Showing 39001 words to 42000 words out of 124539 words
Fatima anjima ki shiga kitchen kiyi mna launch..
Off to work
[2/20, 3:25 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
*wanan page din naki ne zainab h dogon chanji*(Queen zeema) *nagode kwarai dgsk da kwarin gwiwa dakika bani,nima ina biye daku*ππ
Page 56
Shigewa dakinta tayi,ta banko kofar,Fatima zama tayi akan kujera zuciyarta namata zafi tasleem kua kwanciya tayi akasan carpet, din jin datayi zuciyarta na mata wani irin zafi kanta yamata nauyi,sai girgiza kai take hawaye na zubo mata,a filli kuma tana nanata allahuma ajirni fi musibati wa aklifni khairan min ha,yanayin datake ciki ne yasa mashida kukan datake danewa ya kwace mata sabida mugun tausayin da tasleem tabata,dafa yanzu izz yaci galaba akanta dahaka zai jefata atsaka mai wuya,jin kukan mashida ne yasa kamar kara zuga tasleem take,Fatima kua wani kullutu ne ya tsaya mata awuya,friend mene haka,ke dazaki tayani rarrashin Anty tasleem,amma ke kike kara kuka,dawane zanji ne,anty tasleem ni Fatima namiki alkawari sai inda karfina yakare wlh tallahi Daga kanku bazai kara marmarin yaudara ba is a promise,amma fa sai kinbamu hadin kai,ko dagowa tasleem batayi ba Daga yanda ta kwanta,dan magana ma takasayi ballanta ta Iya Daga kanta dan ita kadai tasan mai takeji, basiru ne ya rafka sallama Daga bakin kofa,amsawa Fatima sukayi da mashida atare, ya akayi Fatima tace adan tsawace dan gabadaya haushin maza takeji,dama wani ne tundazu awaje yazo duba Anty tasleem, nazo infada naji kamar magana kuke shine nakoma nafada masa kuna magana ya dan jira,wane dan iskan ne yazo dubata,Fatima tace rai abace,haba habibaty kikasan waye dazaki cemesa dan iska,tasleem tashi tayi dakyar tazauna still tana rike dakanta,el Bahrain ne kai shi dakin baki kace masa ina zua,Anty tasleem badai abokin izz kike nufi zaki fita wajensa ba,mashida dan Allah dauko min hijabina adaki,dasauri mashida ta tafi tadauko hijabin,ta kawo mata tasa ta rike hanun mashida ta mike, sannu Anty tasleem yauwa,ta fara tafiya kamar zata fadi,dan har wani dishi dishi take gani,tabar palon,mashida karasowa tayi inda Fatima take zaune,Fatima tace mamakin kiran sunanta da mashida tayi ne ya sa itama ta zuba mata ido dan bata kiran sunanta idan ba kamawa tayi ba,nayi mamakin abinda kika min,ni kuma mai namiki har zaki Iya boyemin Abu,baki daukeni yanda nadauke ki ba,wlh kamar er uwa na daukeki, Fatima ba abinda zan Iya boye miki,Ashe izz mugun mazinaci ne,ahaka kike so nabarshi yazo gidanmu,salon ya danne yamin fyade,ai anty tasleem yayata CE,kina tunanin kika gayamin abinda yashiga tsakaninta da izz sai nakasa rike sirrinta,aa friend you are gettn me wrong abinda nakeso ki gane wanan maganar ba karama bace kuma da ace dani abin yafaru,wlh tallahi bazan boye miki ba,amma da yayata yafaru ina gaya miki kamar na tona sirrinta ne,kinga bazata ji dadi ba dan zatayi tunanin kina kallonta da abun,pls ki fahimceni,na fahimceki,Allah ya sakawa Anty tasleem, insha Allahu sai yayi nadamar abinda ya mata ameen friend, habibaty gaskia ina mugun tsoron izz dan gaskia ya wuce tunanina,banajin zan Iya baki hadin kai kiyi aiwatar da abinda kike shirin yi, idan zai Iya murzawa idonsa toka,yace baisan anty tasleem ba,kinsan kua yadauko hoda ya badamin,ya keta min haddi ba wuya zai masa ba,friend kenan ai haduwar taku Iya na yau ne,sai kuma ranar dazamu dau fansa,sai dai in baki ji zafin abinda yayiwa anty tasleem ba,wlh nafiki jin zafin abinda yayi,kawai atsorace nake wlh dafata tayi trust me friend nothing would happen OK,gyada kai tayi dats my Swt friend tashi mushiga kitchen,kitchen suka nufa,dan su Dora girkin rana,tasleem tana fita Daga palon bango ta ringa bi,har ta isa palon da ake sauke baki,sallama tayi Daga bakin kofa,dakyar muryarta ke fita sabida kukan data sha,el Bahrain da zarya kawai yake apalon,dan yakasa zama,burinsa kawai yaga tasleem, amsa sallamar yayi tare da zuba mata ido,gabansa ne yafadi ganin yanda idanta yayi jajawur kamar barkono,kasa zama tayi akan kujerar ta zube akasa,tadago ta kalleshi ta fashe da wani irin kuka,el Bahrain am finished,takowa yayi ya tsuguna dan nesa da ita,wani irin tausayinta da kaunarta na ratsashi,kukan datake nataba masa zuciya, ji yayi hawaye nakokarin zubo mishi,dakewa yayi yace da rawar murya,tasleem dan Allah kidaina kuka,so kike kikara jefa kanki adamuwa, pls stop crying,yadauko hankici Daga aljihunsa yana mika mata,da hajibi tarufe fuskarta tana sheshekar kuka,numfashinta har wani sama yake bata ma San yana miko mata handkerchief ba, tasleem yakirata da ainihin voice dinsa dayake kiranta dashi ,dan kakausa muryarsa yake inyazo gurinta amatsayin el Bahrain, cak ta tsayar da kukan datake tadago dasauri ta kalleshi....
[2/20, 3:40 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
_nasadaukar da page dinan ga dumbin masoya na masu San novel din Lπ
°Lπ
°Tπ
° sabida bazasu lissafu ba,da masu zabga min addua,dawanda suke jinjina min amatsayina na wacce bata taba novel ba sai akan wanan gaskia ba abinda zan CE muku sai godiya,nagode da encouraging dina dakuke,er uwata, aminiyata,bestyna kinsan kanki basai na fadi suna ba,tnx for ur love and support,love all readers of_ Lπ
°Lπ
°Tπ
°ππ
Page 57
Ganin yanda ta dago ne,yasa ya kakausa muryarsa,dan kar tagane shine mangal, tasleem dan Allah kidaina kuka haka,nafada miki I will handle everything pls,wani marayan murmushi tayi tadaga mishi hannu,I know everything el bahrain stop deceiving me,el Bahrain abokinka finally ya yaudareni,yayi dumping dina,zai yi magana takara Daga mai hannu, kanaso ka boyemin sabida baksn Bacin raina ko,el Bahrain ba ayanzu nakeso ka guji bacin raina,tin lokcin da abokinka yaso ya Lπ
°Lπ
°Tπ
° ni,tin lokacin yakamata ka taimaka min ka faranta min ka guji bacin raina tahanyar hana shi yake ta min haddi, ta hanyar sanar dani el Bahrain,tace tana hawaye ba yanzu da aikin gama yariga yagama ba,el Bahrain do you know how I feel deep inside me, el Bahrain izz yace baisani ba bai taba jin mai irin sunana ba,el Bahrain ina zansa raina, izz yagama dani,wa zan aura yagani da mutunci,yaga iyayena da mutunci,wa zan aura yagani da daraja, babu el Bahrain, yau abbana yace izz yafito,ayi maganar aure,adai dai wanan lokacin ya gudu,Y is this happening to me Y? Tafashe da wani irin kuka, tinda tafara magana el Bahrain ya sunkuyar dakai,shima yana hawaye,sai da suka dauki tsawon minti 5 ahaka, yadago ya share hawayensa,tasleem am speechless, this is your destiny,your faith, you have to believe in destiny either good or bad,what have beginning must surely have an end,kamar yanda kika fada,wata inkikaji halin datake ciki wlh sai kin godewa Allah dan akan wata a niima kike, ya zakiyi da wacce cikin shege zaa mata,akuma gudu abarta da cikin, iyayenta su koreta tashiga duniya,akarshe tazama karuwa,ita wanan tace me,ai duk bawa arayuwa sai anjarrabce shi, dadin abin tun agidan duniya Allah ke hisabi, ba sai anje can ba,izzadeen Kansa ya cuta,bake ba dan Allah ba azzalumin sarki bane, baya zalinci,tasleem pls wipe away your tears life continue and put,a smile on your face yace yana murmushi,tunda yafara magana taji zuciyata na sanyi,sai yanzu taji hankalinta na kwanciya,kura masa ido tayi aranta tana cewa dama kai kace kana sona,ba izz ba,ko dayake baka dace da Irina ba, da Salahar mace kadace,tasleem yace,ajiyar zuciya tayi ta kakkalo murmushi,hope yanzu hankalinki yadan kwanta, Daga masa kai tayi, dats my sister ko kefa,yanzu mai yarage, sai da tasaki ajiyar zuciya,tace cikin sanyin murya,Abba yace ince izz ya turo and he is no where to be found,and ba Wanda nake kulawa sai shi,shine bansan yanda zan tari Abba ince izz ya yaudareni ba,tace hawaye na zubo Mata,I have an idea yace yana kura mata ido,itama kallonsa take what idea? Um yadaga fuskarsa sama alamar mai tunani,wanan ne yabata damar kare masa kallo, Ashe ba karamin kyakyawa bane,dan yafi izz kyau nesa bakusa ba,sai dai yagaya mai daukan swagss da wayewa, dan el Bahrain bai fiye sa kananan kaya ba,yauwa mai zai hana ki gabatar dani amatsayin izz,sabida kar Abba ya zargi wani abu inyaso Daga baya sai musan yanda zamuyi ko yakikace,Abba fa so yake ya aurar dani next month, ko kaje masa yanzu,wazan samu kafin next month,yafito muyi aure, tayaya zan gabatar dawani bayan nagabatar dakai amatsayin izz, solution daya ne,akwai Abdul mangal dake balain sona, amma bamu taba haduwa ba, shi nakeso inkira awaya yazo sameni,muyi magana idan mun Daidata dashi,shima ba yaudarata yake ba good and fine ko ya kagani
[2/20, 3:41 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*yau dai zan gaya muku maanar sadnaf sabida musamman ake kirana atambayeni ,ainihin sunana Nafeesa,sad din danake sawa yana nufin sadiya,sadiya kawata CE aminiyata wacce ta sanadiyar ta nafara rubuta novel din Lπ
°Lπ
°Tπ
°,dan ita ta karfafa min gwiwa Dana rubuta dan tarigani fara wani novel amnah sabida nafara rubuta nawa sai ta dakata da rubuta nata har sai nagama nawa,dafatan masu cewa boss dina ne sad,zasu gane friend dina ce ba boss ba tnx for your love and support, masu kirana awaya da masu yimin text musamman dan su tambayeni ma,anar sadnaf zasu gane mai yake nufi*π
Page 58
Murmushi yayi aransa kuma yana mai jin dadi dan yasan ahankali burinsa zai cika,kin taba ganin mangal din ne afili, aa bantaba ganinsa ba,kika sani ko shima yaudarar taki yake, tunda bai taba attempting din zau gidanku ba,aa Abdul mangal ba yaudarata yake ba inaji ajikna,duk da ban taba ganinsa ba nasan mutum ne shi mai amana da rikon gaskia duba da irin texes din dayake turomin,gashi dagani ma,abocin addini ne,dan lokacin sallah nayi zai kirani, ko yamin text,yakuma ce in masa addua Allah ya cika masa burinsa daya sa gaba na aurena,to abinda yasa ban bashi mahimaci ba sabida San danakewa izzadeen yarufe min ido banaji bana gani,ballantana in tantance mai kaunata na hakika,tunda tafara magana yaji wani sanyi na saukar masa azuciyarsa,to kina ganin idan mangal din ya bayyana kansa zaki so shi kamar yanda kike San izzadeen,shiru tayi wani hawaye na zubo mata,ba abinda zai hana na kauna ceshi duk danasan naso izzadeen, cire sansa araina,sai na hada da adduoi,shi dai nake tunanin in zai soni bayan yaji labarin abinda yafaru dani,dan ba abinda zan boye mishi,game da yaudarar da izz yamin har abinda ya shiga tsakaninmu,inyana ganin zai soni ahaka falullahil hamdu,inyana ganin bazai Iya ba ,sai nahakura naga yanda Allah zaiyi ikonsa akaina,to amma kinsan you have to make it soon sabida abbanku kar yaji shiru,ee insha allah, yau zan kirashi awaya, duk yanda mukayi dashi zan sanar dakai, to shikenan ni zan wuce sai najiki,ya mike yayi hanyar waje,kamal, tsayawa yayi cak,ya juyo,yana kallonta,takowa tayi ta tsaya agabanshi,ba abinda zan cema,sai dai nace Allah ya biya maka bukatunka na alheri,bantaba tunanin you would be of help haka ba,I appreciate,dnt mention is my pleasure, yasakar mata murmushi,haka kawai taji gabanta yafadi,bye sai najiki yafice Daga palon,yabarta atsaye,haka kawai taji ina ma Allah yayi ikonsa el Bahrain yace yana Santa,da Allah ya mata sakkaya ta hanyar bata el Bahrain a matsayin mijin aurenta,ji tayi damuwar datake ciki ya ragu sosai,dakinsu ta nufa taje ta dauko wayarta,takwanta,ta dailing number mangal,taji akashe watakila bashida chaji anjima nasake kira,ta ajiye wayar,ta rufe idonta,haka kawai taji el Bahrain na fado mata arai,wayar mashida CE tahau ringing, tasleem ta bude idanta ta kalli inda wayar take,ta kuma rufe idanta, ganin kiran yakara shigowa,ne ya sa ta mike ta nufi wajen wayar dan takai wa mashida,ganin mai kiran ne yasa tayi sauri ta dauki wayar dan duk da mashida tayi deleting numbersa,inta ga numbers ba abinda zai hana ta gane,hello bbyna, ina mugun missn dinki,karfe hudu agidanku zai min,hawaye masu zafi ne suka zubo mata,ta kashe wayar,kiransa ne yakara shigowa,dasauri tayi waje, takai wa mashida wayar,mashida na karba,ta juya tabar kitchen din,mashida itama ganin mai kiran ne yasa taja uban tsaki,tana kokarin kashe wayar,dasauri Fatima ta karbi wayar ta Daga tasa ahandfree,tafara tari dan ganin datayi mashida bata shirya Daga wayar ba,kokari take ma tabar kitchen din, ta kashe wayar,haba friend ni banajin dadin abinda kike min alkawari fa kika min,inkina haka ya zaayi mu Iya aiwatar da plan dinmu,ganin ran Fatima yabaci,ne yasa mashida karbar wayar Daga hanunta am sorry habibaty daki San yanda na tsani naji muryarsa ko da baki CE nadaga ba,to shikenan ai nagane ahaka kike cewa kinji zafin abunda yayiwa Anty tasleem, Allah yabaki hakuri bari nakirashi,tana kokarin kiransa,kiranshi yakara shigowa,Daga wa tayi tasa ahandfree,swthrt am sorry wlh kwarewa nayi,jin abinda mashida tace ne yasa Fatima ta jinjina mataπ, eyya sorry swthrt,harnaji ba dadi,lah kajika kwarewa kawai nayi fa,Bby am missn you badly,am missn you too,ina Gama girki zan taho,hararar wayar tayi Fatima ta rufe bakinta dan dariyar daya taho mata ganin yanda idanta,ke kokarin fadowa,sabida harara,Ashe har girki kakeyi, to yazanyi bbyna am lonly banida kowa,shiyasa na matsu na aureki na huta,karka damu kamar gobe ne ai,bbyna yanzu 1:40,4 agidanku,zatamin insha Allahu, cos nakagu naga kyakyawar fuskarki,nima haka,waw Bby mai zaki tanadarmin inazo,kadai sai kazo,OK dear love you,love you too,takashe wayar, LA,anane, dan akuya, zakaci ubanka, damu kake zancen,barshi ai bai San ya janyowa kansa masifa ba, habibaty amma yakamata kisanar da Anty tasleem plan dinmu,yau dinan ma kua....
[2/20, 3:41 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 59
Atare suka kammalla girkin, suka fito,suka jera flask din a dining, friend inzubo mana yanzu kinga u have to get going dan kije ki tari izz,har kinsa gabana yafadi wlh bana ma jin yunwa,kedai anyi matsoraciya,hmm sallama abbansu yayi,suka juya atare suka amsa,Abba kayi mantuwa ne,aa ba mantuwa,nayi ba inata kiran ummanku awaya bata Daga ba,tana ina ne? Tana dakinta kanta ke ciwo,dakin ya ya nufa,suka bishi da kallo,friend kinsan me? Aa wlh ina adduar Allah yabani miji mai irin halin abbana,kinsan meyesa aa,kinga duk da ya tsufa yana kula da ummana sosai,yanzu duba kiga ganin yakirata ne bata Daga ba yasa yadawo gida,haka nake adduar Allah yabani miji mai caring ko Romeo and Juliet baza su fada musu soyayya ba,tace tana kana ido,hmm ke iskancinki ma har su Umma baki bari ba,ni zoki rakani intafi,to muje kiyiwa anty tasleem sallama mana aa,dan Allah ni kunyarta nakeji,dauko min dai jakata,Umma inta fito kya ce mata natafi,OK to bari nadauko miki,dakin ta tafi ta dauko mata Jakarta tasa hijab sukayi waje, friend dan Allah karki kwapsa mana pls,inkika kwapsa plan A wlh plan B yaruguje,naga kamar atsorace kike,karki damu,zanyi kokari insha Allah, dats my friend kina isa gida ki kirani,inya tafi duk yanda kukayi dashi ki gayamin,I will,ta tsallaka titin tahau adaidata sahun data tsayar,Daga mata hannu Fatima tayi best of luck,π,itama ta Daga mata hannu π, ta koma cikin gida dakinsu ta nufa direct, taje ta Tarar da tasleem akan sallaya,itama bandakin ta wuce dan tayi alwala,abbansu tasleem yana shiga dakin,yaga Umma akwance tayi rub da ciki, yana ganin haka yasan ba bacci take va idanta biyu,dan tunda tashiga daki,take tunanin halin da tasleem take ciki tana mai bakincikin abinda izz yayiwa tasleem,sai ayanzu take nadamar biyewa abbansu tasleem datayi na sai tagama karatu,Maryam,Abba yace yana hawa kan gadon,naam tace tana saurin goge fuskarta,mai yake damunki,Alhaji wlh ciwon kai nake, ya akayi ka dawo yanzu,girgiza kai yayi Maryam kenan,damuwa kika sa aranki,keda inaje wajen aiki kike kirana yau kuma naji shiru,ai nasan ba lafiya,kuma naki kiraki baki Daga ba kinsan kua dole nataho gida naji lafiya,taba kanta yayi Fatima tace kanki ciwo yake, gashi kan naki ba zafi,Maryam ba abinda kike boyemin mai yake damunki,bakomai Alhaji fa kawai banasan fatima ta takura min shiyasa nace mata ciwon kai nake,bawani nan ko har yanzu mamakin tasleem ne yake damunki,in ma shine, ki kwantar da hankalinki,aure ma inkikace amata sati mai zua sai ayimata,dan ko ni danaje wajen aiki zancenta ne araina,ai Allah zamu godewa,data fadama mana da wuri,bata biyewa yan iskan samarin yanzu da basuda buri daya wuce su Lπ
°Lπ
°Tπ
° yayan jamaa,gaban Umma ne yafadi kaico Alhaji ansamu dan iska ya Lπ
°Lπ
°Tπ
°, rayuwar
Tasleem, tace azuciyarta, afili kuma cewa tayi kadai bari Allah dai yakara tsare mana zuria,ameen sunyi magana da yaron dan sonake inyi komai dawuri, eee amma baya gari inya dawo wai zai zo yasameka ,yaushe kenan nima vansani ba wlh,,tafadi hakane dan tanaso tasan yanda tasleem sukayi da mangal tukuna,to shikenan,ina nan ina jiransa, zubo min abinci naci na wuce,to alhaji.
El Bahrain na zua gida,yana shiga dakinsa wayar dayake kiran tasleem amatsayin mangal ya dauko,ya kunna yana murmushi shi kadai ina nan inajiran kiranki kuma zanje miki amatsayin mangal insha Allah, sallama akayi Daga bakin kofa,ya amsa Kai ya akayi ne yacewa kaninsa,hajiya ce tace inkiraka,to wuce muje,ya Mike yabi bayansa,sallama sukayi ta amsa, tana zaune ita kadai da littafin umdatul ahakam,ahanunta ajiyewa tayi agefe, yauwa kamalu,tunda zu,nace akiraka akace min kafita, yau kuma baka zo kamin sallama ba dazaka fita, wlh hajiya dayake ba office naje ba,dubiya naje to Allah ya sauwake waye ba lafiya,sunkuyar dakansa yayi em em,ko sirikartawa ce, ba lafiya gyada mata kai yayi, Allah sarki mai yake damunta,inaga zazzabi ne,Allah yabata lafiya kace zua dubiya yakamani,tace tana murmushi,Dama Alhaji ne yace in gaya maka sun sa ranar bikinka da yusrah farkon wata mai kamawa,ince ma kaje ka sameta kuyi magana dan kasan shirye shiryen dazakuyi, dagowa yayi yana kallon hajiya da mamaki abayne afuskarsa,yanaga kana mamakin maganar Dana ma,kamar baka San da zancen ba, hajiya naga ansa ranar kurkusa ne kuma kinga inada shirye shirye,dazanyi,wane shirye shirye,zakayi abinda komai yimaka zaayi,tasleem ce dai daka ce zaka Aura alhaji yace kwandalarsa baza tayi ciwon kai ba,hajiya yanzu ma danaje abbansu yace inturo manyana ,dan so yake ayi auren wata mai kamawa, to haka yace, ee, to zan fadawa alhaji, inhada bikin zaayi gabadaya sai asa ranar lokaci daya inkuma na Yusrah zaa farayi tunda farkon wata ne,inyaso ita tasleem sai ayi nata karshen wata duk yanda mukayi da alhajin dai