Showing 105001 words to 108000 words out of 124539 words
kofar,el Bahrain zuba mata ido yayi alokacin data rakashi motar, everlasting one anya zaa samu mata masu irin halinki kua,murmushi tayi batace komai ba,agaskia heartbeat ina godewa Allah daya bani mace irinki, I so much love you tasleem, hmm time is going dan Allah yi sauri Ka daukota,oya come and give me a kiss before I go,matsawa tayi kusa dashi tamishi light kiss alips dinshi,taja dabaya,ya shiga motar, mai gadi yabude masa gate,yafice tana Daga masa hannu.
[2/20, 6:23 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 143
Ciki takoma tanufi dakinta ta kwantar, tana tunanin maganar da el Bahrain yamata,hawaye masu zafi ne suka zubo mata wani irin nadama yakuma rufeta,allahuma inaka afuwun tuhibul afuwa fa afu anna,Allah Ka yafemin nayi kuskure,tace tana fashewa da kuka,tana Daga kwnce tana ta istigifari har sai data tafara jiyo kiraye kirayen sallah ta mike dan tayi alwala tayi sallah
Yusrah kua tun lokacin data gama waya da tasleem, take ta zuba tsaki,dan gani take yana nan raina mata hankali tasleem zatayi,ganin ankusa minti talatin bai kira ba yasa ta dauki wayarta Takara kiran el Bahrain, jin wayar sa akashe ne yasa ta wurgar da waya,wani irin takaici da kishi suke rufeta, hawaye suka zubo mata,dan gani take el Bahrain baya Santa da yana Santa ba abinda zai hana yakirata dan da tasleem Ce bazai taba mata haka,hawaye masu zafi ne suka kara zubo mata,zuciyarta namata zafi,mikewa tayi ta dauro alwala tazo tafara nafilfili dan tasamu saukin abinda takeji azuciyarta,adduoi tayi Sosai ta roki Allah dayasa Santa azuciyar el Bahrain,yakuma rage mata kishin dake damunta, sai wajen karfe biyu da rabi taje ta kwantar,washegari tana idar da sallahr asuba takara gwada wayar el Bahrain taji still akashe,ajiye wayar tayi tabuga uban tagumi kamar wacce akayiwa rasuwa,tana tunanin watakila ma baiyi sallar asuba ba,hajia Ummi Ce tashigo dakin da sallama,Yusrah ta amsa tana gaisheta,amsawa tayi ta ajiye kofin hanunta,yau Amarya kike fa naga kin buga tagumi,murmushi tayi tana murza zoben hanunta,ga wani tsumi nan ki shanye,ki shiga wanka kifito indauko miki waccan kayan ingaya miki yanda zakiyi amfani dasu,dan hajiya luba takirani tace karfe takwas zata zo ta dauke ki,shanye tsumin tayi ta mika mata kofin,hajiya Ummi ta mike tayi waje, wanka tashiga tafito ta mayar da kayan jikinta,tana zama hajiya ummi Takara shigowa da wata yarta abiye da ita,ta rike faranti,ajiye ledan viva bag din tayi, yarta kuma ta ajiye farantin hanunta tajuya ta tafi,yauwa gashi ki karya,inyi miki bayani yanda zakiyi amfani da kayan nan,bude flasks din tayi tadauki fork tafara cin indomien hajiya ummi taringa fito dakayan tana mata bayani,akarshe kuma tayi mata nasiha akan zaman aure ta tashi ta fita,karfe takwas dai dai aunty luba tayi parking akofr gidan tafito ta shiga cikin gidan,apalo ta Tarar da hajiya Ummi nakaryawa,gaisawa sukayi,hajiya Ummi takira Yusrah,suka fito atare,masha Allah kanwartawa tayi min kyau aunty luba tace tana kallon Yusrah,zubewa tayi akasa ta gaisheta,ta amsa da murmushi afuskarta,hajiya Ummi kin gyara Yusrah gaskia kinga yanda fatarta ke sheki,ai yau Amarya take,dariya hajiya Ummi tayi tace nidin ta wasa Ce,ai indai da kudi zan maka gyara,to mu bari mutafi dan mijinta nasan anjima zai zo daukarta to hajiya luba sai yaushe,aa ai zamuyi waya dafatan kin hada mata abubuwa, sosai ma duk namasu bayanin yanda zatayi amfani dashi,to shikenan mungode sai munyi magana,suka yo waje hjiya Ummi tarakasu,tun acikin Mota Anty luba tafara tambayar Yusrah el Bahrain yakirata,tayi mata karya da yakira ta,shawarwari tayi ta bata nayanda zata zama mowa agurin el Bahrain har suka isa gida,sawa tayi Yusrah takara wanka tayi kwalliya kafin el Bahrain yakaraso,kwalliya tayi da wani Jan less mai manya Mayan flowers din baki takashe dauri tafito tazauna afalo su hajiya sukayi ta tsokanarta da yau el Bahrain bazai ganeta ba,ganin har karfe goma sha daya bai zo ba yasa Anty luba tafara masifa tana cewa yana can wajen tasleem yamanta da Yusrah in banda rashin adalci mai yahana yazo yadauki Yusrah tundazu yau dai Sunday ballantana yace sai dayaje office sanan yazo daukarta,daukar wayarta tayi takira layin el Bahrain taji akashe,tayi tsaki tacigaba da mita, sai da hajiya ta mata magana tayi shiru,Yusrah kua sunkuyar dakanta tayi dan bataso suga hawayen dakake kokarin zubo mata.
El Bahrain kua sai dyayi sallahr azahar yakarasa gidansu direct palonsu ya nufa yayi sallama,hajiya ta amsa,Aunty luba kuma sai girgiza kafa take tana harare harare,sai yanzu Ka ga daman zua daukan Yusrah,haba Lubabatu kya Bari mugaisa tukuna Kafin kifara jera masa tambayoyi,ran el bahrain kua bakaramin baci yyi,daurewa yayi ya durkusa ya gaishesu,hajiya ta amsa,babana sai yanzu,ee wlh hajiya ban tashi ba sai sha daya,shiyasa kinji ko hajiya sai sha daya ya tashi yana can wajen tasleem ya manta dawata Yusrah,gaskia hajiya kiyi mishi fada yaringa adalci atsakaninsu,kashe wayarsa ma yayi dan kar akirashi,tashi ki shiga ciki zan mishi fadan,mikewa tayi tayi hanyar dakin,hajiya ta dawo da kallonta kan el Bahrain nasiha tayi mishi sosai tace yarike Yusrah da amana dan marainiyace,yace insha allahu tashi tayi ta nufi daki dan takira yusrah tzo su tafi,zua tayi ta tarar da aunty luba,tana ta bata shawarwari,tace ta fito su tafi,ta Mike, Aunty luba ta kwasar mata kayan sukayo waje,har wajen dyayi parking aunty luba ta rakata, sai da suka ja motar suka tafi ta koma ciki,el Bahrain kua tunda tahau motar bai kalli inda take ba dan wani irin tafasa Zuciyarsa keyi, Yusrah jitayi gabdaya jikinta yayi sanyi data ga yanda ya daura fuska,daurewa tayi tace yaya ina wuni,juyowa yayi ya watsa mata wani mugun kallo dayasa hantar cikinta kadawa.
[2/20, 6:26 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
*wanan page din naki ne deenart hakika naji dadin sakon dakika turawa readers Allah yasa suji advice din dakika basu,dan banajin ddin CeCe kucin dasukeyi akan tasleem da Yusrah,dan wallhi hakan na raba min hankali,dan allah readers kubarni na kamalla novel dinan cikin kwanciyr hankali,inaso Ku fahimci inda nasa gaba har nagama kafin ku yanke hukunci kamar yarda er uwa deenart tafada pls tnx for your love and support*ā¤ā¤
Page 144
Juyawa yayi ya cigaba da tukinsa har suka karasa gida yana zuba tsaki,Yusrah kua hawye ne ke Neman zubo mata dan batasan mai tayiwa el Bahrain,horn yayi mai gadi,ya bude mishi gate yashigar da motarsa ya fito Daga motar yayi bangaren Yusrah,bude motar tayi itama ta fito ta share hawayenta tayi wajen tasleem,tasleem da tunda ta idar da sallah,ta shiga kitchen ta Dora musu launch, bayan tagama tafito tayi wanka,tasa cassette din bikinsu tana kallo,jin kara bude gate ne yasa ta mike taje ta leka ta window, taga el Bahrain ne ya dawo,ganin yafito Daga motar ransa abace,ne yasa takoma tazauna tana tunanin mai ya batawa el Bahrain rai,shigowar Yusrah da sallama ne yasa ta saki murmushi,Aunty Yusrah kindawo,itama kirkirar murmushi tayi tace,ee nadawo Aunty, sannu dazua,yauwa Aunty,yasu hajiya suna nan kalau sunce agisheki,ina amsawa,dama zua nayi ince miki mun dawo,to Yusrah sanunku da zua,ga abinci nan nayi mana ki tafar muku dashi,kai Aunty sannu dakokari,to kizo muje muci abincin duk da bawani yunwa nakeji ba,ee kije ganinan zua, daukar farantin tayi,tayi waje,tasleem tabita da kallo irin wanan kyau haka sai kace Amarya tasleem tace aranta,Yusrah na ajiye farantin abincin dakinta takoma ta canza kayan jikinta zua kana nan kaya,tafito ta zauna apalo tana tunanin mai tayiwa el Bahrain yakejin haushinta,dan a Iya saninta babu abinda tayi mishi hasali shi yamata laifi,tasleem Ce ta shigo da sallama ta amsa da murmushi, zama tayi akasan carpet din,ta dago ta kalli Yusrah, ina nocsol md din,tab sabon salo wani sabon suna yaya yasamu kenan tace aranta,yana dakinsa bari nakirashi,ta mike tayi hanyar dakin shi gabanta nafaduwa,tura kofar tayi hade da sallama,yana zaune akan gado sai girgiza kafa yake, amsa sallamar yayi batare da ya kalleta ba,sunkuyar dakanta tayi tace yaya kazo muci abinci,ke zo nan,dagowa tayi tana kallonshi,badake nake bane kika tsaya kina kallona,kusa da gadon taje ta tsuguna kirjinta na bugun uku uku,Yusrah mai yasa kika rainani ne,dan kinga ina wasa dake ko,dagowa tayi idanta cike da hawaye tace yaya mai nayi,Yusrah harni zance miki ban yarda ki kwana, kisa Aunty luba takirani tace min kwana zakiyi,yaya wlh bance mata zan kwana ba,ita tace na kwana,Anty luba keda iko dake ko ni, umarninta zaki bi ko nawa, Yusrah kinga bansan munafirci arayuwata,dan da baki cewa Anty luba zaki kwana ba babu yanda zata kirani, tace min zaki kwana banasan kana kanan maganganu,mai kikace mata nayi miki da hartake cewa inringa adalci atsakaninku,yaya wlh, dakata nagama magana,Yusrah Allah yasan Ina Iya kokarina dan naga nayi adalci atsakaninku,dan kinje kin gaya wa aunty luba bana adalci atsakaninku keda Allah, kuma wanan hanyar dakika daukarwa kanki na munafirci ba hanya kika dauka mai kyau ba,sanan Daga yau karki kara yarda ki bijirewa umarni na in bahaka ba wlh sai anji kanmu dake, kinji nagaya miki,tunda yafara magana take kuka,kitashi mutafi inkin ga dama ki share hawayenki in baki ga dama ba kicigaba da kukan abokiyar zamanki tagane halin dakike ciki, goge hawyenta tayi da sauri Dan ta tuna maganar aunty luba,bandaki tashiga ta wanko fuskarta,tadawo tasameshi atsaye,ya rike hanunta sukayi waje, tasleem kua ganin yanda suka Dade basu fito ba yasa ranta yadan sosu,dan aganinta wanan wulakanci ne,duk abinda zasuyi sa Bari insunci abincin tabar bangarensu sai suyi,amma dasu shanyata subarta azaune,ganin sun fito hanunsu arike dana juna ne yasa takau dakai, heartbeat so sorry mun barki kinata jiranmu,ina bandaki ne shine ta tsaya jirana,murmushi tayi tace bakomai, Yusrah zuba musu abincin tayi suka fara ci,Yusrah sai juya cokali take takasa cin abincin, dan wani kullutu ne ya tsaya mata awuya,duk abinda takeyi el Bahrain na kallonta,ahaka suka kammala cin abincin,tasleem tayi bangarenta Yusrah takwashe kwanukan takai kitchen,tawuce dakinta,el Bahrain kua bangaren tasleem yayi,yaje yasmeta tana yanke farcen kafarta,heartbeat yamukayi dake dazu,dagowa tayi tace yamukayi na manta wlh tunamin, bakince zaki zo kitayamu hira ba,ee hakane mantawa nayi wlh bari nagama yankan farcen ganinan zua,to muna jiranki yajuya yatafi,kicibis sukayi da Yusrah tadauko Leda Daga cikin motar sa,kau dkansa yayi yashige,tabi bayansa,hanyar dakinta tayi,yakira sunanta,ta tsaya, mai wanan aleda? kayana ne tace cikin rawar murya, kau dakansa yayi yacigaba da kallo,dan yadauka wani kyautar tasamo dan ya musu warning akan duk wacce akayiwa abun alheri taringa sanwa Yar uwarta hakan ne zai kara shakuwa atsakaninsu dan bayasan rowa, Yusrah kua tana shiga dakinta ta dafe kirji tana godewa Allah da asirinta bai tonu ba. Ajiye ledar tayi adrawern mudubinta
[2/20, 6:29 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
_dedicated to deenart tanx for your love and support_
*readers dan Allah dan Annabi inaso kuringa min uzuri,nagaya muku wlh abubuwa ne sukamin yawa shiyasa kuka ga bana typing da yawa sanan bana posting on time,karku manta abaya inayin 4 pages ina posting dasassafe alokacin ina da time but yanzu wlh banida time I wish kunsan what am going through dan nafaranta muku rai dafatan zakuna min uzuri*_love you oll_ā¤ā¤ā¤
Page 145
Tasleem kua tana gama yankan farcen ta fito tayi bangaren Yusrah, el Bahrain sakin murmushi yayi ya amsa sallamar datayi mishi,heartbeat dina nadauka bazaki zo ba,murmushi tayi tace ina Yusrahn,tana dakinta,hanyar dakin Yusrah ta nufa ta tura kofar hde da sallama ta juyo ta amsa,Aunty shigo mana,aa dama zua nayi muyi hira kinsan zaman kadaici ba dadi,murmushi tayi tace aikuwa Aunty kin kyauta wlh kishigo to,aa Palo zamu tafi muyi hirar mu ko kinfisan mu bar yayan naki shi kadai,hakane kuma fa,muje juyawa tasleem tayi Yusrah tabi bayanta,Yusrah kusa da el Bahrain ta zauna,data tuna shawarar da Anty luba ta bata juyowa yayi ya kalleta suka hada ido,tasakar mishi murmushi, mayar mata da martanin murmushin yayi,ya juya yana kallon tasleem data zauna akujerar gefen Yusrah, heartbeat dawo nan mana,yace yana nuna mata gefensa,murmushi tayi tace barni daga nan am comfortable, ta juya ta cigaba da kallon TV,shima kallon yacigaba dayi,yaringa satar kallon Yusrah dake ta murmushi ita kadai,wani kyau yaga ta karayi sai sheki takeyi,tunani yaringayi mai yake tasa ta murmushi ita kadai, Yusrah kua ganinta datayi agefensa ita kadai tasleem agefenta ne yasa take ta murmushi,kiran sallahr la,asar ne ya tashesu kowa yayi bangarensa dan yayi sallah,el Bahrain kuma yadaura alwala yatafi masallaci,yana fita waje yaga izzadeen shima yafito zai tafi masallaci,mika mishi hannu izzadeen yyi suka gaisa,suka nufi masallacin,bayan an idar da sallar tare suka fito suka samu guri suka zauna,yajikin naka? Dasauki alhamdulillah,ya matan naka suna nn kalau,em ya zancen damukayi dakai Ka nema min yafiyar tasleem, gyada masa kai yyi yace na nema maka yafiyarta,takuma Ce tayafe,dan Allah dagsk? zan maka karya ne dan na burgeka, kai amma naji dadi wlh,kamal Ka godewa Allah daya baka mata kamar tasleem, dan agaskia,Daga masa hannu el Bahrain yayi dan bayasan yafadi Kalmar dazata bata mishi rai,kullum sai na gode mshi daya bani tasleem sabida ni kadai nasan baiwar da Allah yamata, hakane Allah nima yabani mace irinta dan kamal samun irinta yanxu
sai an tona,hakane,yanzu matsalata arayuwa wlh insamu mace tagari in aura,dan zaman hakan ya isheni,kayita addua Allah yakawo ta gari,ahaka suka cigaba da hirarsu har sai da aka kuma kiran sallahr magriba sukayi sallar,
*9:40*pm
El Bahrain na kwance adakinsa bayan yaje sunyi sallama da tasleem, sai juyi yake akan gadon,yana tunanin moment dinsu da tasleem jiya,Yusrah dake dakinta gajiya tayi da jiransa,ta kwantar, tana tunanin wulakancin da el Bahrain ke Neman yimata,gashi magungunan da aka dirka mata bakaramin sha,awa yasa taji ba,itama juyi taringayi akan gadon tarasa mai ke mata dadi,el Bahrain daukar wayarsa yayi yakira wayar tasleem,alokacin tagama kada kwai da Lipton Zata sha,taji wayarta na ringing gabanta ne yafadi dataga el Bahrain ke Kiranta,dagawa tayi tace Allah yasa lafiya nocsol md, lumshe idansa yayi dayaji muryarta,heartbeat nakasa bacci,meyesa? sabida bakya kusa dani,ina yusrahn? tayi bacci,to kaima Ka rufe idanka zakayi bacci,kaga babu dadi in Yusrah tafarka taga kana waya dan koni kayiwa haka bazanji dadi ba,sweetdrms my love ta katse wyar tana murmushi dan agaskia tasan el bhrain bakaramin so yake mata ba,shanye kwain tayi, tayi sauri ta matsa lemon tsami abakinta dan karni,tadauko bokitin da Umma tamata hadin gyaran jiki ta mulmulka ajikinta,ta kwantar cikin minti biyar bacci mai dadi, yayi awon gaba da ita cike da mafarkin el Bahrain,
El Bahrain kua muryarata dayaji ne yakara tayar masa da hankali ya mike yanufi dakin Yusrah,kan gadon ya hau yakwantar yajuya mata baya, Yusrah kua ganin yashigo yajuya mata baya ne yasa takasa jure abinda takeji mirginawa tayi ta rungumeshi ta baya,yaya dan Allah kayi hakuri nayi kuskure bazan sake ba,oga da dama kiris yakejira,juyowa yayi yafara aika mata da sakoni,oga dayajishi a amserderm arena,šš rikicewa yayi yafara sumbatu yana kiran sunan tasleem, wani bakin cikine yarufe Yusrah tahankada shi da Iya karfinta tajuya mishi baya,jiki narawa yafara bata hakuri wai yau wani dadi yaji tayi na musaman kamar ba ita,tsaki tayi tace shine zka kirani da sunan tasleem,yihakr nayi kuskure pls aranar kwana yayi yana Abu daya,sai dayaga alamar Yusrah tajigata ya kyalleta,mikewa yayi,yaje yyi wanka,yadauro alwala yadawo gurin Yusrah dake kwnce tana baccin wahala ya tasheta,tayi wnka,yayi waje, bangaren tasleem tanufa dan yatasheta tayi sallah,yatarar tana bndaki,da alama wanka takeyi,juyawa yayi yakoma dakin Yusrah yaga baccinta take bata tashi ba,kara tashinta yayi ta Mike tayi bandaki,shi kuma yanufi masallaci,sai da gari yafara wayewa yadawo,bangaren tasleem yafara zua yaje yasameta azaune da Qur'ani ahanunta tana karantawa, ciki yashiga yazauna har sai data Kai aya,tadago ta gaisheshi ya amsa da faraarsa,yace dazu nazo tashinki,kina bandaki,ee wlh wanka nakeyi ne,wanka mai kikayi ko mafarkina kikayi yace yana Kane mata ido daya,sunkuyar dakai tayi tace aa wanka dai kawai nayi kin tabbata ,gyada masa kai tayi yace to shikenan,bari naje nakwantar bacci bai isheni ba,atashi lafiya tace tana murmushi,yayi waje.
[2/22, 12:16 AM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
_dedicated to ummi princess zeey abakson and novel lovers grps tnx for your love and support_šš
Page 146
Dakin Yusrah yakoma,yaje ya tarar har takoma bacci,karasawa yayi kan gadon,yahau ya kwantar yajanyota ya rungumeta,love you deserved one yace yakai mata kiss agoshi, minti biyar da kwanciyarsa bacci yayi awon gaba dashi,bashi ya tashi ba sai karfe goma,mikewa yyi dasaurinsa ya tashi yusrah,pls yi sauri kidora mana breakfast inada meeting karfe 11, yafita yayi hanyar dakinsa,tashi tayi tanufi kitchen tafara kokarin Dora breakfast din,el Bahrain kua shiryawa yayi da sauri da sauri yafito yasamu Yusrah a kitchen tana feraye dankali,yaya Ka tsaya yanzunan zan soya ma kaci katafi,deserved one nayi latti wlh nasan yanzu ma suna can suna jirana karki damu inaje nasamu tea na sha,kidai soya muku kuci,to yaya bari naje na rakaka,aa kibarshi kawai cigaba da aikinki,ya juya yyi waje dasauri,bangaren tasleem yanufa,yaje yasameta azaune apalo,taci kwalliya da wani Jan atamfa anyi mishi dinkin Riga da skirt, hanunta rike da plate tana cin doya dakwai tana korawa da shayi mai kauri,amsa sallamar daya mata tayi tare da sakar mishi murmushi, nocsol md yau kun makara,karasawa yayi gabanta ya tsuguna agabanta yadafa gwiwarta yana kallonta,everlasting one gaskia kinyi balain kyau murmushi