Showing 78001 words to 81000 words out of 124539 words
karfe bakwai zasu fara sister's Eve,inda suka k'awata gurin sosai,caterers din chicken castle Fatima takira suma suka kafa table dinsu agefe,daya side din kuma Dj suma suka ajiye speakernsu...
[2/20, 4:29 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 109
Karfe shidda kawayen su Fatima suka fara hallara agidan,su 20 dai dai kowacce sanye the takeda pink din top abayan rigar an rubuta, _hml sis tasleem_ da bakkaken doguwayen skirt dan mashida Ce ta dauki nauyin yin rigunan suka rabawa kawayensu,inda wasu sukayi rolling din dan kwalinsu wasu suka daura dankwalin,haddadun en boko wayyyayu suka gayyata inda kowace ta kame a table mai round da aka shirya mutane uku uku suka zauna,abun nasu atsare ba hayaniya,inda cool music ke tashi,alokacin Fatima itama tasamu karasawo,tayi bangaren tasleem,inda taje ta tarar mashida itama ta shirya,magana tayiwa tasleem data tashi ta shirya,tasleem tace ta kyalleta ba wani kwalliya dazatayi dakyar suka shawo kanta ta tafi tayi wanka,tadawo tayi sallar magriba,sanan Fatima tafara mata kwalliya dan ta dan Iya makeup din,light makeup tayi mata,tadauko mata wani farin doguwar Riga mai manya manyan flowers ja, tasaka,a irin flowers din,ta samu guda hudu tayi mata ado dashi agashinta,bakaramin kyau tasleem tayi ba,Fatima daukar wayrta tayi ta kira el Bahrain ta Ce yana ina yanzu haka sun fara,shi kadai suke jira,yace mata yana bangaren yusrah yanzu zai hawo sama, el Bahrain shigar farar suit yayi da Jan nectie,gashin kansa yasha gyara , dakyar Yusrah ta yarda ta shirya dan sai daya nuna mata bacin ranshi ta shirya dan tace ita kunya take ji tashiga cikin kawayen tasleem,doguwar Riga tasa itama ja,tayi rolling din farin mayafi,ta baya suka bi,dan bayaso kawayensu Fatima su gansu,takaramin kofa suka shiga suka hau benen dazata sada su da palon tasleem,axaune suka tarar da mashida a Palo ita kadai,inda el Bahrain ya tambayeta su tasleem tace suna daki,yanzu zasu futo,aikuwa tana rufe baki sai gashi sun fito Fatima agaba tasleem na biyeda ita abaya,el Bahrain kasa dauke idansa yayi Daga kanta,inda Yusrah gabanta yafadi dataga kyan da tasleem tayi,murmushi suka sakarwa juna,dan sunriga sun hada ido,inda Fatima tahade rai,dan ganin kyaun da Yusrah tayi," mutafi ko Fatima tace tana ruko hanun Yusrah,el Bahrain kuma suka jera da tasleem, ahaka suka sauka kasa,suka nufi inda aka tanada dan su zauna, Yusrah ita kuma taje ta zauna da mashida dan haka kawai jininta yahadu Dana mashida,dan mashida akwai mutunci,aranar Fatima Ce tazama mc,inda tayiwa kawayenta godiyar hallarta gurin da kawayenta sukayi,tayiwa ango da Amarya fatan zaman lafiya,takuma fadi yanda zatayi missing din tasleem,inda kalmomin data fada yasa tasleem hawaye,masu saurin kuka suma sukayi nasu hawayen dan sun san yanda Fatima keji da tasleem dan Indai zata zauna dakai sai tabaka labarin tasleem,ahaka tayi en jawabanta ta bukaci uwargida saurautar mata ta fito,itama ta Jawabi jikn Yusrah neyahau rawa dataga yanda aka zubo mata ido,sai da mashida ta mikar da ita ta Iya tashi,ahankali ta mike takarasa gurin Fatima,takarbi Mic din hanunta,sai datayi bismillah tabude taro da addua,tayiwa wayanda suka samu hallata godiya,tayi musu fatan zaman lafiya itada tasleem,akarshe tazuba,el Bahrain adduar Allah yabashi ikon rikesu,da gaskia da amana,yabashi ikon adalci atsakaninsu,el Bahrain ne yafara tafa mata,sanan kowa nagurin ya tafa mata,ba karamin burge kawayensu Fatima tayi ba,inda kowace ke ganin inama haka kowacce kishiya take da bawanda zai ki kishiya, ahaka tayi Adduoi takoma tazauna,aka cigaba da gudunar da shirin inda aka ci aka sha,akayi hotuna,komai dai atsare,karfe 8: 30 kowacce ta mike taje tayiwa tasleem fatan zaman lafiya, suka tafi,aka bar Mashida da Fatima,inda Sukuma,sukasa afara kwashe kujerun da kayan decoration din, cikin minti ashirin anyi clearing komai kamar ba abinda akayi awajen, bangaren Yusrah, suka nufa dan nan su el Bahrain sukayi,apalo suka tarar dasu,inda suka musu sallama,suke mike suka rakaso har gate,anan su Fatima suka kuma rungume juna itada tasleem suna kuka,dakyar suka yarda suka rabu,inda sukaje suka hau mota sukatafi el Bahrain shima yaje yahau motarsa yadau hanyar gandu inda ake siyar kazar amare,su tasleem sukuma suka koma ciki ..
[2/20, 4:30 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 110
El Bahrain a Inda ake siyar da kaji da tsire ya tsaya ya siyi guda hudu,yasiyi lemona masu sanyi,da apple,yazuba abayan motarsa yajuya yakoma gida,yana shigar da motarsa ya kulle gate din,yanufi bangaren Yusrah,sallama yayi yusrah ta amsa,suna zaune akasan carpet Yusrah,na Jan carbi da hijab ajikinta,da alama sallah tayi,tasleem kuma ta jingina da kujera,ta rufe fuskarta da mayafi,karasowa yayi ya zauna asaman kujerar da Yusrah take a jingine"yaya sannu da zua,yauwa little angel Amarya bacci take ne? Yace yana leka fuskar tasleem,murmushi Yusrah tayi,ee mana yaya kasan da gajiya ko ni nan bacci nakeji,lai lai kam "heart beat, heart beat,el Bahrain yace yana tashinta,tasleem kua tana jinsu,shuru kawai tayi dan haka kawai takejin kunya,dan yaye mayafinta tayi,ta mishi sannu da zua,murmushi yayi,Amarya lailai kin gaji da yawa hardasu bacci,sunkuyar dakai tayi tana murmushi, Yusrah dauko mana plate,mu juye kazar nan muci dan nasan dukanku yunwa. Kukeji,tashi tayi tafi ta dauko plate,el Bahrain saukowa yayi yazauna a kasa ya tankwashe kafarsa yana bude ledar,Yusrah tadawo da plate ahanunta ta ajiye,takoma ta dauko kofuna,ta ajiye,takoma ta zauna,juye kazar yayi da yaji tumatur da albasa sai turiri yake,oya bismillahnku,Ku matso muci,yace yana daukar cinya,yaya nifa akoshe nake,wlh abincin Dana ci dazu yasa na koshi,aa baki isa ba,ku matso fa muci ke kinsan rules dina,tasleem Ce bata sani ba,tasleem matso muci kuma bana san gardama,ahankali ta matsa tadauko takai baki tana taunawa ahankali haka ma Yusrah,ganin bawani ci suke ba,shikadai ke ci,yasa yace zan muku dure fa,tom bari ma infara takanki yace yna kamo Yusrah,dasauri ta sa hannu tadauko wni takai bakinta,hakane yasa ya cikata,yakoma kan tasleem,yana kokarin ruko hanunta,ta jefashi da wani irin kallo,alaman bataso,maida hanunsa yayi, yamata alama data ci,ahaka suka dan tsatsakura tasleem tasha ruwa tace alhamdulilah haka ma Yusrah,el Bahrain kua sai dayaci ya koshi,yasha madara yayi gyatsa sanan ya Ture plate din gefe,ya goge bakinsa da tissue ,gyaran murya yayi,Alhamdulillahi Ala niimatihi,nagodewa Allah da wanan niima daya min na mallakar kyakyawan mata nagartattu,hakika Allah shine abun godiya, nasiha yayi musu,yamusu fatan zaman lafiya,inda yace a al,adance kwana 7 zaiyi adakin tasleem,bayan kwana bakwan zai raba musu kwana bibiyu,yace inda mai magana acikinsu,tayi dukansu suka Ce babu,mikewa yayi yace bari ya raka,tasleem dakinta yadawo suyi sallama da Yusrah,"Aunty sai da safe,Allah ya tashemu lafiya,tace,tabi bayan el Bahrain dayayi gaba,direct dakinta el Bahrain ya nufa,ya tura kofar hadi da sallama,lumshe ido yayi dayaji wani kamshi mai dadi ya bugi hancinsa,tasleem guri tasamu akasa ta zauna,ta sunkuyar dakai,el Bahrain kusa da ita yaje ya zauna,yana kallonta," heart beat yace cikin sanyin murya,shuru tayi batayi magana ba kara kiran sunanta yayi,tadago ahankali ta zuba mishi ido,murmushi yayi yau dai gaki amatsayin matata,tasleem bansan yanda zan bayyana miki farinciki danake ciki ba,dan ganin komai nake kamar amafarki,wai ni kamal finally na mallaki love of my life, my happiness, ruko hanunta yayi yadora akirjinsa,kinji yanda kirjina ke bugawa sabida san danake miki,shiyasa nasa miki heart beat, tasleem kua tunda yafara magana ta sunkuyar dakai tana jin wani so da sha,awarsa na ratsa ta,heart beat tashi kije kiyi alwala,muyi sallah raka,a biyu muyi wa Allah godiya daya nuna mana wanan rana,kafin ki fito bari naje nayiwa Yusrah sai da safe,yace yana mikewa,hanyar waje yayi ita kuma ta Mike tayi hanyar bandaki,yana saukowa kasa,dakin Yusrah ya nufa ya tura kofar tare da sallama,tana kwance akan gado ta rufe ido ahaka ta amsa sallamarsa,gadon yahau ya kwanta asamanta,yana kallonta,"Yusrah" yace tamkar mai rada,zanyi missing dinki yau,batace komai ba,illa hawaye dake zubo mata ta gefen fuskarta,subhanallahi little Angel meyesa kike kuka,yace yana dagata,kasa magana tayi dan wani kullutu ne ya tsaya mata a makogwaro dan wani irin zafi zuciyarta ke mata gawani irin kishin tasleem daya rufeta,tunda sukayi aure da el Bahrain basu taba raba shimfida ba amma yau ita kadai zata kwana,rungumota yayi yafara rarrashinta,little angel bar kuka haka I knw how you feel, dan Allah kiyi hakuri nan da 6 days zandawo gurinki,nima nasan zanyi kewarki sosai,yanzu tashi muje kiyi alwala kizo ki kwanta in kuna miki karatun Quran nasan zakiji sanyi azuciyarki,nayi alwala tace hawaye na zubo mata, yauwa little Angel dina,yanzu kwantar inkuna miki karatun,kinga tasleem tana can tana jirana,karta ga nadade, kwanciya tayi ya lullubeta da bargo,yadauko wayarta ya kunna mata suratul baqarah,ya ajiye wayar agefen pillow data Dora kanta yasunkuya yamata kiss agoshi,yajuya yanufi kofa..
[2/20, 4:30 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
*assalamu alaikum fans dina masoyan novel din lalata ina mai Baku hakuri,akan post din dabanyi muku dasafe ba,kaina kedan ciwo, wlh sabida bana samun ishashen bacci zan kai one na dare ina typing, da asuba ina tashi bazan koma ba zanje school, ina kokari sosai dan inga ina posting, amma sai kuringa min uzuri dan yanzu muyi resuming, bazaku ringa ganin post dina dayawa ba zanriga kokari ko 2 pages ne inringayi love you I'll*š
Page 111
Kafin yakarasa kofar dagudu ta Mike taje ta rungumeshi tabaya tafashe da kuka,"zanyi missing dinka yaya bazan Iya bacci ba,juyowa yayi shima ya rungumeta,yahada bakinsa da nata,Yusrah tinda take bata taba mayarwa da el Bahrain martani ba sai ranar,dan shikadai ke kidansa da rawarsa,kissing dinta yake sosai har tsayuwa ta gagaresu,suka zube akasa,har yafara cire mata vest din jikinta ya tuna tasleem,cikata yayi dasauri ya Mike,ya mikar da Yusrah data runtse ido,daukarta yayi yaje ya kwantar da ita,yamata light kiss a lips dinta yace love and miss you sweet dreams,yayi Sauri yafita waje yaja mata kofar asanyaye yakarasa dakin tasleem dan gabadaya so,sha,awa,da tausayin Yusrah ne suka lullubeshi,tasleem kua datayi alwala tazo ta zauna tana jiran el Bahrain ganin irin dadewar dayayi ne yasa ranta yafara baci,zuciyarta yayi ta ayyana mata abubuwa,wato ita zai rainawa hankali yatfi gurin matarsa,yaje yazauna suna soyayya inya dawo gurinta yazo ya ringa mata dadin baki,dakyar ta amsa sallamar daya mata,"pls heart beat kiyi hakuri nabarki kina jirana Yusrah Ce bata danji dadi sai Dana tsaya na bata magani,bari naje nayi alwala,inzo muyi sallah,yace yana nade hanun rigarsa,yayi hanya bandaki,tasleem dai bata Ce komai ba,in banda sirirn tsaki dataja,yana fitowa Daga bandakin gurin da aka shimfida sallaya yanufa,yatada sallahr isha,sai daya iddar yayi Mata alama data taho,mikewa tayi taje ta tsaya daga bayansa,sai da suka fara shafaii da wutr,sanan sukayi salla raka biyu,ya Dade yana yana musu adduoi,sanan yashafa,itama ta Shafa,tashi yayi ya mikar da ita,yana kallonta,dagowa tayi itama ta kalleshi,janyota yayi ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya,lumshe ido tayi tanajin wani irin dadi,sabida amatse take,dan tunda akafara durka mata magunguna ana gyarata take jin matsancin sha,awa,batada nutsuwa Sam rungumeta da el Bahrain yayi yanzu yasa ta danji relief, el Bahrain ma wani irin sha,awa ne ya kuma taso masa dayaji tudun kirjin tasleem dan ba laifi tasleem Nada dukiyar fulani, dan tun Dayaje dakin Yusrah yakejin sha,awa,cikata yyi ya kalleta da idansa daya rine, bari inje dakina inyi wanka,kema Kije kiyi wankan ina dawowa yanzu,yafice waje,bandaki tanufa tayi wanka,tazo tashirya da wani doguwar rigar bacci blue,mai rubi biyu,tashafa turaruka akowane lungu da sako na jikinta,har gashin kanta sai data shafeshi da turare tadauko hijab tasa, tazauna akasan carpet,tana zama yana shigowa,sunkuyar dakanta tayi, yakaraso kusa da ita,,,yadagota,yaja hanunta suka tafi kan gado yazaunar da ita shima yaxauna,cire mata hijabin yayi,tayi sauri ta rufe idanta, yajanyota tafada kansa,romancing dinta yafarayi jikinsa na rawa, kwantar da ita yayi Yafara,kokarin cire mata Riga, dan gabadaya ya fita hayyacinsa,tasleem ma hankalinta ba,ajikinta yake ba,dan sai tadauko hanyar mayar masa da martani sai tafasa,dan tana gudun el Bahrain yace dama tasaba,rike hanunsa tayi GAM, daqowa yayi dasauri, yafara magna da rawar murya,"heart beat,dan Allah karkiyi min haka am badly in need pls,nadade ina mafarkin wanan ranar pls don't ruin my happiness" yafusge hanunsa da ga rukon data mishi yacire mata rigar saman ya wurgar,tozali yayi da kirjinta,dake Neman fitowa Daga rigar daya rage mata ajikinta,rikicewa Yakarayi yakai mata chafka,ya fincike rigar ya yage gida biyu,yacigaba da sarrafata,yana kokarin cire mata pant, tahankada shi dakarfi tayi hanyar bandaki dagudu ta kullo kofar,binta yayi yana rokonta ta bude, taki,wani irin bacin rai ne ya rufeshi,,nan take ya tuna a ayanda yaganta da izzadeen,amma gashi shi dayake mijinta na sunna,taki yarda dashi, ji yayi zuciyarsa namasa zafi kansa yamasa nauyi,wani haushin tasleem ya rufeshi,afusace yabar dakin yabanko kofar dakarfi Wanda karar banka kofr yasa tasleem tsorata, Yusrah kuma ta Mike taxauna tana sallati,dakinsa yashige yafara safa da marwa,tasleem kua ta gudu ne Dan tana tsoron yanda el Bahrain zai jita abude Yakuma yi tnanin tasaba da sex..
[2/20, 4:30 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 112
Ni tasleem zatayiwa haka,ni tasleem zata guda amatsayina na mijin aurenta,gaskiyar izzadeen dayace gangar jikinta zan Aura, gaskiar izzadeen dayace yamata training din da ko kusantar ta zanyi sai ta tuna shi,tasleem meyesa zakimin haka,ina laifin san danake miki,da bakya sona,da kina sona bazaki gujeni ba tasleem yanda nadade ina jiran wanan ranar tasleem amma da abinda zaki sakamin kenan, el Bahrain yace yana hawaye,amma bakomai nasan mai zanyi,fita yayi tare da banko kofar yasauka kasa yayi hanyar dakin Yusrah,tasleem kua tinda taji yafita,tafito jikinta na rawa dan bakaramin tsorota tayi ba da yanda el Bahrain ya banko kofar,jikinta ne yayi sanyi,dan tasan el Bahrain bakaramin fushi yayi ba,ya Allah ya ka taimakeni,ina tsoron makomata,in el Bahrain ya kusanceni nasan sai ya tsaneni,bari inje in bashi hakr ince mishi na yarda,tana mikewa taji Yakuma banko kofar dakinsa komawa tayi tazauna dasauri dan tana tunanin shigowa zaiyi,jin datayi shiru ne yasa ta tashi ta fita,tayi hanyar dakinsa,tana tura kofar taga baya ciki,ta kuma duba daya dakin taga baya nan,hankalinta ne yatashi, tayi tunanin ko wajen yusrah yatafi, sauka tayi dasauri tayi hanyar dakin Yusrah dan tana kyautatan zaton yana can,el Bahrain kua yana tura kofar Yusrah yasameta azaune tayi tagumi,sauri tayi ta duro ta tafi gurinsa,"yaya kaima kaji karan bugun kofar ko,tace tana karasawa wajensa,zuba mata ido yayi da idanunsa dasukayi ja,subhanallahi yaya mai yasameka haka,ko aunty tasleem dince ba lafiya,janyota yayi ya rungumeta yafara mata kiss,mutsu mutsu tafarayi tana kokarin kwace kanta,janta yayi yakaita kan gado yacigaba da kissing dinta,kwace bakinta tayi dakarfi yaya lafiya kua? Ina aunty tasleem din,janyota yakumayi yacigaba da abinda yakeyi,cire vest dinta yayi ya wurgar yafara kokarin cire mata karamin skirt din datasa,fusge jikinta tayi dakarfi ta hantsila Daga kan gadon,tadauko vest dinta takare kirjinta dashi,yaya mai haka,ina kabaro Aunty tasleem,kallonta yake da idansa dayayi jajawur dan fitina ya mike yakuma fusgota,yarike hannyenta dakarfi,da hannu daya yacire mata skirt din, yafara kokawa da pant dinta,gartsa masa cizo tayi akirjinsa,ya cikata da sauri, mikewa tayi cikin zafin nama,tajanyo bargo ta rufe jikinta,tana karkarwa,yaya kasan mai kake shirin aikata kua? Agurin aunty tasleem kake fa,mai yakawo ka gurina,haramci kake shirin aikatawa fa,"Yusrah nasani amma kinsan ke matata Ce kuma inada hakki akanki,to yaya ai hakkinka Awajen aunty tasleem yake, tunda ba awajena kake ba,yusrah,naam yaya,Yusrah naam yaya,ina wasa dake, girgiza kai tayi hawaye na zubo mata,zo nan ba abunda zan miki,wasa kawai zanyi dake, ai nima nasan haramun ne inzo gurinki,yaya to ina ita Aunty tasleem din, da bazaka yi wasa da ita,ba zaki zo ko sai kin tsaya yimin tambayoyi,ai nasan da tasleem din nataho gurinki yace atsawace,gurinsa tanufa jikinta na rawa,rungumota yayi yafara aika mata sakoni,sai daya samu minti talatin yana wasani da ita,sanan yasamu biyan bukatarsa,yakoma gefe, yana sauke numfashi dasauri dasauri,Yusrah kua hamdala taringayi azuciyarta da bai kusanceta ba dan daya kusanceta da batayiwa tasleem adalci ba,mikewa yayi yakalleta,ni zantafi dakina,sai dasafe,ki kuma sa aranki duk lokacin da kika karbi girki sai na karbi hakkina,yace yanufi kofa,tasleem da tunda tasauko ta kasa kunne tanajin komai,kuka taringayi ta toshe bakinta,jin yace zai tafi dakinsa ya kwanta, ne yasa tabar gurin dagudu,tahau sama tashige dakinta ta rufo kofa,ta zube akasa ta fashe da kuka,tana rufe kofa yana hauwo wa,tabe baki yayi yashige dakinsa,dan yana tunanin fitowa tayi takoma dakinta,bandaki yashiga yayi wankan tsarki yadauro alwala yazo ya tada sallah,Yusrah kua yana fita Daga dakinta ajiyar zuciya tayi,"ikon Allah ko ina amaryarsa tasa yataho gurina oho,ooo nagane wato Aunty tasleem guduwa tayi sabida tana tsoronsa turkashi,aunty tasleem da ahaife in aka mata auren wuri tsaf zata haifeni,idan zata Iya guduwa sabida tsoron kar yaya yaji mata ciwo,ina gani karamar alhaki,tab akwai matsala, Yusrah tace tana mikewa bandaki tashige dan tayi wanka,kasan zuciyarta tana jin dadin ba abinda yashiga tsakanin el Bahrain Da tasleem,tasleem kuka take sosai tana datasni abinda tayi dan tabbas laifinta,ne data bashi hadin kai da baije gurin yusrah,haka tayi takuka,sai dataji kanta na Neman darewa gida biyu tahakura,tadaina kukan,tana Allah allah take gari yawaye taje tasamu El Bahrain ta bashi hakuri ahaka bacci barawo yayi awon gaba da ita ...
[2/20, 4:30 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 113
Kiran sallar asuba ne ya tashi el Bahrain Daga bacci,mikewa yayi Daga kan sallaya dan anan bacci ya daukeshi,yanufi bandaki yaje yayi alwala,sai daya fara raka,atanil fajr,sanan ya fita waje