,mikewa tayi ta juya masa baya am sorry izz I Neva knew u have an accident, wlh am confused yesterday unknown number Tex me that you are deceiving me you just want to use and dump me,u are not going to marry me,and still before the tex,tinawa tayi inta gaya wa izz baba tsoho yamata magana zata Iya janyo wa baba tsoho rashin mutunci agurin izz,shiyasa tafasa fada masa,jin tayi shiru ne yasa izz karasawa gabanta,yarike kafadarta y should I deceive you tasleem? Y should I use and dump you, baki yarda dasan danake miki ba,karki manta kinzo gidana har say biyu inada chance dazanyi amfani dake ,did I? Answer me tasleem, no I didn't because San danake miki na aure ne mai kikeso inyi miki ki yarda inasanki duk maganan dayake hawaye ke zuba a idanshi,tasleem da wani irin sanshi da tausayinsa ne yarufeta,tana so tayi magana yajanyo ta tafada jikinsa,Bby karki kara punishing dina kamar haka pls I beg of you,tunanin ki da kin daga wayata dakikayi yasa nayi accident, am sorry izz nayarda dakai hakan bazata sake faruwa ba,sakinta yayi yana kallon cikin idanta promise me duk abinda aka fada miki akaina zaki toshe kunanki,wait nuna min lambar da aka miki tex dashi mika masa tayi ya shiga inbox ya karanta,kallonta yakara yi u see dis Same number aka min tex dashi akace in rabu dake ke karuwa CE that's y har yanzu bakiyi aure, ni tace tana dafe kirji,yes amma dayake,ni nayada dake ban taba tambayarki ba kinga anan zakisan nafi sanki,wani makiyanmu ne dabayaso yaganmu tare ne yaje yana tutura mana tex,tasleem tinda izz yace an masa tex ance mata karuwa wani irin kuka ya kwace mata,is OK my love bazan taba rabuwa dake ba kidaina kukan haka tadago zatayi magana yayi saurin hada bakinsa da nata ahankali taji wanan abun daya tokare mata wuya yasauka wani irin sanyi nasaukar mata a zuciya,ahaka suka yi sallama tana mai jin sabon sansa azuciyarta, izz kua tuki take yana murmushin Mugunta yarinya namiki daurin da har abada bazaki Iya kwancewa ba har nacika burina akanki,inkara gaba ihuuu sai ni izz,ya fincike auduga da bandejin dake kansa*
[2/9, 11:10 AM] Maman binafahπŸ’ž: πŸ‘„LπŸ…°LπŸ…°TπŸ…°πŸ™Š






*written by*
πŸ’…πŸ’… *Sadnaf*πŸ’ž




*dedicated to classical finest ladies and Arewa finest ladies love you oll*






Page 30




*tundaga lokacin ta saki jiki da izz ta amince yana Santa da aure koda anyi mata da tex da bakuwar lambar bata budewa ta karanta,yana shigowa gogewa take,el Bahrain kua bai fasa turawa ba,tana kaiwa izz ziyara ko kallon inda baba tsoho yake batayi daina ma gaisheshi tayi gani take koda dagaske izz yana Hulda da en mata ada amma yanzu ya daina izz kua kullum cikin sabon salon nuna mata so yake da kauna kamar ya hadiyeta shi yasa takara sakin jiki dashi,mayyenta ma kullum baya fashin kiranta awaya da texes na soyayya wani sain tayimai responding wani sain tayi ignoring dinshi ahaka yake rainon makahon San dayake mata yana kuma adduar Allah kada yabawa izz damar ketawa tasleem mutuncinta dan duk zuwan da tasleem zatayi gidansa izz sai ya bashi labarin komai ba abinda yake ragewa a abinda ya shiga tsakaninsu da tasleem yanada masaniyar har a lokacin bai Santa ya mace ba haka ya bashi daman cigaba da mata tex da etisalat dinsa yana mata waazi da nasiha,tasleem da tariga tayi nisa da zurfi asan izz ko ta bude ta karanta ba fahimta take ba atinaninta dan bakinciki ne agefe yakeso yarabata da izz tana da hujjojin da ta amince da izz yana Santa mutumin dayayi hatsari sbd ita ba maida kuka komai ba inyazo gabanta,yanzu tasamu wata biyu tana zua gidansa ba abinda ya taba shiga tsakaninsu duk da mugun sabo da shakuwa dasuka kara yi har wanka suke shiga tare bai taba attempting sex da ita ba duk da salon wasan nasu ya canza har fingering yake mata amma duk dahaka bai taba nuna wa zaiyi sx da ita wani sain har haushinsa takeji akan me bazai sx da ita ba, shikuwa izz yana sane lokaci yake jira,ranar da tasleem bazata taba mantawa dashi ba arayuwarta,ranar da izz yasanta ya mace,el Bahrain kua yazame masa mugun gani Wanda yayi fatan dama mutuwarsa yagani da wannan ranar,bayan tasleem da izz suka gama cin abinci,izz yashiga wanka, ita kuma ta wanke kwanuka dasuka ci abinci dashi,tanufi daki taje ta tarar da izz na taje gashin kansa gajeran wando ne kawai ajikinsa sai farin vest itama bandakin tashiga dan tayi wanka,tana kokarin daura towel yashigo bandakin dawani farin cup ahanunsa mai dan girma,jitayi yajuye mata abinda ke cikin cup din ajikinta tundaga wuyanta har kafarta madara yahada da Zuma,kafin tayi magana cak ydauketa yakai ta gado,ya shimfidar da ita Daga ita sai towel da pant din jikinta,kiss yaringa kai mata ko ina aranar wani nauin wasa yaringa yimata Wanda bai taba mata irinshi ba tin tana toshe bakinta jin datayi bazata Iya cigaba da toshe bakinta ba yasata ringa kiran sunansa cikin wani irin yanayi..el Bahrain narike da wayarsa sau 8 kenan yana kiran izz bai Daga ba aranar haka kawai ya tsinci kansa da shiga damuwa da kunci na ba gaira ba dalili,wani sain sai yaji gabansa ya fadi,dama abbansa ne yasa shi kiran izz dan yazo ya sameshi akwai odar da yabawa abokinsa dake India nawani sari masu kyau da tsada ba asamu Wanda ya bada odan ba, sai wani sample din shine yabawa daddynsu el Bahrain ya nunawa izz inyanaso,wajen abbn nasa yakoma,Abba tundazu ina kiransa bai Daga ba inaga baya kusa,anya lafiya kua kamalu,izzadeen bazai ki Daga waya ba haka kawai maza dauki mukullin motarka kaje ka dubo min shi ko lafiya,amma kiran Ahmed kaji in yaje kasuwa,Ahmed ne yaron izz dake kular masa da shago,Kiransa el Bahrain yayi ya tambayeshi ko izz yana kasuwa yace mai tun 12 rabonsa da kasuwa,katse wayar yayi mikewa yayi bari inje gdan nasa naji ko lafiya,maza inajiranka,motarsa yahau ya nufi gdan izz..tasleem kua wasanin da izz yake mata yau ya wuce hankalinta bazata Iya jurewa ba,izz kokarin sakinta yayi ta tsinci kanta da kankameshi gam,nan ya cigaba da aika mata sakoni har yazame pant dinta...karshen tika tiki tik,el Bahrain na zua kofar gidan izz parking yayi ya doshi kangon da izz ke parking,suka gaisa da baba tsoho yatambayeshi ko izz na nan,amsa masa yayi da yana nan,ya juya yakoma kofar gidan izz ya kwankwasa jin shiru yasa shi tura kofar yashiga,yana kwada sallama jin shiru ba a amsa ba yasa yasamu guri yazauna yana tunanin watakila yashiga wanka sai daya shafe minti biyar yana zaune izz bai fito ba,tashi yayi ya nufi bedroom din izz gurnani yaringa juyowa Daga dakin,kwankwasa wa yayi yana mai yiwa abokinsa adduar shirya,dan yasan yana tare da mace,kokarin juyawa yake yaji wayarsa naringing ganin abbnsa ne ke kira yasa yayi shahada ya tura kofar yashiga*...
[2/9, 11:10 AM] Maman binafahπŸ’ž: πŸ‘„LπŸ…°LπŸ…°TπŸ…°πŸ™Š








_written by_
πŸ’…πŸ’…
_sadnaf_πŸ’ž






Page 31




_abinda yagani ne yasa numfashinsa daukewa na wucen gadi tasleem daya ke mutukar so arayuwarsa,yake mafarkin tazama uwar yayansa itace suke aikata zina da amininsa,jiyayi wani duhu ya ziyarci idansa kansa na juyawa,zuciyarsa kua kamar tafado,kasa yanke jiki yayi yafadi daganan bai kara sanin inda kansa yake ba,karar faduwar el Bahrain ne yadawo dasu hayyacinsu,cikin zafin nama izz ya duro Daga kan gadon, tasleem ta jawo bargon dake kan gadon ta rufe jikinta,doguwar Riga izz ya xura yayi wajen el Bahrain da gudu,yadago shi innalillahi wa inna ilaihi rajiun izz yace yana girgiza shi mai yakawo friend gidanan,juyawa yayi ya kalli tasleem dake kakarwa dama baki rufe kofar Palo ba kasa magana tayi,dan ta mugun tsorata sai yanzu takejin wani mugun zafi akasanta,dan izz ahankali ya tafiyar da ita,gashi batasan waye ya shigo ba,wani irin kuka ne ya kwace mata wai yau ita aka kama tana zina,har aka suma,abinda tafi tsana arayuwarta sai yanzu taji wani irin nadama ya rufeta sabida mugun gani da Wanda ya shigo ya musu yasa shi suma,inalillahi wa inna ilaihi rajiun,tai ta maimaitawa,izz da tinda ya tambayeta ya fita Daga dakin,dawowa yayi da Kofi ahanunsa yaringa yayyafawa el Bahrain ruwa cikin tashin hankali,wani dogon ajiyar zuciya el Bahrain yayi still bai tashi ba, yakara yayyafa masa ruwan ahankali yaga el Bahrain ya bude idonsa yakuma rufewa da dasauri daya hada ido da izz,wasu siraren hawaye ke zubo mishi ta gefen ido,girgiza shi izz yakarayi am sorry friend pls bude idanka,duk atunaninsa ganinsu dayayi ne yasa shi suma sbd yasan abokin nasa ma' abocin addini ne da tsoron Allah in akwai abinda ya tsana bai wuce zina,ba dan kullum cikin nasiha yake masa,daya guji aikata zina,dan akwai ranar dayazo yaga mace agidansa,bai ma gansu yanda yagansun yanzu ba,yafita Daga harkarsa dakyar ya shawo kansa da zumar insha Allah ya taya shi da addua zai daina,el Bahrain kua bayaso ya bude ido yaga izz ga kukan tasleem dake karasa zuciyarsa tafasa,bai taba jin ya tsaneta ba sai yau,ji yayi izz yanawa tasleem magana,dawane zanji ne tasleem da kukan dakike yi ko da abokina da bansan halin dayake ciki ba duk laifinki ne da kin kulle mana kofar dahakan bata faru ba,jin yace abokinsa ne yasa kukan tasleem tsayawa cak,dan tasan indai el Bahrain yake nufi,da ba Wanda zai kaita shan kunya dan yana girmamata,wayar el Bahrain ne keta ringing tun dazu hannu izz yakai yadauka dan yakashe,ganin mai kiran,ne yasa jikinsa rawa,friend dan Allah ka bude idanka ka Daga waya nan Abba ke kira,ko gezau el Bahrain baiyi ba har wayar ta katse,kira Abba yakarayi asanyaye izz yadaga wayar da rawan baki,aa bb' aa" jin muryar izz ne yasa Abba rufeshi da fada ina kuka shiga ne naketa kiranku Baku Daga ba,irin wanan ai sai Ku daga wa mutum hankali dan har nasa Idi driver yakawoni tinda yacemin yasan gidan,ina kamalun? aa ya shiga bandaki ne Abba yafada da rawar murya,kai ina ka ajiye wayarka ake ta kira baka Daga ba,a silent wayar take kuma bacci ne yadaukeni shiyasa banji ringing din wayar ba,yace yana kinkina,gawani gumi dayake yi,to ai shikenan tunda lafiya Ku taho yanzu inajiranku,ya katse wayar tare da sakin hamdala afili el Bahrain duk abinda suke yana jinsu,tasleem kua har lokacin kuka take,izz mikewa yayi yanufi gurin tasleem Bby dan Allah kiyi shiru haka dawane zanji muje intaimaka miki pls,yace yana riko hanunta fisge hanunta tayi leave me alone u caused. Everything, I know pls let me help you,kara fisge hanunta tayi,ganin zata bata mishi lokaci yasa yadauketa cak yakaita bandaki,ya tari ruwa mai zafi,yasa dettol,aciki ya dagata yasata acikin,bahon,pls dear bari inje gurin friend in dawo ki tabbata ruwan zafin ya ratsaki pls yamata kiss agoshi yabar bandakin,yana fita yaga wayam el Bahrain baya dakin,Palo yashiga still bai ganshi ba da hanzari yayi waje, yaga el Bahrain har yatada motarsa ya tafi_
[2/9, 11:10 AM] Maman binafahπŸ’ž: πŸ‘„LπŸ…°LπŸ…°TπŸ…°πŸ™Š







*written by*
πŸ’…πŸ’… *sadnaf*πŸ’ž












*I dedicated this page to love ones Fatima,khansau,Islam, maryam, Ummu Ayshat,and all readers tanks for your support*










Page 32




*komawa yayi ciki dagudu yasa dogon wando Daga cikin doguwar Riga, ko ta kan tasleem bai bi ba yanufi kangon dasuke parking baba tsoho ya bude masa gate din yafigi motar a 360, har yana neman buga wani yaro,..tasleem kua sai data dade,bath din wankan tana kuka kafin ta Iya wankan tsarki tayi alwala, ta fito tahau kan sallaya,tsintar kanta tayi dakasa karatun sallah,abinda yashiga tsakaninsu da izz nafado mata wani irin kunya da nadama yarufeta gani take,yanzunan tagama sabon Allah,wani hawaye masu zafi suka zubo mata,durkushewa tayi takara fashewa da kuka Ya Allah ka yafemin nayi kuskure,ba asan raina na aikata zina ba,nakasa fin karfin zuciyata,Ya Allah kayafemin haka tayi tafada dakyar ta mike tayi sallar magriba,idanan nata kamar barkono sbd kukan data sha,ahaka ta lallaba ta dauki Jakarta ta rufowa izz kofarsa,tana mai kudirtawa aranta bazata kara zua gdan izz ba*.....




*El Bahrain na parking ko kofar motar bai tsaya rufewa ba yashiga gidan direct bangarensa yayi,yashiga can daki ya kulle kansa dan yasan definitely izz zai biyoshi shi kuma baya San ganinsa,izz ganin motar el Bahrain abude jikinsa yakara sanyi yana tunanin yanda zai rarrashi el Bahrain dan yana mugun ji da el Bahrain tamkar dan uwansa na jini yadaukeshi,bayasan abinda zai shiga tsakaninsu,main house din ya shiga yaje yasamu abbansu el Bahrain azaune afalo shi kadai yana kallon channel din sunna tv,ganin izz ya shigo ne yasa yarage volume din tv tare da amsa sallamar da izz ya masa,tsugunawa yayi har kasa ya gaisheshi,ya amsa mai,ina kamalun,anan izz ya gane bai shigowa nan ba yana, bangarensa,Abba ai ya wuce dakinsa wai kansa na ciwo,amma yasha magani,to Allah yasauwake,anan yamai bayanin Neman dayake mishi ya nuna mishi,samples din da aka samu,izz ya nuna wayanda yakeso,ya tashi yace bari yaje gurin el bahrain, tafe yake yana tinani Ashe ba intentionally el Bahrain yazo ba abbansa ne ya aiko shi,palonsa ya shiga yaga baya nan,yanufi dakinsa ya tura yaji arufe bugun duniya yayi el Bahrain ya bude yaki,ba abinda baiyi ba,ganin babu sarki sai Allah ya mike ya shiga bandakin dake Palon ya tsarkaka jikinsa,yadaura alwala yazo ya tada sallah...tasleem kua tana zua gida bayan Umma ta mata fada kamar zata bugeta,akan kwana biyu bata gane mata wanan yawo datakeyi ba ta inda take shiga bata nan take fita ba dakyar tabata hakuri ta hakura,tana shiga daki ta wurgar da Jakarta tayi sallar isha,ta kwanta akan sallayar wani zazzafan zazzabi yarufeta,wani irin tsoro ne yakamata yanzu idan Allah yadau ranta acikin wanan yanayin mai zata cewa Allah,mutuwa da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login